Hot romantic hausa novel complete

MIJIN-KWAILA COMPLETE HAUSA NOVEL 14 to 29

Chapter 14.

Zahra ta gwada wasu daga cikin kayan yafi a ‘kirga musamman takalman sunyi mata kyau a idanunta harwani canja salon tafiya takeyi wai yanda zata dinga yimasu uwande yanga take gwadawa,

Tun umma na korarta harta gaji ta zura mata idanu.

Mata kuwa har dare basu dena sintiri gidan umma kallon lefe ba.

Kwanci tashi bawuya gamai tsawancin kwana,cikin juyawar lokaci dare yakan wanzu yabada safiya safiya tazama maraice maraice yakoma dare,

Acikin wannan juyin na lokaci Allah yakawo mu ranar da take d’aurin auren zahra.

Abun kamar yaune akafara zancen amma dayake komai baida wuya awajen Allah saigashi lokaci yayi,shiyasa bahaushe yake cewa komai akasama rana tozaizo,hakanne kuwa tabbas!.

Ango isha’q cikin d’anyar shaddar githzener dinkin boda wanda ya masifar fito da tarin baiwar kyau da kwarjinin da Allah yabashi,gefe guda yakwafa hula kalar shaddar jikinshi mayen turarenshi yana aikin fitar da ‘kamshin da’akoda yaushe yake manne jikinshi,

Akwai bakin takalmin Gucci akafarshi sai siririn glass dake kuma ‘kayatar da kyakyawar fuskar tashi,

Lokacin daya fito cikin gidan ta’ke yake da mata y’an uwa da abokan arziki,gefe guda mummy da tarin ‘kawayenta anata hada-hada da abincicika.

Ratsa mutanen yajeyi har yakai inda mummy take,yana zuwa ta bayanta ya rungumeta,turarenshi kadai ya shaidamata isha’q d’inta ne.

Juyo dashi tayi a hankali lokaci guda wasu siraran hawaye suka sauka akan fuskar isha’q dr.ru’kayya tasan me hakan yake nufi don haka tafara shafar sumar kanshi tana zuba mashi addu’ar fatan nasara dakuma dacewa akan auren nashi dayasa gaba.

Taron abokananshi duka suna waje suna jiran fitowar ango fuska kamar wanda akayima kyautar gonar auduga haka bakin isha’q yaki rufuwa,dayawa mutane suna mamakin yanda isha’q ya ‘kallafa rai akan mace haka soyayya mai zaifi yakeyima zahra so bana wasaba.

Dady ma yana tare da manyan abokananshi wanda sune zasu amshi auren isha’q,sai dai ya aliyu dabai samu zuwa ba,saboda yanayin aiki dayasha karfinshi.

Gidansu zahra kam shina cike yake da mutane anata girke-girke,zahra kam musamman anty lubnah ta gyareta cikin wata atamfa super atamfar jace mai manyan fulawowi dinki doguwar riga bubu tamatukar daukar zahra, musamman jan abu ga ba’ki.

Basu saka mata relaxer aka ba,saidai sun gyare mata gashinta ya kwanta luf yasauka har akan gadon bayanta,duk yanda taso subarta tayi kwalliyarta sun hanata kwalliya maikyau suka tsara mata wanda tayi  matu’kar fito da kyan zahran.

Gidan anty hauwa nan kusa da gidan su zahran nan zahra ta tara ‘kawayenta sunfi goma sha biyar..

Umma ce ta’aiko masu da abinci,zokaga yanda su ummilolo aka cakare da kayan sallah bikin babbar aminiya sukutum da guda.

Farko abun kamar abin arzi’ki zahra bata tokali kowa fad’a ba,

Saida lami tazo gidan ana cin abinci ana fira uwande ce tafara cewa”yauwa natuna ke lami bayan gulma da munafurci maiya kawoki gidanaanan bayan kince mun wai mamanku tace ko anyi auren zahra babu inda auren zaije tunda zahra batada hankali”?

Lami datakai lomar shinkafa abaki batasan sanda ta ‘kware ba,ta fiddo idanu waje dacewa”kai uwande Allah yatsine uwar mai ‘karya yaushe nace maki haka?”

Uwande wadda taci d’ammara tace”kada kimaida karuwa y’ar iska,ranar nan da aka aikeki shagon habu cheese zaki siyo maganin sauro da daddare konayi ‘karya”?

Ta’tambayi lami tana fiddo idanuwanta waje,

Lami takasa motsi duka jikinta yad’au rawa.

Zahra kam aituni tacire d’an kwali tayi d’ammara tafara turza ‘kafafu ‘kasa dacewa”aidama nasan babbar munafukace lami,kuma saikin gayamun gidan ubanda nazama mahaukaciya”.

Lami idanu suka kawo ruwa,amma dayake itama badaga bayaba wajen iya masifa tayi tamaza wajen cema zahra”gidan ubanki,kika zama mahaukaciyar kodan kinga nayi shiru,shiru shiru ba tsoro bane gudun maganane.”

Aitun kafin takai aya su ummilolo sunfara zuga zahra da ri’ke baki”yanzu ke lami zahran kike zagi?wlh zahra kici ubanta rigima uban wata kashe?”

Aiko zahra jiki har tsuma yakeyi ta bugi ‘kirjin lami,itama lamin takuwa dage iyakar karfinta ta mangaje zahra har saida kan zahra yabugi bango tafad’i ‘kasa.

D’agowar da zahra zatayi idanunta yasauka akan jamila tana mata dariya,

Aiko koda zahra ta d’auki lami saita sunkuta da ‘kasa,tahaye tana bugu iyakar karfinta.

Yara suna sake tura zahra,azabar duka yasaka lami cizon zahra a yatsa,aiko zahra kamar jira takeyi tafara naushin bakin lami iyakar karfinta cikin rashin sa’a hakorin lami ya fita baki yayita jini.

Koda zahra taga lami tari’kr baki tana ‘buratin kuka,sapita d’aga lami tace dawa Allah ya had’ata bada jamila ba?.

Kama jamila tayi da kokawa,rigima kica-kica aka yaga rigar zahra,abinda ya’kara fusatata ta ri’ke kitson jamila d’aya iyakar karfinta su ummilolo suna jan jamilan amma saida zahra ta fincikeshi fitt kitson ya fita.

Hakan yasaka jamila fashewa da kuka,ta kwashi kitso tayi gida tana kuka itada lami,

Gidansu jamila gidan yawane gasu masifaffu hakan yasaka sukayo zangi guda saigasu sunyo gidan anty hauwa,zasu bugi zahra.

Ganin hakan yasaka zahra ware iyakar karfinta ta angije jamila wadda ke maida ba’asin yanda akayi,waje tayi aguje yayinda sauran yara suka rufa mata baya…

Dai-dai lokacin da motar su isha’q ta iso kofar gidan,tare da manyan abokananshi,

Gefe guda waliyyan isha’q ne cikin fara qal ta shadda.

Zahra nazuwa batare datasan waye gabanta ba,tasaka iyakar karfinta danufin angije kowaye ya tare mata hanyar shigewa gida.

Idanun isha’q ya sauka akan nata idanun,cik tatsaya takasa motsawa bayan hakin datake ajiyewa.

Sauran yaran harsun iso wajen,sadi’q ya kalli isha’q yana tambayar wacece wannan kuma?”

Baikai ga tankawa ba,zahra tasake kwasa aguje tajuya don ganin hanyar gidan nasu a cunkushe.

Gudu sosai takeyi yayun jamila suna biye da’ita dai-dai zata tsallake titin mandawari cikin tsautsayi da baya wuce ranarshi wata ‘katuwar prado ce taxo wucewa sam idanun zahra a rufe suke,jikake ‘kuuuuu karar buge mutum da motar tayi kasantuwar itama motar a guje take….

Yayun jamila na ganin haka suka juya aguhe waidon kada ace sune,

Zahra kam babu alamar rai a tattare da ita,

Sai jini dake kwaranya akanta harzuwa bakinta da hancinta,akid’imen matashin dake driving motar yafito cikin tsananin tashin hankali ya sunkucin zahra…..

Wannan shafin naku ne yara manyan gobe Allah ya shirya mana ku baki daya meenat, saleem �� ismaeel, nasir, aliyu hydr zakin fama, my little haneef, umar farauq adon gari, fysal, little angel aisha 

Chapter15.

Tsananin tashin hankalin ganin halin da zahran take ciki yasaka saurayin turata kujerar baya yabama motar wuta sosai yana gudu,addu’arshi d’aya kada yarinyar ta mace a hannunshi.

Wata tsadaddiyar private hospital yakaita,wanda anan suka yanki kati,nan likitansu yake muddin sukazo kasar shine yake kula dasu.

Dr.haisam siririn likita fari ‘kal dashi yanada sanqo akanshi,

Shine yafito da sauri don already saurayin daya kad’e zahra yakirashi awaya.

Da nosing guda biyu suka taho suna turo gadon da zai d’au zahra,

Yanda jini ke zuba yafi sake d’aga hankalin matashin.

Kasa natsuwa yayi musamman lokacin dayaga anshige da zahra emergency room saiyake ganin kamar bazata tashi ba,

Zagaye asibitin kawai yakeyi yana naushin iska,gami da furzo da zazzafar iska daga bakinshi yatambayi kanshi fiye da sau d’ari how coms hakan ta faru shikam ko kaza baita’ba kadewa ba barantana dan mutum.

Kusan 2hours yakasa natsuwa,saiyake danasanin zuwanshi kasar Nigeria yazo a rashin sa’a lallai.

Ganin dr.haisam yafito da sauri yasaka saurayin nufarshi idanu jajur yake tambayar “doctor yajikinta bana fatan tamutu sanadiyya ta doctor pls”…

Likitan yayi gaba yana bashi amsa”biyoni muje office dina ko?”

Bamusu yabi bayan likitan jikinshi duka a sabule yake,

Akujera mai fuskantar ta likitan ya zauna yana matsar yatsun hannayenshi d’aya bayan d’aya.

Yan rubuce-rubuce likitan yayi kafin yakai dubanshi akan sauran yakira sunanshi a tausashe” Aliyu ahmad(A.A).

Aliyu ya kafeshi da jajayen idanunshi da babu d’igon walwala acikinsu yabama likitan amsa”sunana kenan,likita sanar dani halinda patient dinnan take ciki kasani sarai banason jan time inabama lokacina muhimmanci fiye da komai”.

Gyad’a kai likitan yayi dacewa”hakane”.

Yasake numfasawa akaro na biyu”A.A bazan ‘boye maka halinda yarinyar nan take ciki ba,hakika tana cikin hali na tsaka mai wuya,babbar matsalar kantane yasamu matsala akwai yuwuwar kozata samu kanta lallai zatayi loosing memory nata.”

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un,abinda A’A yake maimaitawa kenan,

Saikuma ya marairaice fuska kamar ba A’A da dr.haisam yasani ba,A’a da magana ma ta fatar baki wahala take bashi amma yau shine yake zuba surutu yaga wahala na tunkaro shi.

Cigaba da magana A’a yayi”doctor pls babu wata hanya da yarinyar nan zata zama normal,banason wani abu ya faru da ita ta sanadiyyata.

Natureta da mota kuma ace tayi losing memory what’s wrong with me doctor”?

Dafashi dr.yayi dacewa”calm down my friend,wannan matsalar zamu iya solving nata ta hanya mafi sau’ki ammafa sai kabada hadin kai”.

Cikin za’kuwa A’a yace”komenene doctor zanyi kokari nidai kada yarinyar mutane ta salwanta dalilina “.

Likitan ya gyad’a kai”d only thing shine a fitar da yarinyar nan waje shine kawai hanyar da nake ganin zamu iya controlin din matsalar tun kafin ta mamaye kwakwalwarta,jinin dake zuba a kanta shine bamaso ya ta’ba kwakwalwa da yawa hakan zai’iya zama sanadiyyarta korasa hankalinta gaba d’aya,

So kadaisan yanayin kasar tamu bawai bamuda kwararrun likitoci bane saidai likitocin dayawansu basuda lokacin patient dinsu.”

Aliyu yasauke numfashi,lokaci guda yana cewa”matsalar bazata wuce yanda zan gano ainahin iyayen yarinyar ba,amma zanyi kokarin bada cigiya duk inda ya kamata inyaso sai ayi komai akan idanunsu.”

Kallon mamaki dr.haisam yakema A’a kafin yace”abokina wannan matsalar fa bawai matsalace da zamu iya jan time akanta ba,matukar munason rayuqar yarinyar tofa dolene aga yau zuwa gobe ya kasance tana ‘kasar cairo don ganawa da kwararruwuce wannan lokacin tamkar rasa yarinyar ne.so d only way inaga kafara processing yanda zakabar kasar da’ita nikuma zanmaka dukkan wani shige da fice daya dace don ganin kasamu manyan likitocin in time.”

Mikewa A’a yayi jiki babu lakka,

Aranshi yana raya”kai tsautsayi baya wuce ranarshi,

Dakin da zahra take yashiga tana kwance tayi plat bazaka ta’ba gane kamaninta ba,matukar bakasan taba.

Kanta gaba d’aya ya kumbura fuskarta tayi suntum idanunta duka sunzama kananu saboda kumburin fuskarta impact dai kamaninta gaba daya bakace zahra bace.

A’a jiyayi wani mugun tausayin yarinyar yashigeshi,idan banda taimakon oxygen aibazaka taba yarda zahra tanada raiba,

To ba motsi ba motsawa gatananan kamar gawa haka take.

Dasauri yajuya yafice yabar dakin hankalinshi yakai kololuwar tashi,number mum dinshi yaketa try amma bata shiga sam.

………………………………

Isha’q ango anata fama da jama’a amma sam hankalinshi baya tare dashi,saiyake ganin kamar akwai wani abu personal dazai faru.

Yanadai cijewa ne kawai bayason yanunama fans nashi cewar yarinyar data kwasa a guje itace amaryarshi amma a time din jiyake kamar ya bita ya rungume kayanshi yahana koda quda sauka ajikinta.

Duk jama’a sungama hallara liman yafara haramar d’aura aure,lokacin da su ummilolo suka ‘karaso wajen a gujesuna kuka da majina sha’be-sha’be,isha’q yafara lura da hakan dasauri yayi wajensu yana tambayar abinda yake faruwa saboda yanda jikinshi yabashi akwai wani mummunan labari dazai riskeshi.

Cikin kuka ummilolo take sanar mashi”wani mai motane ya banke zahra kuma yatafi da i..”

Bata ‘karasa ba,isha’q yajuya da saurin gaske ya fad’a motar dasukazo da abokanshi yajata aguje zuciyarshi tana wasiwasin anya zahranshi ce”?

Ganin yanda yafice cikin taron jama’a a kidime shine dalilin dayasaka mutane farga suka fara tambayar abinda ke faruwa.

Itakuwa ummilolo tana mayar da martani cewa zahra ce mai mota yabuge yakuma saceta,

Lokacin da ummilolo take maganar abba yafito daga cikin gida yana sa’ba babbar riga tsayawa yayi cik kamar wanda aka dasa.

Gaba d’aya ma’aikatun kwakwalwarshi sun dakata da aiki na wucin gadi…

Juyawa yayi cikin gida hankali tashe,yana sanarma liman adakata da d’aura aurennan tukunna…

Chapter16.

Yanayin yanda mutane sukaga abba yashiga gidanne ya d’aga hankalin kowa,umma tana bakin gado a zaune abba ya aika kiranta.

Da sallama tashiga d’akin cikin abinda baishige minti gudaba tagano damuwar dake kan fuskar mijin nata,

Tambayarshi take cikin taushin murya:”abban zahra lafiya kuwa,meyake damunka”?

“bani ruwa tukun”

Cewar abba wanda yake kokarin tu’be malunmalun d’in dake jikinshi,

Ruwan randar abba umman ta mi’kamashi,ya kafa kai sosai yasha ruwan sida yafara karantama umma yarda daduk wata kaddara ta alkairi kota sharri kafin sanar da ita abinda ya faru da zahran.

Umma kam zuface tagama rufeta,tami’ke da sauri tana kai kawo atsakiyar d’akin sai alokacin ta’iya watsama abba tambayar”yanzu zahran tana inane”?

Shima mikewa yayi yana tafiya yana amsa mata”takamaimai banace ga inda take ba,amma zamu bincika asibitoci muga halin datake ciki.”

Umma da ilahirin jikinta yagama yin sanyi ta’amsa da “Allah dai yasa abin yazo da sauki”.

Ameen”

Abba yace yasakai yafice hankali tashe,

Tuni mutane suke tambayar umma ba’asin dake faruwa kowa yaji halin da’ake ciki saigaka jikinshi yayi sanyi.

Kai tsaye abba yafito waje yasamu kebewa da alhaji saifullahi yana sanar dashi abinda ke faruwa da zahra,abba yaci gaba dafad’in”anawa ganin kawai a dakata da d’aura aurennen harzuwa yanda hali yayi Allah yaga zuciyata banyi niyyar hana isha’q auren zahra ba.amma babu yanda na’iya da kaddara haka Allah ya nufa dole ce zata saka inhana isha’q auren zahra don bazan kaimashi wahala ba.”

Ya tsagaita idanuwansa jajur,

Alhaji saifullahi kallon abba yakeyi da matu’kar mamaki akan fuskarshi yace da abban”amma malam adamu kabani mamaki kwarai da gaske,yanzu don *wata jarabta*tasamu zahra har kake tunanin zan’iya hana isha’q zama da ita?

Tokasani koda mungoyi da bayan hana isha’q auren zahra isha’q bazai lamunta ba,shine yaga zahra yaga tamashi a hakanta yake sonta na tabbata isha’q yanama zahra soyayya ta gaskiya yanama zahra *so d’aya tak*son da babu kiyayya koda yaya zahra takoma,zahra ta isha’q ce abadan da’iman don haka matu’kar dai babu wani dalilin personal acikin ranka to kawai a d’aura aurennan inyaso zahra taci gaba da samun kulawa daga maman ta wato *dr.ru’kayya*.”

Abba ya gyd’a kai cike da gamsuwa,yana sake godiya ga Allah daya hada zahra da surukai na gari yanakuma fatan Allah ya tashi kafad’un zahra yabata ikon yima iyayen mijinta dama mjin shi kanshi biyayya.

Haka kuwa akayi take aka sanarma liman yakuwa dage ya tamke igiya uku ras tsakanin zahra da isha’q aurekam ya d’auru bisa sadaki mafi karanci don aure yafi albarka da karancin sadaki.

Umma tana cikin gida taji ana shafa fatiha sai lokacin wasu zafafan hawaye suka sauka akan kumatunta,wato dai shi tsautsayi baya wuce ranarshi.

Yanda isha’q ya kid’ime yasaka sadi’q binshi da mota yakara mashi motar yasha gaban isha’q duk suka fiffito daga cikin motar suna rokon isha’q yayi hakuri yabi komai a sannu,

Kasa motsawa yayi kamar wanda ya daskare haka yakejin jikinshi indai ba bayada rabon aure a duniya ba,mezaisa yarasa zahra akaron farko yad’auki dangana awannan karon yakuma sake rsa zahra?anya wannan kaddarar dake watangaliliya da rayuwwarshi kuwa.

Haka kawai yasakejin soyayyar zahra kamar ana ninka mashi ita,tabbas soyayya ba karya bace kuma amana ba wasa bace,

Abokanshi wajen biyar suka rufar mashi da rokon bude motar hakan ysakashi budewar kuwa,yanda yafito saika rantse yasha giyane saboda yanda jiri yake kwasarshi dakyar ya’iya furta”sad’iq zahra tazama tawa kokuwa ayauma nasake rasa zahra?”

Wani irin tausayin isha’q ya tsilga dukkan abokan nashi,

Dafa kafadarshi sadi’q yayi”haryanzu zahra adam ta isha’q ce,banga dalilin dazaisa afasa kulla auren da Allah yanufi saiya wanzu ba,isha’q bana tunanin akaf duniya akwai wanda yafi dacewa da zahra kamar ka.already zahra tana karkashin kulawarka isha’q”.

Wata ajiyar zuciya isha’q yasaki,sai lojacin yasamu kwarin gwuiwar shiga motar da su sadiq suke sauran abokan suka shiga motar isha’q sukayi gaba suna sake kwantar da hankalin isha’q din.

.

Duk tarin yawan mutane gidan baihana dr.ru’kayya ficewa dag gidan ba, sakamakon kiran gaugawa data samu daga dr.haisam akan wata yarinya dawani yakad’e wadda take bukatar agajin gaugawa inma da haki sunason saka hannun dr.ru’kayya wajen fitar da yarinyar zuwa kasar cairo.

Jin yanayin matsalar yasaka dr.ru’kayya zura fara kal ta rigarta gami da saka hijabi tafice dasauri tana barma dr.aysha sallahun cigaba dakula da bakinta kafin ta’iso.

Rafiyar mintuna ashirin tasadata da babbar asibitin,dakanta take driving abinda harta mance rabon datayi kenan.

Parking tayi inda aka tanada domin hakan,tafito dasauri dai-dai lokacin da A’a yake mikama dr.haisam hannu don tafiya wajen cukuiniyar visa.

Dakatar dashi dr.ru’kayya tayi,tana tambayar koshine yakad’e yarinyar?

Dr.haisam ya amsa “shine hajiya”

Tayi d’akin da aka kwantar da zahra,tura dakin tayi cike da kwarewa takutsa kai dakin idanunta suka sauka akan zahra wadda take kwance batare datasan waye akanta ba.

Dasauri dr.ru’kayya ta karasa tana dudduba fuskar zahra,lokaci guda ta shaida atamfar jikin zahra wadda itace dakanta tabada d’inki iri d’ayane dana hanan.

Saikuma y’ar siririyar sarkar gold mai kwad’on da’akama designed da harafin Z wato farkon sunan zahra tabbas zahrace to why meyasamu zahra garin yaya hakan ta kasance?

Bata tsaya ‘bata lojaci ba,ta fito a hanzarce tana shaidama dr.hisham yarinyarta ce ma ashe,yasha mamakin jin maganar don ayaranta babu wanda bai sani ba.

Sai dai basuda lokacin neman karin bayani ayanzu dasuke cikin hali na tunanin hanyar kubutar da rayuwar zahra daga halaka.

Kusan manyan likitoci hud’u suka nufi d’akin xahra da kayan gwaje2 don dr.ru’kayya tace sufara jaraba tasu sa’ar kafin ayi tunanin fitar da zahra kasar waje……

Chapter 17.

Cikin abinda baishige mintuna goma ba dr.ru’kayya tagama had’a kayan aikinta tare da kwararrun likitoci sundu’kufa akan zahra don gano ko tasamu matsalane a brain d’inta,

Abinda suka binciko shine yad’anso daga hankalin dr.ru’kayyan bawai matsalar zata shafi lafiyar zahra dun-dun-din bane,saidai hakan zai iya haifar da barazana ga lafiyar kwakwalwarta amma kuma muddin tana samun kula akwai tendencies na zata iya warkewa cikin kankanin lokaci.

Dukkan wani abu daya kamata likitocin suyima zahra sungama cikin ikon Allah kan natane kawai yasamu matsala ayanayin nasu binciken zata iya farkawa akowanne lokaci so abu d’aya dai dasuke ganin mafitane gareta shine idan tafarka tafara kallon abu mafi soyuwa agareta,wanda akowanne lokaci takeson kallo.

Saikuma abu na ‘karshe wanda takalla bawai kallo na razanarwa ba,watakila tahakanne zaisa ta’iya tunano abunda yafaru abaya,kenan bazata samu matsalar tunani ba.

Wannan kenan….

Isha’q kam dukkan bincikensu baikaisu ga gano ainahin inane zahra ta kurd’a ba,hakan yasaka shi kifa kanshi ajikin kujera zuciyarshi kamar zata tsage kirjinshi tafito don tashin hankali da damuwa,

Soyakeyi hawaye sufito daga idanunshi watakila zaisamu sassaucin tashin hankalin dayake ciki.

Abinda yafi daga hankalinshi baishige yanda zaisake rasa zahra akaro na biyu a rayuwarshi ba.

Yakira wayar mummy yafi a ‘kirga tana ringing sai dai babu amsa,sosai suka shigarda report wa police don binciko zahra.

Acan gidansu zahran ma hankalin duka atashe yake,kusan kowa zakaga babu natsuwa a tattare dashi,duk shirmen zahra a irin wannan halin datake ciki yakamata kowanne mai imani da hankali ya tausayamata.

Abba kam da aminanshi basu samu zamaba,bazama sukayi neman amarya zahra dafatan komai zaizamo cikin sauki da salama.

Sai wajen uku na yammacine motar dr.ru’kayya tayi fakin cikin harabar katon gidan nasu maicike da jama’a yan biki,dayawa sunamata sannu dazuwa dakuma tambayar maijiki takan amsa kawai sai dai babu natsuwa ko d’igo a tattare da ita.

Dakin dady tanufa da telephone din dake kan dan teburin tsakiyar dakin tasamu damar lalabo lambar dady wanda harzuwa lokacin yana fama da ba’ki,

Ganin kiran matarshi yasakashi kebewa gefe guda yana amsa sallamar datakeyi,

Cikin damuwa dr.ru’kayya takecewa dashi”abban hanan kana inane?”

Yabata amsa”inatare da ba’ki ince dai lafiya?”

Tad’anyi kokarin kauda damuwar dake tattare da’ita tace”kalalaboman number isha’q yanzu inason magana dashi ne”.

Dady yad’anyi jimm saikuma yace”akwai matsalane mummyn hanan,kidai bari in karaso gidan,don aurenma da har mahaifin yarinyar yace afashi kawai.”

Itama abinda takeson sanar dasu din kenan tawatso mashi tambayar”anfasa kokuwa ya’ake ciki?”

“and’aura mana,mezaisa afasa”.

Cikin raunanniyar murya tace”abban hanan matsala babba nahangowa isha’q,yanzu haka amaryar tana asibitina a kwance tasamu accident yuwuwar samun lafiyar kwakwalwarta shine abu mafi wahala,bana zato ko tsammanin cikin kankanin lokaci zata zama normal koda miliyan nawa aka barnatar don lafiyarta din,shikenan zamu zubama isha’q idanuwa yazama sakarai akan macene?inada tabbacin akwai zahra ko babu zahra isha’q dole zai iya rayuwa”

Tad’anyi jim tanason jin abinda maigidan nata zaiic Jin baitankaba yabata damar cigaba da maganarta”nikawai atawa shawarar a d’age bikinnan harzuwa lokacin da zahra zata samu lafiya,inyaso sai ayi auren shikuma isha’q yasakama zuciyarshi dangana tunda dama aurene kawai na jeka nayika bawani abu zai tsinta jikin yarinyar ba.”

Dady ya katseta dacewar”to naji naki batun idan shawarace ko umarni duka ina tayaki jimamin rashin samun karbuwarsu don yanzu haka anrigaya da andaure aure tsakanin zahra da isha’q,sannan koda cikin mafarki banzaci bakinki zai iyafurta wannan maganar ba,mutanen dasuka yimaki hallacci saboda batashi sukayi aurar da yarinyar suba,ganin kima da mutunci dakuma halinda isha’q ka’iya fad’awa yasaka suka aminta da aurar mana da ita amma kisani idan za’akai zahra turu ‘karewar hauka tofa bazamu dage dai-dai da second daya na biki ba.

Tunda har da lafiyarta iyayenta suka bashi ita,yakumace yaji yagani to lallai madamar ta warware zata tare d’akinta inyaso yayi jinyarta sannan banason nakuma jin bakinki akan maganar matsalar da isha’q zai shiga,idan yaro yadauki gatari rikemashi kota akeyi.”

Bai saurari mai zatace ba yadatse wayar,

Tafi minti uku tana kallon kan telephone dib dake hannunta kamar shine yake mata maganar,tagyad’a kai ita sam dady bai fahimci manufarta ba,idan soyayya ce bazai nunamata kaunar zahra ba amma abu daya dabazata dauka ba shine fadawar danta cikin wahala haka kawa.

Tana niyyar fitowa daga d’akin dr.aysherh tana kutso kai atare suka kalli juna,aysherh tafara magana”nadad’e ina sauraron shigowarki ga baqi sunata zuwa sai akace kina dakin dady bayan naga fitarshi tun dazu,ince dai lafiya?”

Tayi tambayar idanunta sunakan dr.rukayya,

Sauke ajiyar zuciya rukayya tayi dacewa”matsalar isha’q bansan har tsawon lokacin da zata dauka kafin warwarewar taba,”

Aysherh tace”sanar dani komai qawata,abokin kuka ba’a boyemashi mutuwa.”

“Hakane”

Dr.ru’kayya tafad’a lokaci guda tana warwarema aminiyar tata zare da abawa.

Wani mugun farin cikine ya ziyarci zuciyar asherh saitake ganin lokaci yayi dazata cilla kibiyarta wajen farauto ma tilon d’iyarta aneesa zuciyar isha’q wanda aneesan tayi matukar macewa akan kaunarshi.

Cikin kwarewa da hila dr.aysherh ta langwa’be kai dacewa”ayya gaskiya na tausayama zahra,sai dai kokusa isha’q yafi tsayamun araina yanda baligin mutum kamar isha’q zai tsaya a rayuwar kila wa kala don natabbatar matsalar zahra matsalace da take daukar lokaci kafin warakarta kobayaga haka abinda zaifi tayar da hankalina yanda kamalin mutum kamar isha’q wannan matsalar ka’iya kaishi ga aikata sabo na zina donshi ma lafiyayyene kamar kowa yanada feelings akan mace.sai dai na tabbatar matsalar zahra bazata ruguje komai ba Allah yabata lafiya “.

Shiru dr.ru’kayya tayi tana juya maganar aminiyar tata cikin kwanyarta,for how isha’q zai tsaya zaman jiran lafiyar zahra bayan jiran girmanta?

Anya tayi nazari wajen amincewa da zahra yarinyar da kwakwaran wayo baigama zama ajikin ta ba? Mafita daya dazata nemawa isha’q take tunani amma wacece mafitar,tadaisan ko hauka take bazata taba iya tunkarar iyayen zahra da maganar su rike zahra harsai tasamu lafiya ba,kuma shi kanshi isha’q din bazai lamunci rayuwa babu zahra ba.

Kenan menene mafita?

Mafita…mafita..abinda take nanatawa kenan tana kirga tsawon shekarun da kamilin yaro irin isha’q zai dauka na jiran gaibu,don zahra gaibu ce ayanzu adai wannan halin datake ciki.

Tafara matsar yatsun hannunta tana jeranta awanni zuwa sekonni kwana zuwa sati kai matsalar isha’q abin iyaye suyi nazari ce gaskiya.

Jin andafata yasata tunawa dacewar akwai kawarta dr.aysher tana kallonta suka sakarma juna murmushi lokacin da dr.ayshe take cewa”mafita akwai mafita,mafitar d’ayace amma wahalarta yafi ace kizagaye garin kaduna akafa,mafita itace auree”.

“aure?”

Dr.ru’kayya ta tambaya fuskarta akwai alamun mamakin jin maganar kawar tata,

“of course,aure zaki karama isha’q shine hanya mafi sauki dazata bashi dama dakuma ikon kula da kanshi dama ita zahran gaba daya”.

“nooo,ican’t aysher”

Cewar dr ru’kayya”haryaushe xan’iya kallon idanun mahaifan zahra inmasu wannan butulcin?”

Aysherh tadage kafad’a”bazaki iyaba muddin bakya kaunar farin cikin danki isha’q……

turkashi!!!nayi nan…

chapter 18

“Bazaki iyaba matukar bakya bukatar walwalar ishaq,”

maganar dr.aysher tasake amsa kuwwa cikin kunnuwan dr.rukayya ahankali tasauke idanunta zuciyarta tamkar zata tarwatse tsabar damuwa saima kwata-kwata tarasa tudun dafawa.

kallonta aysher take irin kallonnan na bakida mafita kawata,

Afusace dr.rukayya tajuya tafice d’akin gaba daya shawarar kawar tata kemata kuwwa acikin kunnenta.

aysher bin bayanta tayi da kallo lokaci guda tasaki killer smile akan lips dinta,ahankali tafurta”this is the only way dazanbi naganin anee tasamu tagomashin shiga zuciyar isha’q.

tad’an dara kafin shu’umar zuciyarta tasoma kitsamata cewar”muddin zahra ta warke tabbas isha’q bqzai saurari aneesa ba.why not kimaida kula da zahra ta ‘bangarenki tabbas tahakane kawai kikeda damar dawwamar da zahra acikin hauka har gaba da abada anee kam tasamu ragamar juya zuciyar ishaq duk ta yanda taso”

shekewa tayi da dariya kafin tabi bayan dr.rukayya kace cillata ake da kibiya.

            ***************

karshe hudu da mintuna ashirin cif suka sada ummq abba kai harma dasu anty lubnah zuwa cikin katafariyar asibitin;bayan kiran da dady yama abba ya sanar dashi komai game da zahra.

umma sosai take hawaye ganin duk rashin ji irinna zahra gata plate bata iya hassalama kanta komai,kai wallahi merai ba bakin komai yake ba.

Abba ma addu’a yake tofa mata,tabbas bayan numfashin dake fita ajikin zahra topha zaka iya rantsewa cewar batada rai.

gaba daya anyi rolling head dinta with bandage,inbanda sexy eyes dinta dake numshe eye lashes nata suna kwance kace anmata dashene dana kanti.

ad’akin babu wanda bai firgita da yanayin jikin na zahra ba.

[12:45PM, 11/17/2017] maman meenat😍: kusan awa daya suka dauka awajen kafin isha’q ya fado dakin,kallo daya zaka mashi ka tabbatar baya tattare da natsuwarshi,abayanshi sadiq ne dukkansu hankalinsu akan zahra yatafi.

ahankali yataka zuwa inda gadon nata yake hannunta yakamo yai twisting yatsunta danashi,ahankali oily eyes dinshi suka soma zirarar da hawaye saiyakejin kamar itama wannan zahran tafiya zatayi  ta barshi,

dora hannun nata yayi akan saitin inda zuciyarshi take harbawa da sauri da sauri.ahankali yasoma magana”zahra pls kada kitafi ki barni bazan taba iya rayuwa babu keba.meyasa kikeson barina bayan kin dawo gareni?

why zahra why,?wata irin rawa jikinshi yasoma kamar ana kad’a mazari .dasauri sadiq dake gefe yakaraso yakama isha’q yana dan bubbuga bayanshi”cal down mana ishaq be a man pls”

ishaq daya juyo yana kallon sadiq idanunshi sun cabja kala yace”tayaya kake ganin zan iya sakama raina natsuwa sadiq ? why? meyasa koda yaushe kaddarar rabuwa da zahra itace abu mafi saurin kusantoni?

meyasa why???? yasake nanatama sadiq tmbyar

[12:59PM, 11/17/2017] maman meenat😍: babu wanda ishaq baibama tausayi ba awajen ( *ciki har dani mum meenat*☹).

ahankali tasoma murza yatsunta dake cikin na ishaq,abinda yasakashi maida attension dinshi gaba daya akanta kenan..murza hannun take sosai kafin daga bisani ta fara bude idanuwa ahankali wanda suka kumbura sosai.

kafe ishaq din tayi da kallo yayinda su umma dasu anty lubnah duk suka mqtso da sauri,kusan 2mns tana kallon ishaq sannu ahankali tajuya kallonta akan abba..

ruwa…”shine kalmar data furta,

anty hafsa takarqso da sauri ta rike hannun ta wanda yake dqure da drip,”zahra”anty hafsa takirata ahankali.

kallon antin tayi saikuma tadafe kai dafadin”kaina anty zai cire,ciwo yake kid’auremun”.

gaba daya dakin hamdala suke ishaq kam hugging dinta yayi baikoji nauyin su umma ba.

sadiq ma aguje yayi waje kiran likita…..

” *juma’at mubarak*🙏🏽

*kuyi haquri da wannan zanyi typing anjima insha Allah*

_taku Alaweeyya sani (mum meenat)_😘

[12/7, 1:01 PM] ‪+234 703 895 3431‬: *MIJIN ‘KWAILA*🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀

chapter 19

*by maman meenat*

*kad’an daga cikin sakon masu karatu*..

*@ramlat kaduna cewa tayi*” *Assalamu Alaikum,maman meenat dafatan kina lafiya? agaskiya labarin MIJIN KWAILA labarine daba kasafai kakanci karo da irinshi a duniyar online novels ba*.

*gaskiya labarin yana saka zuciya nishad’i, alokacin dana fara karanta novel din sai in tsinci kaina cikin nishad’i mara misaltuwa.*

*nakanyi dariya nikad’ai,some times nakan maimaita wani act da zahra tayi.wlh sam bana gajiya da karanta labarin.ro’kona gareki kada kibama dr.aysha damar cutar da zahra don hakan bazaima zuciyoyi dayawa dad’i ba. up…up mum meenat muna godiya sosai muna jiran 19-20.*

#############

up.ramlat naga sakonki kuma naya ba;tnx so much dear wlh donku mukeyi.saidaku dakuma comments naku muke kara samun kwarin gwuiwar rubutun# i luv u sis .🙏🏽

Dasauri likitan yafado d’akin,shima ba ‘karamin mamaki yasha ba ganin zahra tafarka cikin lokaci abinda basuyi zato ko tsammani ba.

‘karasawa yayi inda suke ahankali yadafa kafadar ishaq dafadin”ka kwantar da hankalinka anything will b fne insha allah;”

shidai ishaq gani yake kamar daga yamatsa wani abu kan iya samun zahranshi don haka manne abarsa yayi kamar zai sake haifota.

agefe guda yanajin tamkar yacire ciwon dake jikin zahra yamaida anashi jikin.

Allurai likitan yasake yimata wanda tasaka bata wani d’au lokaciba tafara bacci.

sai gab da magrib dr rukayya tashigo asibitin bayanta dr.aysherh ce,da sallama suka kutsa kansu dakin dayake cike taf da jama’a.

umma tasaki murmushi tana masu sannu da zuwa itama dr.rukayya murmushin take tajuya tana kallon aysherh wadda gaba daya tqmaida hankalinta akan zahra dake kwance tana kwasar baccinta.

tabota rukayya tayi don haka tajuya adan razane tafara kame-kame,dr.rukayya tanuna umma da hannu tana fad’in”wannan ce maifiyar zahra kugaisa ko?”

‘kasa-kasa ayahern ke kallon umma aranta tana kitsa abubuwa da dama ganin hakan yasaka umma fara gaisheta.

ad’an dakile ta amsa tamaida kallonta ga ishaq dake rike da hannun zahra har lokacin,dan gajeren smile tasaki tana fad’in “romeo baban soyayya bakaganmu bane?”

sai alokacin yad’ako idonshi cikinna dr .rukayya wacce tadansha kunu tana hararshi.

yagane zancen danhaka yamike ahankali saida yagaida aysher yakoma ga mummy,rike hannunta yayi ahankali yajata zuwa gaban gadon da zahra take kwance yqkamo hannayen zahran ya damka cikinna mummy yana kallonta yayi kalar tausayi”mummy ga amanar zahra nabaki,ke kadai na lamuncema kularmun da ita.

hatta kuda bana bukatar yasauka akan ta mummy.and kyakyawan albishir zqhra tafarka batare da wata matsala atattare da itaba,wannan kuma hukuncine daga allah but am fell hppy mummy.”

yakarasa yana bayyana murmushi.

kowa awajen yana cikin farin ciki inka dauke dr.aysher dakejin kamar anamata ruwan barkono.

tunano alkawarin data daukarma anee takeyi adaren jiya;mekenan zahra tasamu lfy?kenan hkn yana nufin anee batada rabo ajikin ishaq kenan?

“inaaa sam”.

tafurta aranta,dolene ma kota wanne hali aneesa ta mallaki ishaq zata aikata koma menene agame da hakan amma tayaya?

tambayar datafi tsaya mata arai kenan.

“gwaggo rabi”

sunan daya fad’o aranta kenan,kakar ishaq ta bangaren ubba tabbas itace kawai zata saka ishaq auren aneesa koda shida mahaifanshi basaso.

murmushi tasaki lokaci guda ta fice dakin da mugun sauri…..

  chapter 20

*written by maman meenat*😍

*edited aysha abdullahi(umman faruq)*

dukansu bin bayanta sukayi da kallo harta fice daga d’akin,asirrance umma ta sauke ajiyar zuciya itadai haka kawai saitakejin takasa samun natsuwa da dr.aysherh amma kuma babu wanda ta nunama hakan.

ishaq kam baibar hospital dinba sai wajen 11:pm shima dakyar umma ta lallabashi amma da fir yakafae shi zaoyi jinyar little zahranshi kamar yanda ya lanqayamata sunan.

********—-***********-

Kwanan zahra goma a asibiti yazuwa wannan lokacin tawarke tangaran sai wata muguwar shakuwa data shiga tsakamininta da ishaq har takejin badadi idan yawuce tym din zuwanshi batare da yazo ba.

 to’aiba abun mamaki bane ga duk wanda yasan waye ishaq dakuma irin son dayakema zahra,dukkan abinda zahra take bukata ishaq yakan tanadar mata kai harma wanda bata bukatam ba.

itadai umma har kunyar yanda ishaq yake takeji amma shikam ko’ajikinshi.

dr.aysherh ma bata sarara ko sarewa akan kudurinta ba,matsala d’aya data samu shine gwaggo rabi bata ‘kasar tatafi umara hakan ba karamin dagula lossafin ayshern yayi ba;sai dai yata iya alkawari da alwashi kam tashasu nahada auren aneesa da ishaq.

dayake makirace duk kwarewarka wajen bin diddigin abunda ke kunshe aranta bazaka taba ganewa ba.don azahiri kam tana nuna tsantsar kaunar zahra abinda kenan yake karamata kima acikin idanun ishaq dr.rukayya kai harma dasu umma inka dauke anty lubnah dake kallonta kar!.

ranar asabar wanda yayi dai-dai da zamowa sati biyu cif da kwanciyar zahra asiviti dr.rukayya dakanta tabasu sallama don dai amarya zahra ta warware tas bakace tataba samun wata matsala a tattare da itaba.

dama ta’kosa abasu sallama don jinta take kamar a prison,musamman dasu ummilolo sukazo gaisheta suke bata labarin gulmarta da lami takeyi wai ance ta haukace.

kaii ranar zahra tadanna mula-mulan zagi takuma ba ummilolo sallahun cewa tayima lami brush da kashin kaji kafin a sallamota.

ummilolo ta’amsa da to,

dayake lokacin dakin bakowa sunje sallah ,sukabar ummilolo ganin zata taya zahra zama.

ranar dasuka dawo gida ishaq jiyake kamar yayi kuka don ba karamin shakuwa yayi da zahra ba.

mummy yasama idanunnan sun canja kala tanan kawai zaka fahimci damuwarshi,

kallonshi take cikin kulawa yanda ya langwabe kai,ahankali ta rike hannunshi tace”akwai damuwane ishaq?”

tayi tambayar bayan ta tattara dukkan hankalimta gareshi

 sauke numfashi yayi yana shafa sumar kanshi a hankali,sai da yadan samu natsuwa yace”mummy shikenan yanzu idan zahra takoma gida sai yaushe?”

kafeshi da idanu tayi kafin tace”sai randa mahaifanta suka nememu mana.”

dasauri ya kalleta saikuma yakoma kalar tausayi dafadin”haba mum pls kisaka baki kawai awuce da ita dakinta “.

baki sake dr.rukayya take kallonshi tana fadin”eh meko zaihana ayi hakan tunda nice kakar mashirmanta ba.”

rike hannunta yayi yana rokonta”pls mum,banaso yarinyar nan tana nisa dani pls”

yakarasa maganar kamar zai saka mata kuka;

yunkurawa tayi danufin tashi”kaga sakemun hannu nisam ba’ahaka dani.”

“kayi hkr idan takara samun karfin jikinta dakansu zasu nememu,ai sunada hankali ba yara bane.”

tana gama fadin haka tayi gaba abinta batare datako sake waiwayar inda yake ba.

kifa kanshi yayi akan karamin teburin ofis din,Allah ne kawai yasan meyakeji dangane da zahranshi.

itako zahra murna hada tsalle aranta tana kissima saitaci uwar dije tabbas don ita bata barin kota kwana.

har suka gama shirinsu tsaf bataga gilmin ishaq ba,saikuma duk taji babu dad’i,takasa daurewa. takamo hannun dr.rukayya dake yima umma bayanin wasu magunguna.

juyowa dr.rkyn tayi,ganin zahra tasaki murmushi tace”yadai d’iyata zahra?”

zahra takasa daurewa idanunta sunyi kwalkwal da hawaye tace “mummy ina yake?”

dr.rky ta kalleta da rashin fahimta tace”wakenan?”

zahra ta amsa”wannan d’an gayunnan wanda yake bani chocolate da ice-cream;baki sanshi ba?”

tayi tmbyr tana kallonta”dariya dr.rky tayi tace”sunanshi yaya ishaq kinji haka zakike kiranshi”.

 gyada kai tayi,alamar gamsuwa saikuma tasake maimaita question dinta”to yana ina?”

dr.rky tace kiyi hakuri zaizo kinji ko?

gyda kai tayi kawai takoma tazauna jiki ba kwari sam.

har suka isa bakin mota ishaq baizoba dr.rky ta kira number dinshi.

da sanyin jiki ya daga calling dinta tace”toka fito zasu wuce….

chapter 21.

*written by maman meenat*😍

 *edited aysha abdullahu,*

(umman faruq).

*MODERN HAUSA NOVELS*

*MIJIN KWAILA FANS*

*M.MEENAT NOVELS*

*WANNAN SHAFI KYAUTANE GAREKU SISTERS”*😘

*Wallahi dashi ake samun natsuwa,yawaita yinshi yana kara imani,yana sanyaya zuciya.*

*wallahi kika/ka lazumceshi bakada kaico!wlh muddin ka lazumceshi zaibaka farin jini natsuwar ruhi,kwarjinin fuska ,zaisaka yawaitar arziqi duniya da lahira…*

*BAKOMAI BANE FACE SALATIN ANNABI(SALLALLAHU’ALAIHI WA SALLAM.)*🙏🏽

“Toka fito zasu wuce”

maganarta ta doki dodon kunnenshi,

“to”kawai ya’iya furtawa,saikuma yaji wani kwarin gwuiwa ya ziyarceshi.

mikewa yayi saida ya rufe mata office din yanufo harabar asubitin,

akoridon dazai sadashi da farfajiyar asibitin yacikaro da aneesa wadda ta tsuke cikin riga da sket nawani jan material,

asamansu tad’ora siririn gyale kalar flowers din kayan.

fuskarnan with full make up.

bayaga katon sun-glass daya mamaye rqbin fuskar tata,

tun daga nesa kamshin turarenta yagama bud’e hancin ishaq.

kallo d’aya yamata yasake tsuke fuska,tatako tamkar tarwada yanda take kada jiki.

gilashin fuskarta tacire ta kafe ishaq da shu’uman idanunta datake wana maza dasu,ganin yasake hade rai yasakata sakin karamin smile tare da tare hanyar dayake kokarin ratsewa ya wuce.

karyar da wuya tayi,cikin salonta namatan dasuka kwankwadi karatun yahudu tace”hada ya ishaq don allah yanzu da gaske saika wuceni bako gaisuwa”?

yanda tayi maganar a shagwabene yasakashi kallonta.

sarqa idanunta tayi cikin nashi kafin tace”waito miyene laifine,kawai donnace inasonka?”: “haba ishaq,wlh inaji kamar bazan iya rayuwa ba idanna rasa ka.”

tayi shiru don tuni muryarta tafara rawa,

ganin bai tankaba yatsareta da gold eyes dinshi yakara sakar mata da jijiyoyin jiki.

jitake kamar takamashi da karfin tsiya tayi hugging nashi,duk idan ta kalleshi takanyi imagining yanda zatayi luf a faffadan kiejinshi.

“ishaq,”

takirashi dai-dai lokacin data rungume hannayenta akan kirjinta.

kallon daya batane yasakata hadiye miyau bata shiryaba.

idanunta suka kawo ruwa cikin taushin murya tace”don Allah na rokeka katsakurarmun koda kankanin gurbine axikin zuciyarka.nasan kasan menene so,babu bukatar saina fayyacemaka menake ji dangane dakai.sonka azuxiyata natabbata jarabane don nakasa samun matsayi daga gareka.

jiyayi tabashi tausayi,amma daya tuna zahra saiyaji sam bama zaifara kwatanta sonta dana wata ya mace ba.

ya runtse idanu lokacin dayake tunano kalaman late zahranshi’’ _ya ishaq kasani zahra takace kai kad’ai inason kaima ka’ajiye aranka cewar kai kadaine  na Azahra don banajin zan iya sharing dinka dakowace mace.ina tsananin kishinka yayanah_.

sauke ajiyar zuciya yayi,yad’ora da fadin”kiyi hakuri aneesa natabbatar kinada masoya da yawa kibama wani dama acikinsu.ni amatsayin kanwata na daukeki.”

kallonshi take kasa-kasa,acikin zuciyarta tana ayyana ishaq amatsayin mutum mara tausayi dakuma sanin darajar soyayya.

sam batayi auneba ta hangoshi ya wuce abinshi

bin bayanshi tayi da kallo;lokaci guda tajingina da vango don jirin datakeji yana barazanar kayar da ita.

juyawa tayi da sauri ta nufi ofis din aysherh wadda take zaune tana duba patients, cikin shagwaba da sangarta aneesa tafada ofiz din batare da tunani ko daukar izini ba.

bata damu da ganin mara lfyr da aysrh ke dubawa ba tafada kan cinyarta gami da sakin kuka me tsuma rai,harga Allah tanama ishaq so mai zafin gaske.

adaburce ayshen tagama duba mara lafiyan da bada iznin kada wanda yakuma shigowa tanada uzuri,

rungume aneesa tayi tanadan bubbuga bayanta ahankali tace”meyake faruwa ne baby?”

anee cikin muryar kuka take magana”haba mum sai yaushene zaki tabbatarma duniya cewa ishaq nawane? sai yaushene zaki nunama duniya cewar dani ishaq yafi dacewa, yaushene sunanshi na *mijin kwaila* zai dusashe yazamo mallakina”,pls.mum inajin kamar lokacin mutuwa tane yazo muddin narasa ishaq,bqna zaton sake farin ciki arayuwata madamar bana tare da ishaq mum pls help…”

kuka yaci karfinta takifa akan teburin ofis din tana tsiyayar da hawaye sosai.

dr.aysher tamike tasoma zagaye ofis din cike da tashin hankali;saqawa take tana warwarewa dolene tacikama anee burinta koda shine abuna karshe dazata aikata aduniya, kai koda duk abinda ta mallaka zai kare saita nunma dr.rukayya karshenta don tasan inda rukayya ta’amince da auren ishaq da anee toda bai isa ya bijire ba.

komawa tayi ta zauna ahankali gami da dafa kan diyar tata xike da rarrashi.

: zahra kam harta shiga mota tana waiwayen ta’inda ishaq zai bullo,

can ta hangoshi yana doso motar dasuke.

dasaurinta ta balle marfin tafita kaitsaye runguneshi tayi,tsayinta baikokai a kirjin ishaq ba.

cikin dariya take fadin”shine kaje  ka ‘boye ko? hmm damunyi tafiyarmu bazaka sakeee ganina ba.”

tafada tana sakarmashi murmyshi,

kama hannayenta yayu,yasaita tsawonshi danata tahanyar durkusawa yace”kalleni zahra”.

qura mashi idanu tayi batako kyafta ba.

ya sauke numfashi ahankali yace”i love yhu,i love yhu with all my hrt zahra, ican’t life without you zahra,”

zahra ta kwashe da dariyarta da fad’in “hu’umn,kainifa ban iya turanci ba.mudai anty dinmu tana mana karatun reader ne kawai,barima kaji a father and his son….”

bata karasa ba ishaq yasake matse hannayenta yace”zahra kiyimun alkawari zaki rayu dani rayuwa ta har abada.zaki kasance abarin damana aduk matsayin dana kasance bazaki gujeni ba?”

zahra kwalalo idanuwa tayi saikuma tama’ke kafada tace”amma inka yarda zaka dinga goyani yanda  ummana takeyimun da banida lafiya?”

tafada hadi da tafa hannayenta dakuma birkicesu tahada gaban hannun da bayan,yanda yara sukeyi idan abu ya kayatar dasu.

ishaq dariya tabashi ya lakace hancinta dafadin”zangoyaki abayana zahra,zanmaki dukkan abinda kike bukata dangane dani,zan maki koda wankane da wank….”

bai karasa ba zahra ta katseshi ta hanyar cewa”kuma zamu dinga hawa bene inka yarda,”

ya gyada kai.

“hardama kwamfutar wasa zan siya maki.”

yadai lura akan zahra babu komai sai tulin kuruxiya.

tsalle.tayi tadare bayanshi.

dai-dai lokaxinne anee da dr.ayaherh suka karaso wajen.

wani kallo aneesa ta watsama zahra mecike da zallar kishi da tsana….

Chapter 22.

*written by maman meenat*

*edited aysha abdullahi* (umman faruq)

*Hakika kalaman baki basu isa furta matsayi da girman kimarki a idanuna ba,aysha umman faruq kedin ta dabance.matsayinki da kwazonki gareni hakika sune suka taka muhimmiyar rawa wajen bani kwarin gwuiwar himmatuwa akan rubuta wannan labarin,kin nunama maman meenat kaunar da bazata taba mantawa dake ba.Allah yaraya maki yaranki yaahirya su ubangiji yabarki da abban hyidar aci gaba da soyewa*

*wolla sister ina kaunarki,wujiga-wujiga*😘😍.

*Anty hajjaris mtn*

*Anty badiyya*

*kuna ina?, this page is dedicated for u sisters.tnks for ur luv and care am really appreciate.*😍

wani kallo aneesa ta watsama zahra me cike da zallar kishi da tsana.

jitake kamar tamakure zahra don takaici,

kallo daya zaka mata ka tabbatar da ainahin abinda ke zuciyarta.

itadai umma ganin abinda zahra tayi yasata juya kaida sauri donkunyace ta rufeta.

dr.rukayya kam dariyq sosai take musamman ganin datayi damnata yashiga nishadi cikin kankanen lokaci.

hango dr. aysher datayine yasakata tsagaita dariya takarasa wajenta da sauri,kama hannun aneesa tayi wadda ke.kauda kai cikin daure fuska,duk da sanin da dr.rukayya tayi cewar tatsuniyar gizo bata wuce koki bai hanata sake tambayar aneesa damuwarta ba.

anee kam gani take dr.rukayya tama raina hankalinta don haka saita kauda kai gefe amma har lokacin tanajin zafin yanda zahra tawani dane bayan ishaq saitake ganin kamar da gayya.zahran ta aikata haka,itadai zahra ko ajikinta wai antsikari kakkausa.

dr.aysher da dabara tatake yatsun kafar anee dana hararta kasa-kasa,

daga bisani tasaki dariyar dabatakai ciki ba tana kallon rukayya”hm mummy kibar aneesa da rikici wai tana fushine na hanata zuwa abuja,nace tayi hakuri sainan gaba.”

tayi maganar tana sake kyaftama aneesa ido,

aneesa kam gefe ta harara gami da kwace hannunta cikinna dr.rukayya tayi gaba abinta.

zata iya barkewa da kuka muddin zataci gaba da kallon salon tacewar da ishaq yakeyi da zahra agaban idanunta.

azuciye tagifta ishaq wanda baimasan tanayi ba,hankalinshi nakan zahra dake zubamashi surutu.

dr.rukayya kam bayan anee tabi da kallo,saikuma tasauke ajiyar zuciya tana kallon dr.aysher da idonta yasauya kala don tausayin tilon diyarta da Allah ya jarabta da *son maso wani*

[11:50AM, 11/25/2017] maman meenat😍: sauke ajiyar zuciya tayi,kafin tasakala hannunta cikinna rukayya tace”bazan sake maimaita kalmar rokona akan cewar ishaq ya auri aneesa agareki ba,amma zanyi kuka mai yawa dakuma rataya alhakin hakan akanki duk ranar da’akace yau gashi wata lalura takama aneesa akan son ishaq.

zankuma dora alhakin rasa aneesa akanki matukar tarasa ranta tadalilin ishaq.”

tasharce hawayen dayake fita idanunta tadora dafadin”natabbata duk nagartar dan adam yanada makusa rukayya,taki makusar itace babu abinda kike fifitawa fiye da kanki.

kinason kanki dayawa,kinkasa nunamun cewar aneesa diyace awajenki,farin cikin ishaq yafi rayuwar aneesa muhimmanci agareki.

tadan tsaigaita kafin tadora dafadin”kitaimakeni kitallafi rayuwar tilon diyata aneesa, bana burin rasata kamar yanda narasa yan’uwanta kinsan komai rukayya.”

tausayinta yacika zuciyar dr.rukayya tasake makale hannunta cikinna aysher tace”tursasa ishaq ya auri aneesa bashine zai kawo maslaha acikin lamarin ba.aneesa tasamu kwanciyar hankali agidan aurenta shine abu mafi girma daya kamata ki tunkara,bana zato ko tunanin idanna matsa ishaq ya auri aneesa tahakanne kawai zai kwantar da hankalinta.”

jaye hannunta aysher tayi tana fadin”kizauna kiyi tunani yazakiji da’ace iyayen zahra sun hana ishaq aurenta,?

wanne kunci zakiji acikin zuciyrki,?

ki kwatanta hakan akan kaina,na tabbata zaki gane menake nufi.”

tana kaiwa nan tayi gaba abinta batare datasake koda waiwayar inda dr.rukayya take ba,

mota tashiga inda aneesa take zaune takifa kai tsakanin cinyoyinta tana gunjin kuka,zafi sosai zuciyarta kemata.

watakila damarta ta karshe zatayi amfani da ita akan zahra,irin dai damar datayi amfani da ita akan late zahra.

tasauke ajiyar zuciya jin andafa bayanta kobata waigoba tasan kowacec;

dago jajayen idanunta tayi tadora akan fuskar mahaifiyar tata tace,”dole zan mai-maita abinda na aikata abaya mummy,duk da alkawarin danayi akan natuba bazan sake ba,amma kisani bazan yarda ingama niqa wata takwashen gari ba.

naso ishaq tunkafin insan menene so,

mezesa insake rasashi akaro na biyu?

bana zato ko tsammanin zan’iya hakan mum ican’t.”

tafada har lokacin idanunta basu bar zubar hawaye ba.

“bazamu sake maimaita kuskuren mu ba aneesa, cewar dr.aysherh.

“amma kisani damata takarshe da itane kawai zanyi amfani;.”

gyada kai anee tayi,lokaci guda tabi motar su zahra data giftasu da idanuwa,ahankali tasaki gajeren murmushin daya fito tare da guntun hawaye ita kadai tasan abinda ta kudurta acikin zuxiyarta.

       *****************

Kwanci tashi asarar me rai,ahaka muketa cinye lokacin mu,guzurin mu nadada ‘karewa yayinda tafiyar take dad’a nisa.

gaduk mai hankali idan yadubi yanda lokaci yake gangarawa yanzu zaigane lallai tabbas duniya tana gudu.

acikin murginawar lokacin muka tsinci kqnmu asati nabiyu cif da sallamo zahra daga asibiti,

abunfa saidai hamdala don zahra kam tayi natsuwar dole,to tadolece mana tunda umma tasakamata takunkumin bashiga ba fita.

akoda yaushe dai tana makale gida tana kamama umma wasu ayyukan gida.

duk da harga Allah jitake tamkar tana prison ne musamman idan tajiyo zazzakar muryar ummilolo tana rera wakensu dasukeyi idan za’ayi wasa”liyoooo y’an wargi liyoooo,ya wasan dare darana yake,ke uwande kizo muna kira,ke dije kizo muna kira,ke zahra kizo muna kira inkinqi kisha bugun jiya……”

ai tunkafin ummilolo tadasa aya jikin zahra zaifara kyarma,so dayawa takanyi attempting fita amma dataje zaure saitaga ansakama gidan sakata, wannan yasa tadena fita kwata-kwata takanjiyo su ummilolo suna buga gidan amma sai umma taleka ta wargadesu aguje zatajisu ridididi sun ruga.

akan zauna wani lokacin tamike kafafu tayita barza kuka,amma umma saitaba banza ajiyarta.

saukinta daya dayake ishaq koda yaushe yakan zo musamman idan yatashi aiki da wuri,wannan tasa tarage kewa don zaunawa yake yabiyemata suyita tafka shirme.

ahaka bakaramin sabo tayi dashi ba.

itama umma sosai take nata bakin kokarin wajen jawo zahra ajiki tanakara nuna mata abinda yadace dakuma yimata nasiha musamman akan yawan jarabar fadanta.

todai kusan nasihar umma zamuce wata tana samun shiga watakan tanabi tanan👂🏼tafita tanan din dai👂🏼😌…

Kwana biyu da dawowar alhj saifullahi mahaifin ishaq daga cairo ya tuntubi rukkayya da maganar tarewar zahra,

itadai cewa tayi batasan komai akai ba.

iyayen zahran basuce komai ba,

alhj saifullahi dakanshi ya tuntubi ishaq akan yakamata zahra tatare tunda ta warware,

ishaq jiyai kamar anmashi bushara da Aljanna don haka yabar wuka da nama a hannun dady din.

Dadare kuwa dady yasamu abba agida bayan sallar isha’i kamar yanda ya alkawarta.

Abba yaji dadin yanda suka nunamashi kulawarsu akan zahra don haka yace”Ai alhj da zahra da ishaq duka nakane don haka kayanke duk lokacin dakaga yakamata in Allah yaso zata tare.”

Alhj saifullahi bakaramin dadi yaji ba yace”totunda abun yqzama haka nasaka nan da sati guda,aiba wani dogon sha’ani za’atsaya yiba.”

Abba yace”kwaraima kuwa,kuma kasan aure yafi albarka idan aka takaita almubazzaranci aciki.”

dady ya gyada kai yadora dafadin”duk meke kawo wannan fituntunun idan ba saka riya acikin aureba,kaga masu kudi basu kira malamai sunyi wa’azi a auremsu ba amma sunkira mawaka fiye da ashirin.da’anyi magana ace ai zamanine.”

dariya abba yayi yace”to’ai gashi tun ba’aje ko’inaba anbama shedan lasisin zama na dundundun agidan ma’auratan karshe saikaga auren tun ba’aje ko’inaba anata samun matsala.”

musamman dama angama shashanci awaje to abu kadan saikaga zargi yana shiga tsakanin ma’aurata.

tun ba’aje ko’inaba saikaga anfara marin juna dq nuna ma juna yatsa.”

dady yayi tsaki yace”barta nunama juna yatsa yanzu gashi har anfara kisa,amma abin haushi mutanenmu sunma maida abun abun wasa da tsokalar juna dashi.”

Allah ya kyauta”

cewar abba dayake mama kin abun.

(nimadai nace amin)

koda abba yadawo yasanar da umma yanda sukayi da dady fatan alheri tayi,sannan taroki abba daya sanarma sauran yayun zahra zuwa da safe.

hakan kuwa akai ranar juma’a takama ranar zahra zata tare but umma tahanata gayyar kawaye.

*mum meenat*✍🏼

chapter 23.

​written by maman meenat​😍

​A​wannan ranar kam inkaga zahra sam bazaka shaidata ba don kyawon datayi,

donma matsalar duk yanda su anty lubnah suka dage akan tabari sumata kwalliya mekyau amma fir zahra kin amicewa tayi.

shigewa daki tayi abinta tajawo tarkacen kwalliyar tazauna bakin gado tasoma dankarama fuskar tata foundation yakama fuskar yayi shanana dashi don bawai tayi blending dinshi bane.

powder ta dauko no 1.memakon number 3,matsayinta na baqa tadora saiya kasance kalar powder din yafita davan da kalar foundation.

kwallima data shafa hawayen masoyi tayi;wato tajawoshi har gefen kunnenta.

asannan tasoma tsara eyebrow dinta,dafarko tafarashi kamar abin arziki sai-dai mamadin tayi using eyepen wajen yin brow din saita dauki kwalli kajal tasoma zanawa akan girar tata data kasance mefadice datsayi bayaga yalwar gashi da Allah ya yalwanta mata.

Agaban giran tayishi mefadi sosai yazarce kima saikuma tayi tsakiyan dan siriri dashi karshen girarma sai tayishi kwalele,don haka shape din yafita kamar tabarya.

ja sosai na lipstick tasakama lips nata masu taushi,

bayan tagama zageye bakinnata da bakin kwalli

 tsuke bakin tayi tana karkata fuska aganinta babu yana biyunta wajen kyau.

dankareren leshin jikinta dayasha dinkin riga da sket yamatukar amsarta.

kalar flwers na less din shine kalar siririn mayafinta hakanan takalminta duk kala dayane cikas dinta kawai kwalliyar.

yanda tafito tana takawa das-das yajawo hankalin matan gidan,duk da kasancewar umma batayi gayya ba illa yan uwanta dana abba hakan baihana gidan xika da yan ganin kwakwaf ba.

wata daga cikin abokanan wasan zahrance ta rangada guda lokaxin da idonta yasauka akan zahra metahowa cikin tafiyar yanga.

sahura ta sake rangada guda dafadin”tofa ga amarya agidan ishaq nan tafito,barka dazuwa sarauniyar isiyaku.,”

zahra ta farfara mata idanu dazummar wucewa,amma sahura donta tsokaleta tace”wai wannan kwalloya haka saikace wata ba’indiya zahra.”

zahra ta juya manyan idanunta dafadin”aidai nayi kyau ko?.”

sahura tace kwarae ma kuwa,don wannan da angon zaiganki wata kila tun daga yau ali zaiga ali.”

sauran mata suka kwashe da dariya,

wata daga cikinsu tace”aifa lallai,yaganta tu’bul-bul yazata wata gara zai kwasa;Allah sarki inama inzama sauro inmakale insha kallon gwagwarmaya.”

sahura tacafe,”yo ni amaryar banmayi zaton tasan harkar ba ai.”

umma tafito daga daki tanama sahura dakuwa tace”kinci gidanku sahura,yazaki sakamun yar auta agabane wai eye.”

sahura tana dariya tace”allah umman zahra kibani ita insakata daki

 inmata yar nasihar nan tamu ta manya watakila ashawo kanta.

umma gaba tayi”kyaji dashi dai.”

su anty hafsa ne suka shigarma zahra akayita caccakar juna.

hakan yabama zahra damar sulalewa tafita babu wanda yasani.

akofar gida tayi kacibis dasu ummilolo anrasa gwanin dazai ahiga gidansu zahra kowa yana tsoron unma.

dasauri zahra takarasa ta basu hannu suka kashe tadubi uwande datasaki baki tana kallonta tace”dalla lafiya kike kallona,konaci ban biya ba.”

uwande ta washe hakora tace”uhm ganinai kinzama yar gayu wlh.”

dariya zahra tasaka kafin tace”yara kuma bakuda wayo kuce aimuku aure irinnawa,yara gidan bene zankoma inta kwana acan.”

ummilolo tadanyi sakale,saikuma tasaki dariya”su zahra yan gayu za’asha dadin bene.”

zahra ta kyalkyale da dariyar jin dadi,

ummilolo tace”dama ace nice zahra yaseen indinga hayewa kan bene inayin sululu.indinga shan dadina.”

sauran yaran suka dinga dariya dafadin”ahegiya zahra za’asha dadi🤣.

zahra jin ana zugata hadacewa”aidama d’arewa zanyi har abinci akan bene zandinga ci,idan yara sukaje shan dadi inkorosu yanda akeyi gidan alhaji canji.”

duk yaran suka goya mata baya akan haka zatayi.

yar purse din hannunta tabude tafiddo dari biyar din da abba yabata da safe kafin yafita yace yaudai tasha shagalinta.

nunama su ummilolo tayi,nanfa uwande uwar shawara tace”taf danice zahra kasuwa zanje insiyo magarya da aduwa da kukar yin kwarbebe indingayi inashan abuna wlh.”

aiko zahra tace efaaa.azo aje kasuwa asiyo hada farama.”

hakan kuwace ta kasance,duk tarkacen dasuka lissafa seda suka siyo hada goruba,zahra jinta take kamar yau take sallah don yau tana watayawa son ranta.

gidan su uwande suka shige,gidan bakowa sunacan gidansu zahra.

dayake gidan ginin kasane katangar duk ta gwanbale hakan yasaka zahra d’arewa akan katangar tana gwaguyar goruba hankalinta kwance.

sauran kawayen suma suna tsaitsaye gefenta,tadaiyi abin kirki tabama duk mutum biyu daya su raba.

itakuma uwar gayya tadumtse ledar a hannunta.

acan gidansu umma kam hankali yatafi bawanda yafarga da zahra tafice daga gidan.

***”***bangaren ango ishaq kam yau farin ciki bqya misaltuwa kallo daya zakamashi ka tabbatar da hakan.

duk da ayyuka sun sakashi gaba yau yaso ace shine dakanshi zai dauko little zahranshi,amma bayanda ya iya dole yayi handling komai awajen sadiq dasauran friends dinshi.

Dr.rukayya ma gida yagama cika da baki,su aysher ne kan gaba wajen hidima.

gwaggo rabima kakar ishaq ta’iso tun jiya hakan ba karamin dadi yama dr.ayaher ba.

maman meenat😍: wadda keta kaiwa da kawowa,

gwaggo rabi ancakare da wani leshi me dankaren kauri,

gwaggoro tayi da kallabin tadauko kujera tadasa kofar dazata sadaka da sashin da zahra zata zauna tahana koda yara su gifta.

duk wanda zaishiga zata soma sababi”kaga munafurci wato anga isiya zaiyi amarya shine akeso a’bata mashi dakin amarya to naga me wucewa nan.”

yanda ta kwama gilas afuska kamar aku kuturu shine zaibaka dariya🤶🏼.

ganin hakan yasaka dr.aysher neman kujera tazauna gefenta dafadin”bari intayaki gadi gwaggo naga yara sunason bata dakin amaryar.”

gwaggo rabi tace”kemadai kya fada yannan,ita waccan(tana nufin rukayya)dayake bata kishin danta aikinga tazuba masu ido,salon akawo amaryar tace dakin yayi dauda.”

dr.aysherh tace “nimadai haka nagani gwaggo”.

gwaggo rabi tawangale hakoran dawasu sunfara zubewa tace”ainakosa inga wannan amaryar nasam saitafi ta dan’uwanshi,dayaje yakwaso kafura gashinan jikokina sunzama kamar basu sanniba da anyi magana su turanci,ke ko sallah basayi fa.kinga yanzu ita wannan datazo ta haifomun nawa nasu ko kallo basu isheni ba.”

dariya takama dr.aysher taguntse baki.

nima dai dariyar nayi nace ” ​mata ku qame qam​🤣

​mum meenat​🌹

*Inasake jaddada godiya gareku masoyana masu kaunar rubutuna hakika kunada gurbi na musamman acikin zuciyata.*

*inasonku fiye da ynda kuke sona,naga sakonninku masu tarin yawa akan tambayar maman meenat lafiya.masu kirana masu text messages damasu taboni ta watssapp hakika ina jindadin haka tare da dinbin godiya,Alhamdulillah meenat tasamu lafiya jazakumullah for the special prayers*😘

Wuraren 5:pm yan daukar amarya suka iso,zahra dakecan tana wasanta dasu ummilolo tahango anty lubnah ta nufosu a fusace.hakan yasakata dira daga kan guntuwar katamgar dasauri,karasawa tayi kusa da anty lubnah kafin tayi wata mgna anty ta tareta dacewa”da iznin wa kika fito daga gida?”

Idanun zahra dasukayi narai-narai tasoma kwabe baki danufin kuka,anty lubnah tamaka mata harara tace”kika yimun kuka a swear saina baki mari stupid din yarinya kawai.”

Zahra ta kauda kai taji haushi anty taamata fada agaban kawayenta.

Tasa keyarta antin tayi,uwande tabiyota da sauran tarkacen data siyo tana cewa”zahra ga magaryarki”.

Anti lubnah tace”ku’ajiyemata kwa taho dashi,aizakuzo ko?”.

Dadi ya ishesu suka amsa da eh.

Zahra namasu kashedin kada suci mata ko guda dayane.

Asirrance anty lubnah tashiga da zahra gidan wanda yake makil da jama’a don ko zuga yan unguwa sukayo suma zasuje gidan zahra ganin kwaf.

Saida suka sake cudata tasille jikinta da wanka,wannan karon shigar tattausan voyal lace tayi,dinkin buba da single wrapper, tayi matukar kyau babu wani tarkacen make up dasuka bata damar tayi.

Sosai umma tayimata nasiha wanda duk rashin jinta saida jikinta yayi sanyi kalau.

Inna maryama ce yayar umma ta lillubo amarya da katon abaya anrufe fuskarta ruf dashi,

Sauran mata suka soma guda.

Dakin Abba akashiga da’ita da hikima da dabara iron tasu ta manya yayima zahran nasiha mai tsayawa arai.

Daganan yabama innan umarnin tafiya da zahra.

Sai alokacin hawaye masu zafi suka soma bin kuncin umma,bata taba tsammanin rabuwa da zahra a irin wannan lokacin ba.

Tanaji tana gani aka fice da autarta zahra zuwa gidan aure.

Da addu’ar dawwamammen zaman lafiya tabisu .

Shima Abba kewa ba kadan ba yakeji,bayan cijewa da auriya shima zai iya saka kuk Zahra dai ko’ajikinta wai an tsikari kakkaus.

Amotama wara idanunta tayi fes tana kallon hanya,aranta tanajin nishadi mara misaltuwa.

Tafiya menisa ta sadasu da malali quarters inda gidan dr.rukayya yake,kato n gida daya gji da haduwa.

Horn sukai me gadi ya bude masu get,daganan motocin suka fara sunna hancinsu cikin gidan.

Sashen mummy suka wuce da ita mum din dakanta takama hannun zahran tawuce da ita part dinta don batason jin kananun maganganun dake tashi nacewar ishaq ya auri *kwaila*.

Su anty hafsa sune suka tsaya da zahra suka hanata duk wani rawar gaban hantsi don kuwa burinta tana zuwa ta dare bene😝.

Sukam su ummilolo ai duniya sabuwa ankashe tsufa an daure mutuwa.

Baki suka saki suna mamakin gidan zahra aransu suna raya zahra anzama yan gayu.

Basu anty lubnah sukabar gidan ba sai wajajen karfe Tara na dare,sosai suka sake kimtsa dakin zahran dakuma sake jaddada mata kada tasake tayi wani abu dazaisa kowa ya tsaneta,takame takuma zama mai hakuri tarage rashin kunya da saurin fada.

Itadai da to kaewai take binsu.

Ba karamin kokari Abba yayi 

Adakin zahra ba kam 

Donkuwa komai yaji masha Allah.

Uwande saida xasu tafi tabama zahra tarkacenta dayimata saida safe.

Sai a lokacinne idanun zahra suka fara raina fata,bata zata haka abin yakeba saida su anty lubnah zasu tafi.

Kuka sosai tasaka tarikesu gam tana cewa ita su maidata wajen umma,

Bakaramin tausyi tabasu ba,amma kuma babu yanda suka iya.

Mummy dakanta tashiga dakin tana rarrashin zahra,

Takuma turamata hanan suyi wasa,amma ayake akwai rashin sabo itada hanan din kallon-kallo sukayita ma juna.

Gwaggo rabi dai ciwon kafarta ya matsamata shine yahanata zuwa ganin amarya tayi kwanciyarta tace saida sfe taganta .

Goma da mintuna ashirin ango ishaq yafaka motarshi a farfajiyar gidan,fitowa yayi cikin shigarshi ta manyan kaya dasuka dace da siffarshi ta hadadden namiji.

Kamshin turarenshi kadai ya isa ya tabbatar maka cewa angone.

Hannunshi yana rike da ledar kaza da yoghurt daya siyoma amarya zahra,kai harma da chocolate.

Da kuzarinshi yake tunkarar gidan kada kaso ka tona zallar farin ciki awajenshi.

Wai yau shine Allah ya mallakama zahra amatsyin mata,tabbas bayada abinyi sai godiy…..

Kuyi hakuri  da wannan zuwa gobe zamu juna ida. Allah mai kowa da komai ya aramana lokaci.

*for any correction, comments or complaint about this book u should contact me at 07014709470*…

*mum meenat*✍🏼

Chapter 25.

Tsayawa lissafa farin cikinshi awannan rana ganina bata bakine.

Sashen mummy yafara zuwa bai sameta ba tana bangaren Daddy saidai gwaggo rabi databi kujera ta bararraje kafafu tana matsasu don jitake kamar ana mata sukuwar dawakai acikinsu.

Dasallama ishaq tashiga falon,gwaggo rabi ta’amsa lokaci guda tana wangale hakora dafadin”Ango kasha kamshi,”

Ishaq ya sadda kai yana dariya kasa-kasa yace”kewai tsohuwarnan kardai har yanzu baki kwanta ba.”

Gwaggo rabi ta tale baki,kafin tace”inanaga ta kwanciya,ai inanan nakasa natsare dama jiran dawowarka nake ai,Donna kafafu sun matsamun aida acan bangarenku zan kwana”.

Ishaq ya bude ido sosai yace”kwana kuma gwaggo? “

Gwaggo rabi tace “kwarae kuwa,saboda banason amarya tabukaci wani taimako ba babba akusa,tunda aikai da ita suka sabon shigane,jirani dai ina zuwa.”

Tamike tana dafa cinya tana tafiya a gwagwale,

Ishaq bin bayanta yayi da kallo harta shige dakin datake zama aduk lokacin datazo.

Azuciyarshi yana mai-maita kalmar sabon shiga’to mekenan?”

Juyawo da kallonshi yayi gareta jin tana tahowa.

Takaraso dakyar tana mayar da numfashi tazauna jagwab,tadora dafadin”tunda aka saka ranar aurenku nasiyo wadannan kayan na’ajiye inajiran lokaci.”

Amma kafar nan bata tashi yimun rashin mutum ciba sai yau.”

“Karbi nan”.

Tafada tana mikama ishaq bakar ledar dake hannunta.

Amsa yayi fuskarshi cike fal da tarin tambayoyi,

” bude mana kagani”

Muryar gwaggo rabi ta katse tunaninshi.

Ahankali yasoma warware ledar,wani farin kyalle yafiddo saikuma wani sassake aciki.

Yatsura mata idanu,kafin yace”kyalle nagani dakuma icce namiye wannan?”

Gwaggo rabi da tuntsuro kallabi gaban goshi kana tace”kyalle ai shine zaka shimfada kafin kataki amaryar taka,shikuma wannan iccen ai sassaken kukane,kayi kokarin dafashi da jar kanwa yanzunnan kashashi.To inamai tabbatar maka duk taurin matarka saika hudata,don zaka kara karfi dakuma kuzari,

Aimu zamanin my maza basa shigar mace haka bawani dan tanadi yo ai rainaka zatayi.”

Takare tana washe hakora,ganin ishaq ya kasa magana yasa race”kada kawani damu,wannan maganin kasadinne ai,karyar mace taga gazawarka.

Ko cikin darene kuka gama ka dawon da kyallenan anunama dangi,matarka takawo matancinta gidanka kajiko,jeka ango Allah yabada lafiyar jiki.”

Tafada lokacin datake kama hannunshi da turashi zuwa waje.

Mamaki ya ishi ishaq, yace”yanzu gwaggo rabi don Allah kina nufin bakubar wannan banzar Al’adar ba har yanzu,”

Towaima cemaki nayi abinda yasakani yin auren kenan,haba gwaggo don Allah kima daina wannan kadasu mummy sujiki.”

Kallaon banza tamashi tace”eh aifa.to saurareni dakyau,ko ita uwar taka saida naga shedar jinin matancinta bare matarka,kuma a al’ada ai yau dai daka shiga daki yaune zaka taki amaryarka,don haka inkasa iyashege wallahi dakaina zan shiga in shimfada kyallen.”

Taci gaba da sababi”yo harni za’anunama boko,ba boko ba walla koma menene ayau dai saika taki yarinyar nan,don nakosa inga jikokina ehe.”

[06/12 1:11 pm] Maman Meenat: Ishaq kasa magana yayi don tsananin mamaki,amma daya tuna jaraba irinta gwaggo rabi saiya saki murmushi yace”shikenan matar,ai duk abinda kikace shi za’ayi,

Bari inje kada amarya tagaji da jirana ko?”

Yakare maganar yana haramar wucewa.

Gwaggo rabi data rangada guda tace”jeka sabon ango Allah yabada sa’a,bance ka sasdauta mataba.

Don banson ta rainamun kai.

Bayanma bikin yazo ina umara ai naso ace dakaina namka hadin uban maza,”.

Dariya kawai ishaq yayi yashige abinshi.

Gwaggo rabi ta bi bayanshi da addu’a harya bacema ganinta.

Komawa ciki tayi ranta fes,addu’arta daya daren yau tasamu jikoki.🤣

Zahra amarya tuni tasoma baccinta da kayan dake jikinta, ta takure akan kujerar datake zaune.

Hanan dama tana ganin zahra tfara bacci itama tayi dakinta abinta,don dama atakure take.

Da sallama yashiga dakin,

Ba’a amsaba,sai kamshin turaren wuta kawai dake tashi.

Yakarasa ciki ahankali,

Idanunshi sukayi tozali da zahra dake kudundune tana kwasar bacci abinta.

Ajiye ledar hannunshi yayi,ahankali yasaka yatsanshi ya zagaye round face dinta dake kara kyau intana bacci.

Tsuramata idanuwa kawai yayi,ahankali tunanin late zahra yasoma ziyrtar zuciyrshi,

Ya numshe idanunshi dasuka ciko da hawaye,

Baitaba ganin kamanni zallar kammani kalar na zahra da zahra ba.

Yanada tabbas dakuma yakinin Allah ne ya canja mashi little zahra da waccen late zahra din.

Wani mugun sontane yake ratsa dukkan sasan jikinshi,

Kama hannunta yayi ahankali yasaka cikin nashi yana murzawa ahankali.

Hakanne ya farkar da zahra dake bacci tabude idanunta tar akanshi.

Donma sa’arta daya batada magagin bacci.

Idanunta ya gauraya dana ishaq, tamike dasauri tana murmushi,tace”lah kadawo?.

Shima smile ya sakar mata yace”nadawo zahra,haka kike bacci da wuri dama”.

Dariya tasaki kawai.

Kamo hannunta yayi yace “zokici abinci ko?”

Tadan langwabe tace “aina koshi.”

Namaci wanda mummy takawo.

Kallonta yake cikin ido yace”nawa special one ne ai.oya zokici”.

Bamusu tamike,dakanshi yakama hannu ta har toilet saida tawanke baki,

Shine ya yanka mata kazar,zahra wadda tasaki baki tana kallonshi sam bata tankaba.

Ganin ya nufi bakinta da naman yasa tace”tab!nidai kabani inci dakaina,saikace banda lafiyane zaka bani abaki.”

Dariya kawai yayi yamika mata plate din,datake batajin yunwa bataci wani me yawaba ta ture.

Dakanshi ya hada mata ruwan wanka tawatsa tana korafin”nidai ummana batacewa sainayi wanka idan ina bacci.”

Kayan baccinta yafito mata dasu,nanma bata musaba tatube riga agabanshi tasaka ta baccin.

Kirjin Kama’s kamar siminti🙈 .

Bai damuba,shidai kallonta kawai yake.

Saida tagama tahaye gado takwanta abinta.

Shima wankan yayo yagama shirinshi dayake na al’ada,

Ahankali yahawo kan gadon,yajawo zahra jikinshi.babu komai aranshi kawai yanason jinta kusa dashi.

Zahra kam bigit tamike idanu waje tace”anan zata kwanta,”

Bai tankataba,illa smile daya sakarmata.

Mikewa tayi,tana yayimar batgo tace”tab!nidai wallahi bazan kwanta kusa dakai ba,niba ‘yar iska bace.”

Ishaq yarike wuya yana kallon zahra dake murguda baki.

Chapter 26.

*Ina baku hakuri masoya akan jina dakukai shiru jiya,nayi typing har nayi post abun haushi WhatsApp din yasamu matsala wannan yasaka gaba daya nayi missing komai nawa saida nasake installing kuyi hakuri pls*.

*Wasu zasuga sunman magana banyi responds ba,tokuma kuyi hakuri matsalar tashafeku kuma,don gaba daya chats dina suka ‘bace.I luv you guys’😘*.

Ishaq wanda yasake hannayenshi ya tallafo wuyanshi kallon zahra kawai yake yana smiling, wai ita ba yar iska bace.Chaii,shikam inbanda soyayyama mezai tsinta ajikin zahra wadda ko irin yar kirgan danginnan nayara ma bata fara ba.

Sakkowa yayi ahankali yatako zuwa inda zahran take kwance,gaba daya ta takure jikinta tasaka kafa duk ta tattake bargon datake ciki lullube aganinta babu tayanda ishaq zai iya budewa.

Acikin ranta kuwa tana ayyana ishaq amatsayin dan iska,to dan iska mana inba iskanci ba nameye zaice wai zai kwanta kusa da ita?”

Tai kwafa daga kwancen datake aranta taraya tadena sakar mashi fuska tunda d’an iskane dama,kai gobema zatayi tafiyarta gida tafasa shan dad’in bene.

Da tulin tunane tunane babban barawo bacci ya sureta,batayi aune ba.

Ishaq dake tsugune gabanta yanajin alamun tafara bacci yasauke ajiyar zuciya,aranshi yaraya “zahra hukumace saida lallashi.

Kacokam yadauketa itada bargon ya shimfide bisa gado,yagyara mata kwanciya yaja pillow yadora kanta akai,gashinta yasauka bisa pillon.

Yadan jima yana kallon fuskarta kafin yashafi tattausan gashintan yayi addu’a ya shafa mata gami da sumbatar goshinta.

Yajuya ahankali yarage hasken dakin daga full light zuwa dim light yafice daga dakin bayan yaja mata kofar.

Kai tsaye dakinshi ya nufa,yagama shirinshi yakwanta abinshi aranshi yana karajin kaunar zahranshi jini da tsoka.

Yadau tsayin lokaci kafin bacci yayi gaba dashi.

Washe gari karfe 4:30am yatashi kamar yanda yasaba koda yaushe,a’aldarshi yakan tashi ya gabatar da nafiloli yayi karatun Alqur’ani kafin kuma yayi sallar asubahi.

Hakance ta kasance kuwa don saida ya kamalla komai yayi shirin masallaci,dakin zahra yanufa danufin tayar da’ita tayi sallah.amma ga mamakinshi ya’isketa tana sallar.

Wucewa masallaci yayi abinshi aranshi yana raya uhm lallai zahra anfara hankali koda yake gaduk wanda yasan Abba dakuma tarbiyar gidanshi yasan wasa da ibada baya daya daga cikin dabi’unsu.

Abba mutum ne jajurtacce daka tsaya tsayin daka wajen gina rayuwar iyalinshi abisa koyarwar kitabu wassunah donma Allah yabashi zahra datake neman gagararsu.

Ishaq bud’e kofar part din nasu yayi danufin wucewa masallaci, amma kuma saime?

Gwaggo rabi yagani rakabe jikin glass din window takasa kunne bagalo,ko motsin kirki batayi gaba daya hankalinta yana kan abinda takeyi.

Gaban ishaq yafad’i,aranshi ya ayyana gwaggo rabi amatsayin jarababiyar tsohuwa,to jaraba mana,inba jaraba ba mezai kawota kofar taga da asalatun fari.?

Wato tana labene taji abinda yake wakana tsakaninshi da zahra.

Kwafa yayi kafin yakarasa inda take gami da dafa kafadarta.

Azabure tajuya tana cewa”wa’innahu min sulaimana…..”

Sauran maganar tamakale afatar bakinta ganin ishaq ne,tasauke ajiyar zuciya cike da borin kunya tace”Amm,af…dama  cewa nayi bari inzo inji ko kuna bukatar wani taimako,kasan yaran yanzu badai raki ba.daga sun kwana da namiji saikaji sun langwabe wai basu da lafiya.”

Takare maganar tana gyara daurin zanenta dayake kokarin kwancewa gami dajan majina sharab,tawaige gefe ta fyace feeet.ta durje hancinnata da tafin hannu,bayan tahad’e hannun na dama da hagu ta mutsuke kamar wacce ke shafa versiline.

Ishaq ya watsa mata harara cike da kallon yanda take kazanta yace”to ai saiki koma inda kika fito,dondai bawani taimako naki damuke bukata.”

Wangale baki tayi tace”to ai shikenan ma,fitomun da kyallen ko.”

Juyawa yayi yana tafiya jin anfara tada sallah yace”kije kiyi sallah abinda zan dawo ne.”

Aiko bamusu tajuya itama tana sambatu dafadin”to Allah dai yasa Anfara asa’a ai haka muke bukata,kafi yayanka hankali me auren kafura.kaga da’ace yanajin maganata Aida tuni yasaki kafurar nan yazo nan gida yayi aurenshi abinshi.

Shidai ishaq gaba yayi baisake tanka taba,sai dai harga Allah bayason wannan sakarcin da tsohuwar takeyi,aganinshi  ragema kanta daraja take.

Yo danma zahra yarinyace,da’ace babbace taleko taga abinda Rabin takeyi aitsaf zata wanketa soso da sabulu.

Yaja tsaki shidaya yana takaicin halin kakar tashi.

Chapter 27.

*writing by Maman meenat*😍

Sai wajajen karfe bakwai yashigo gidan,bangaren amarya zahra yafara lekawa,kwance ya isketa ta kudundune cikin bargo.hakan yabashi tabbacin bacci takeyi,yaja mata kofar yanufi bangaren iyayen nashi.

Gwaggo rabi itace uwar zaman falo to yaudai bata falon don haka kanshi tsaye yanufi dakin mum din,tana gaban dressing mirror tana gyara zaman kallabin kanta lokacin dayayi sallama hadi da sawo kai cikin ni’imtaccen dakin nata dabai rabo da kamshi.

Murmushi tasaki tana amsa sallamar tashi, karasawa yayi inda take yadafa kafadunta hadi da d’an kwantar dakai bisa bayanta yace”morning momma.”

Tasaki karamar dariya dacewa”haba ishaq kaiwai meyasa har yanzu sam kaki ka girmane,yanzufa kazama babba kafara aje zuri’a saika rage wannan shagwabar taka.haka yayanka zasu taso suganka gotai-gotai kana yimun shagwaba ko?.

Dariya yayi sosai yace”mummy niko yara d’ari na ajiye ai bazan dena yimaki shagwaba ba,kefa mumma dina ce.kuma wacce akoda yaushe Idan nakalleta nakanji dadi mara misaltuwa so why zandena langwabe wa momma alhalin har yanzu am still young. “

Gyada kai tayi tana dariya tace”to aikaga saika bada himma,ina d’iyata zahra baku shigo tare ba mu gaisa.”

“Naleka na’iske tana bacci,inaga bayan tayi sallah ta kwanta.”

Yabata amsa lokacin dayake goge mata takalmin data fiddo zata saka.

Mikewa tayi tace”to aibari intasaka gaba muje kugaisa da dady,saimuje mugaisheda gwaggo rabi,mumata bangajiyar biki ko?.

Ishaq kai yasoma sosawa yace’am haba,gwaggo ai tuni mun gaisa,sai dai ko dady din.”

Itadai mummy gaba tayi,tana cewa”to aisaika bada himma,dafatan baka mance yau Saturday ba.kace kunada meeting appointed da shugaban NTA akan tafiyar ka ko.?”

Narke idanu yayi yakoma kalar tausayi,yace”ina sane mum but ina tunanin yanda zantafi inbar zahra banmasan iya adadin tym dazanyi a can kasar ba.”

Kallonshi mum din tayi tace”wannan aiba abun damuwa bane ishaq, anawa ganin wannan riba biyu ce.natabbatar kafin kadawo zahra takara girma takumayi hankali,da ikon Allah.kaima zakafi son hakan ai.”

Sadda kai kasa yayi kawai.

Har akasan zuciyarshi bayason tafiya yabar zahra,haba toma menene amfanin auren matukar baya tare da ita.”?

Kai tsaye bangaren dady suka nufa,yana zaune bisa sallaya yana karatun Alqur’ani sukayi sallama.

Saida yakai karshen ayar dayake karantawa yadago kai yana kallonsu hadi da sakar masu mutmushi,

Suma murmushin sukeyi mai,musamman ishaq dayakejin tamkar an nunkamai farin cikin shine.

Mum tafara gaidashi,sannan ishaq shima yabada tashi gaisuwar.

Dady dake shafa kan ishaq yace”babana angirma,naga kwana guda harka kara kiba,me zahra y’ata dafa makane haka”.

Mummy data kyalkyale da dariya tace”ah to tambayarshi dai.”

Shidai ishaq dukar dakai yayi kawai yana smiling,

Kamar daga sama suka jiyo muryar gwaggo rabi,tana fadin ina mesunan malam din yakene.

Wato nizaka mayar shashasha ko,inzauna tsayin lokaci ina jiranka ashe kainan kataho wajen uwayenka kabarni baki sake,tunda ni ba uwarka bace ko?”

 Takare maganar tana shigowa dakin,

Ishaq aranshi banda Innalillahi babu abinda yake mai-maitawa.shikenan yau tsohuwar nan zata mashi fallasa kuwa iri-iri.

Gwaggo rabi data nemi waje tazauna tace”dakai nake,kayimun kasake,nace ina kyallena ko uwayen naka kafara kawomawa sugani.tunda naga ai kabanbanta tskanina dasu,todai kasani tushiya itace mafarin dawa.daban haifi ubannakmeida kaima bai haifeka ba.tomezaku boyemun,inma yarinya bata kawo matancinta gidan miji ba aigwara kufada tunda wuri tagane inda dare yayi mata.”

Zufa sharkaf tagama rufe ishaq yace”haba iya,waike meyasa kike hakane don Allah? Nace ai kijirani ina zuwa ko?”.

“Injiraka ina?.

Cewar gwaggo rabi dake runtse idanu saboda tsabagen masifa.

Taci gaba” kaga daka ganni nan,duk da banyi boko ba tofa bawata bariki dadan boko zaiyi inkasa ganewa.inma zaka fito da sheda kafito da’ita kowa yagani.nan dai dagani saiko iyayenka gasu,bawani bare acikinmu.”

Dady daya kasa gane kan inda zancen yanufa yace”shin tsaya gwaggo, waidon Allah duka wannan tada jijiyar wuyan dakukeyi ta mecece,meke faruwa ne.?

“Ka tambayeshi,”

Cewar gwaggo rabi dake nuna ishaq da yatsa.

Dady yajuyo wajen ishaq dya dukar dakai kasa yace”babana ya’akayine,meke faruwa tsakaninka da mutiniyar taka kuma.”

Ishaq ya sauke ajiyar zuciya yace”no dady,bawani Abu bane kawai dai….”

“Kawai dai me?..”

Gwaggo rabi ta katseshi,

Taci gaba”inma zaka fito fili ka sanar dasu gaskiyar zance kafito,donni ba’a munafurci dani kasani.”

Dr.rukayya da tunda ake maganar sai yanzu tasa baki tace”gwaggo inaga idan yaki fadi kawai kirabu dashi kisanar damu abinda ke faruwa.”

Zumbur ishaq yace”but Mumm.”

Da hannu ta dakatar dashi,tace munajinki gwaggo.

Aiko gwaggo rabi kamar dama jira take,tasoma wassafa labarin yanda komai ya wakana AtoZ.ba dady da ishaq ba hatta mummy saida abin yabata kunya.

Tace”gwaggo inaga don-dai bakisan wacece amaryar ba yasa kike wannan maganar,amma duk meenat*a anawa ganin yanzu andena wannan al’adar ai tuni. “

“To gwanar na’iya.”

Cewar gwaggon,”aiduk abinda yaronnan yakeyi da daurin gindinki yakeyinshi.amma bari inje wajen amarysr dakaina”.

Tamike tana dafa kafa tayi gaba,bata saurari kiran dasukeyima taba.

Ishaq yamike zai bita,dady yace”barta taganota watakila idan tagantan zata dena maganar datakeyi.”

Dole yakoma yazauna hadi da dafe kai kawai,yana tunanin rikici irinna wannan tsohuwar.

Da sababi tashiga sashen amma jin anyi tsit yasakata cewa”to lallai y’ar mai,kyaci ubanki kuwa.wato agidan jikana zaki kawomana lalata,to munfi karfinki munrigaki munce Allah kina ina fito algunguma.”

Still dai shiru taji,don haka ta nufi dakin datake ktautata zaton na amaryar ne ,tana tijara.

Wayam dakin ba kowa,

Hakan yasakata rike baki dace”ah lallaifa,amaryar kinsamu sake .”

Bata karasa maganar ta ba,tajiyo  abu saman kanta racacau…

Tazabura dasauri tace”mun shiga uku,ruwa kuma adaki me rufi?..”

Sauran maganar ta makale afatar bakinta hango zahra datayi can koli bisa wardrobe tana tsotsar magarya.

Fuskarnan tasha shegiyar kwalliyar nan tata mekama data aljanu.

Goruba tadauko tafara gwaguya,bayan tafesoma gwaggo rabi yayan magaryar data tara abakinta.

Tanaci tana gwalo idanu,dayake barakumullah akwai manyan idanu saita kara tsorata gwaggo rabin.

Aiko aguje ta ufa,tana fadin wayyo ku agajeni, jama’a aljana a dakin amarya….

Zahra jin an ambaci aljana yasata durowa Dirk, kamar wacce aka jeho ta rufama gwaggo rabi baya….

*Wannan shafin d’ungurunhun na sadaukar dashi gareki Ameena Muhammad’meenat faxy novel😘.*

*Dakuma Ameenat shamsu,my meenat Ameena Abdullahi kai dama dukkan wata mesuna Amina,hakika mum meenat tana kaunarku sosai*.

*Khairat baffa,da Amshat Kuma ban mance daku ba,Nace kuji dadinku.😉*

Zahra jin an ambaci aljana yasakata wantsalowa tarufama gwaggo rabi baya,

Wasan tsere suka soma,gudun inbakayi bani wuri.

Gwaggo rabi banda ihu babu abinda take zabgawa.

Jin taku abayanta yasakata waigowa,wayyo na Allah na ai qamewa tayi qam.

Bakinta yana karkawar fad’in”qulu,hiya ilaiya,,kuke ganinmu bamu ke ganinku.

Kirufaman asiri natuba,wa’innahu min sulaimana.”

Sai alokacin zahra ta fahimci abinda gwaggo rabin take nufi,wato tana zaton itace aljanar🤔.

Dayake abu yazo game nema,dama hausawa sunce wai meneman kuka bare anjefeshi da kashin awaki,don hka zahra ta takarkare tasoma gwagwaloma gwaggo rabi idanu tana tsomalo baki tana kanannade hannuwa.

Gwaggo rabi dai a’inda tayanke jiki tafadi saiga fitsari,sirrrrrrrr yana bin kafafunta yana gangarowa bisa tile’s.

Zahra wacce dariya taso kwacemawa tadaure takama kafafun gwaggo rabi tanaja qiiiiii,har takaita bakin kofar falon.

Itadai gwaggo rabi idanu suna rufe,addu’a babu kalar wacce batayi,kai hatta addu,’ar saka tufafi saida gwaggo rabi ta karantota awannan lokaci duk da bama dai-dai take karantawa ba.

Ai zahra nakaita bakin kofa,takoma ciki aguje tana sheka dariya dacewa”y’ar tsohuwa me shegen tsoro,gobema kisake xagin abbana saina jefa maki qadangare ta windon daki.”,

Tayi kwafa,tashige bayi tadau soso da sabili tawanke fuskarta fes,tamutsuka mai da powder kawai,tacanja kayanta daga bakar jalabiya zuwa Riga da wando yan Pakistan.

Hayewa gado tayi abinta tana kyalkyala dariya hada rike ciki,aranta ta’ayyana aiko gwaggo rabi tabani tunda haka take da shegen tsoro .

Gwaggo rabi dai tana zaune jagwab kofar daki,idanuwa arufe don duk zatonta Jan dataji anayimata aljanune suka saceta.

Tsoronta d’aya tabude idanuwa taganta fadar sarkin Aljanu.

Dr.aysherh daketa kwad’a sallama itada yar lelenta aneesa wadda takile cikin matsiyacin swiss,jikinta na aman kamshin turare,

Baki tasaki sororo tace”wanake gani haka kamar gwaggo rabi? “.

” Nice y’ar nan,don Allah wacce duniya nake,tamutane kota aljanu?”

Gwaggo rabi ta tambaya cikin rawar murya.

Dr.aysherh tajuya takalli anee wadda kema gwaggo rabin kallon raini,suka sakarma juna murmushi.

Dr.aysherh tace”bude idanunki gwaggo hajiya Aisha ce,nice bude,.ahankali tabude idanun aiko saita kankame hannun aysherh tanacewa wlh aljana nagani adakin amaryar isiyaku,

Har rywan sama tayomun.

Gara mugaggauta barin wurinnan tunkafin takaimu fadarsu.”

Dan bubbuga kafarta aysherhn tayi ganin atsorace take tace”aljana kamar ya,ke a’ina kikaga aljanar,?”

Gwaggo rabi baki na rawa tace,”,a dakin amarya mana.Nan dai takwashe komai tasanar ma aysha .”

Wani killer smile ayshan tasaki tana kallon aneesa dake smiling din itama.don sunsani babu wanda zai aikata wannan aikin sai zahra.

 kama  hannunta ayshan tayi tace”saurareni gwaggo, aiwato ita wannan aljanar dakika gani tofa amaryar ishaq ce take rikida tazama aljana.don haka kada kiyarda koda wasa yau ace wani yaji wannan labarin tofa zata biyo dare ta kasheki.

Shawarar dazan baki kija bakinki kiyi shiru karki sanarma kowa abinda kika gani.”

Gwaggo rabi tace”aini yauma zanbar wannan jarababben gidan tunda abu yahada hadasu aljanu aikuma bani basake shigowa gidannan har abada.”

Aysha ta guntse dariyarta tace”lahh,karki soma,aimaganinta d’aya dazamuyi shine mutursasa ishaq yaqara aure,tanuna anee dayatsa.Kinga yarinyata nan,tanada maganin iskokai,tokawai kiruntse idanuwa lalli idan ishaq bai aureta ba,tofa ko tsinuwace ki gifta akan mahaifinshi.

Tahakane kawai zamuyi maganin wannan bakar aljanar kuma shima jikanki ishaq yasamu magada tunda kindaisan su aljanu bakamar bil’adama Duke ba basa haihuwa.”

Gwaggo rabi tayi tsuru,tana ayyana ishaq amatsayin mara hankali,to Mara hankali mana,tayaya zaka hada jini da mutanen ‘boye.oh itadai taga takanta jikoki daga me auren kafura same auren aljanu.?”

Tamatse hawaye tana shima aysha albatka tace”wlh ko’ubanwa yatsaya mar agarinnan saiya auri wannan kyakywar  yarinyar yarabu da waccen aljanar muje.

Takama hannun aysherh, sukayi gaba aishan nakara zugata dayimata famfo.

Zahra dake labe tanajin duk abinda sukeyi tayi kwafa,dacewa dukanku zakuci ubanku yara…..

*real mum meenat*😍

*pls kuyi manage da wannan,yarona Nasser babu lafiya,shima kyanda takama munshi,kusashi a addu’a da bakunanku masu albarka.Allah yasa yagamata lafiya.*Ameen😭.

Zahra jin an ambaci aljana yasakata wantsalowa tarufama gwaggo rabi baya,

Wasan tsere suka soma,gudun inbakayi bani wuri.

Gwaggo rabi banda ihu babu abinda take zabgawa.

Jin taku abayanta yasakata waigowa,wayyo na Allah na ai qamewa tayi qam.

Bakinta yana karkawar fad’in”qulu,hiya ilaiya,,kuke ganinmu bamu ke ganinku.

Kirufaman asiri natuba,wa’innahu min sulaimana.”

Sai alokacin zahra ta fahimci abinda gwaggo rabin take nufi,wato tana zaton itace aljanar🤔.

Dayake abu yazo game nema,dama hausawa sunce wai meneman kuka bare anjefeshi da kashin awaki,don hka zahra ta takarkare tasoma gwagwaloma gwaggo rabi idanu tana tsomalo baki tana kanannade hannuwa.

Gwaggo rabi dai a’inda tayanke jiki tafadi saiga fitsari,sirrrrrrrr yana bin kafafunta yana gangarowa bisa tile’s.

Zahra wacce dariya taso kwacemawa tadaure takama kafafun gwaggo rabi tanaja qiiiiii,har takaita bakin kofar falon.

Itadai gwaggo rabi idanu suna rufe,addu’a babu kalar wacce batayi,kai hatta addu,’ar saka tufafi saida gwaggo rabi ta karantota awannan lokaci duk da bama dai-dai take karantawa ba.

Ai zahra nakaita bakin kofa,takoma ciki aguje tana sheka dariya dacewa”y’ar tsohuwa me shegen tsoro,gobema kisake xagin abbana saina jefa maki qadangare ta windon daki.”,

Tayi kwafa,tashige bayi tadau soso da sabili tawanke fuskarta fes,tamutsuka mai da powder kawai,tacanja kayanta daga bakar jalabiya zuwa Riga da wando yan Pakistan.

Hayewa gado tayi abinta tana kyalkyala dariya hada rike ciki,aranta ta’ayyana aiko gwaggo rabi tabani tunda haka take da shegen tsoro .

Gwaggo rabi dai tana zaune jagwab kofar daki,idanuwa arufe don duk zatonta Jan dataji anayimata aljanune suka saceta.

Tsoronta d’aya tabude idanuwa taganta fadar sarkin Aljanu.

Dr.aysherh daketa kwad’a sallama itada yar lelenta aneesa wadda takile cikin matsiyacin swiss,jikinta na aman kamshin turare,

Baki tasaki sororo tace”wanake gani haka kamar gwaggo rabi? “.

” Nice y’ar nan,don Allah wacce duniya nake,tamutane kota aljanu?”

Gwaggo rabi ta tambaya cikin rawar murya.

Dr.aysherh tajuya takalli anee wadda kema gwaggo rabin kallon raini,suka sakarma juna murmushi.

Dr.aysherh tace”bude idanunki gwaggo hajiya Aisha ce,nice bude,.ahankali tabude idanun aiko saita kankame hannun aysherh tanacewa wlh aljana nagani adakin amaryar isiyaku,

Har rywan sama tayomun.

Gara mugaggauta barin wurinnan tunkafin takaimu fadarsu.”

Dan bubbuga kafarta aysherhn tayi ganin atsorace take tace”aljana kamar ya,ke a’ina kikaga aljanar,?”

Gwaggo rabi baki na rawa tace,”,a dakin amarya mana.Nan dai takwashe komai tasanar ma aysha .”

Wani killer smile ayshan tasaki tana kallon aneesa dake smiling din itama.don sunsani babu wanda zai aikata wannan aikin sai zahra.

 kama  hannunta ayshan tayi tace”saurareni gwaggo, aiwato ita wannan aljanar dakika gani tofa amaryar ishaq ce take rikida tazama aljana.don haka kada kiyarda koda wasa yau ace wani yaji wannan labarin tofa zata biyo dare ta kasheki.

Shawarar dazan baki kija bakinki kiyi shiru karki sanarma kowa abinda kika gani.”

Gwaggo rabi tace”aini yauma zanbar wannan jarababben gidan tunda abu yahada hadasu aljanu aikuma bani basake shigowa gidannan har abada.”

Aysha ta guntse dariyarta tace”lahh,karki soma,aimaganinta d’aya dazamuyi shine mutursasa ishaq yaqara aure,tanuna anee dayatsa.Kinga yarinyata nan,tanada maganin iskokai,tokawai kiruntse idanuwa lalli idan ishaq bai aureta ba,tofa ko tsinuwace ki gifta akan mahaifinshi.

Tahakane kawai zamuyi maganin wannan bakar aljanar kuma shima jikanki ishaq yasamu magada tunda kindaisan su aljanu bakamar bil’adama Duke ba basa haihuwa.”

Gwaggo rabi tayi tsuru,tana ayyana ishaq amatsayin mara hankali,to Mara hankali mana,tayaya zaka hada jini da mutanen ‘boye.oh itadai taga takanta jikoki daga me auren kafura same auren aljanu.?”

Tamatse hawaye tana shima aysha albatka tace”wlh ko’ubanwa yatsaya mar agarinnan saiya auri wannan kyakywar  yarinyar yarabu da waccen aljanar muje.

Takama hannun aysherh, sukayi gaba aishan nakara zugata dayimata famfo.

Zahra dake labe tanajin duk abinda sukeyi tayi kwafa,dacewa dukanku zakuci ubanku yara…..

*real mum meenat*😍

*pls kuyi manage da wannan,yarona Nasser babu lafiya,shima kyanda takama munshi,kusashi a addu’a da bakunanku masu albarka.Allah yasa yagamata lafiya.*Ameen😭.

Leave a Reply

Back to top button