Hot romantic hausa novel complete

Rana Daya Littafi Na Ɗaya From Page 35 To End Hausa Novels

RANA D’AYA!#RDLove… King Miemiebee👄✨RANA DAYA Chapter 35Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323PAGE 35″Ka san Amal kuma ka yarda da ita? Lmao” wani kalandariyan rainin hankali ya saki “So kake kace ka fini sanin halinmatata ko mey Maza?””I dunno but I guess yes saboda komin yaya nasan Amalbazata ta6a aikata wannan aika-aika ba.””Mak’aryaci ne ni kenan? K’arya nakeyi maka? Is that it?””Ba haka nake nufi ba Triple A amma da hankalinta kamAmal bazata ta6a aikata hakan ba, it’s either she’s possessedor something baka tunanin hakan?””You mean you deny ba ita tayi wannan rubutu ba?””Ba wai nace ba ita tayi bane it’s crystal clear rubutun taneamma waya sani ko wani mental illness ne yake damuntawanda idan ya tashi yake sanyata yin abubuwan nan daka irgosaboda a gaskiya bana tsammanin kan Amal ya waye d’indahar zatayi wannan abubuwa. Triple A kayi tunani mana kai fada kanka kake yabawa da irin kyawun halatayyar ta.””Mental illness? Gani kake kaman tana da ta6in hankali? Justso you know har asibitin mahaukata na kaita aka kuma dubata and you know what likitan yace ba abinda yake damuntaidan kuma tunanin aljanu kake nan ma na kaita gun Malamianyi mata ruk’iya shima yace bata tattare da komai lafiyartak’alau so stop giving me lame excuses.””Wow! But what’s really wrong? Ka sameta kayi matamagana? Kayi confronting nata? Maybe akwai wani 6oyayyanal’amari.”  “Mey zance mata? Besides kasan ni ba d’abi’ata bane yimamutum magana idan yamun laifi idan shi hankalinsa be basahakan ba ya nemi tuba ba sede a cigaba da zama hakan.””Kana nufin tunda abubuwan nan suka soma faruwa bakata6a yiwa Amal magana ba?” Ya tambayesa da mamakigaskiya ne mey hali baya canzawa ko shi yana iya tunalokacinda suka kusan shafe term d’aya (k’imanin watanni uku)a makaranta shi da Afzal lokacinda suke boarding house basumagana a sanadin wasu maganganun da abokansu suka jesuka shiryawa Afzal cewan Sultan ne ya fad’a. Shiko Afzal babincike ba komai kawai ya hau kan magana ya zauna akai.Kyat kawai Sultan yaga Afzal ya dai na yimai magana da k’yarsuka zo suka daidaita tsakaninsu. Tun daga wannan rana yakaranci halin Afzal ko meye mutum yayi masa bayi ta6atinkarar mutumin da maganar sede yayita kallon meshi daabun har zuwa lokacin da mutumin zey gano yayi kuskure yanemi tuba. Bayan nan Afzal ya kasance d’aya daga cikin jerinmutanen da basu tsananta bincike game da duk wani abindaaka fad’a musu wanda hakan yake babban hatsari. Su komaiaka same su aka fad’a musu d’auka suke su zauna akai babincike ba komai wanda sam hakan be dace ba musammanma ga magidanci kamansa mey mata biyu. Tabbas yasan abanza Afzal yake hukunta Amal baiwar Allan da bata ma sanmey tayi ba yanzu. Ashe dalilin da yasa ta zube tayi duhukenan bak’in ciki ne da tashin hankali ba stress na makarantakaman yadda tace ba. Allah sarki.”Maza that’s so unfair hukuncin nan da ka yanke yayi waAmal tsauri dayawa kuma wallahi bazan 6oye maka ba bahaka ake ajiye gida ba, ba haka ake handling mata biyu ba.Afzal da dayanzu ba d’aya bane, yaci ace ka zubar damumunan d’abi’ar nan naka na kallon mutum da laifi ka faratunkararsa da laifin da yayi maka kaji mey zece, kuma be dacea matsayinka na mey mata biyu ace dan uwar gidan ka tafad’a maka abu kawai ka hau ka zauna akai ba kamata yayi katsananta bincike ka zaunar da Amal kuyi magana kaji nata6angaren labarin itama na tabbata akwai ababen da Nazeefahtakeyi mata wanda bata jin dad’insu amma ta za6i ta had’iyewa kanta dan karta had’a kanku haba maza! Wallahi sam bakakyauta wa Amal ba.””Naji nasan bana tsananta bincike kuma bana confrontingmutum idan ya mun laifi amma wallahi akan Amal na fara yinhakan bayan da Nazeefah ta irga mun komai nayi matamagana.”  “And mey tace?””K’aryata komi tayi abinda ya fi bani haushi kenan, tayayaNazeefah zata na sanin abubuwan da suke gudana a cikingidan nan idan ba wai kirarta ake ana sanar da ita ba? Aiabinda zaka duba kenan.””Wow! Ko ze iya yiwuwa hakan ne?””Hakan kaman ya?””Akan ba ita bace bata aikata abinda kake tuhumarta dashid’in ba.””Are you kidding me? Ka zauna kayi tunani Sultan ko tsinkena saya mata a gidan nan se naji labarin a bakin Nazeefahhow on earth Nazeefah zata san abinda ke gudana acikingidan nan idan ba wai kirarta ake ana fad’a mata ba? Ko sokake kace tana da CCTV ne?””No bawai haka nake nufi ba.””Then tell me, tell me how exactly would Nazeefah know ofeverything da nakeyi wa Amal?””You have a point amma still da kayi mata uzuri sanin kankane Amal yarinya ce, halan yarinta ke damunta ka sameta kayimata magana kaja mata kunne I’m sure zata saurareka takuma daina.””Yarinta ko rashin tunani? Wallahi da gan-gan takeyin komai,and you seem to be forgetting her actual age, Amal is 21years old Sultan she’s nomore a child.””Naji nan Amal bata kyauta ba tayi laifi, amma batun shigo dacourse mates nata maza cikin gidan nan fa? Ka ga hakan daidonka ne?””A’a amma ai ‘yar aikinta ne ta fad’a mun.”‘”Yar aikinta?” Yayi questioning nasa unbelievably ‘”Yar aikintafa kace maza?””Yes ba ita take gida ba kullum ai tana sane da shigowa dafitan kowa.”  “Amma Maza ka bani kunya, ban ta6a sanin kana dak’arancin tunani haka ba se yau ashe baka fasa halinka ba haryanzu wai tayaya ma zaka fara amincewa da abinda baka ji babale ka gani? Wallahi zato zunubi ne.””Ce maka akayi zato nakeyi? Clearly ‘yar aikinta tace saubiyu take ganin Amal na shigo da course mates nata harragowan snacks da drink data basu ma na dawo gida na tararranan what else do you expect me to believe?””Ka tambayi me gadinka ne? Ka tsaya kayi wa ita Amal d’inmagana kaji labarin daga bakinta? You have to listen to bothsides before taking a decision Afzal dole ne ka zubar dawannan halin naka kafin lokaci ya k’ure kazo kana nadama,tabbas duk wanda baya tsananta bincike yana tattare dababban hatsari bana son kazo kayi nadama daga k’arshe.””Kana tunanin Safiyya zatayi ma Amal sharri ne? Meye ribartaidan tayi hakan?””Kai kuma kana tunanin Amal zatayi maka k’arya ne da tacemaka ita bata shigo da na miji gidan nan ba? Wai taya mazaka fara amincewa da maganan mey aikinka akan na matarkane Afzal? A ina aka ta6a yin hakan?””A gaskiya ka bani kunya maza yadda kana ganin gaskiyakake takewa.”   “Ma tukun a ina ka tsinci wannan paper?””Cikin kayakina.””Lmao cikin kayakinka? Wallahi ka bani kunya Afzal, it’s sounfortunate that you’re my friend. Har kana tunanin Amal zatarubuta wannan abu takuma sake ajiye maka shi acikinwardrobe inda ze fi sauk’in ka gani? A tunani na sede ta 6oyeba ta ajiye a inda zaka gani ba. Wallahi Allah this’s a trap.””Har wani marasa aikin ne ze zauna yayi wannan aiki? Kumahar ya iya yayi irin rubutunta sak?””The world isn’t a safe place and there are toxic peopleeverywhere so zan baka shawara ka zauna ka bi diddiginlamarin nan idan ma da hali ka zaunar da Amal d’in daNazeefar da mey aikin nata da mey gadin naku duk gabad’ayakayi musu tambayoyi ka kuma saurari both parties am verysure zaka sha mamaki da sakamakon da zaka samu” yanakaiwa nan ya mik’e “wannan kuma” yayi nuni da takardanhannunsan.  “Duk da cewa rubutun Amal ne karara ajiki hakan baisa nayarda itace ta zauna ta rubuta ba kuma koda ma ita d’ince zaniya cewa tana da daman yin hakan tunda gashi a fili kakenuna mata rashin k’auna da adalci ta hanyan yanke hukunci batare da ka saurareta ba zan iya cewa abubuwan da kakeyimata su suka tunzira ta har ta zauna tayo wannan rubutu, kaibaka san the more kake k’untata mata the more kake sa taketunanin masoyinta Abdul take kuma kewon sa ba? Ko kamanta yadda kukayi auren nan ne Afzal? Yarinyar nan fa bawani sonka take ba, lami lafiya suke soyayyansu da saurayintasuna building dreams nasu ka shiga tsakanin su haka dan taceto ranka ta sadaukar da farin cikinta da abin alfaharinzuciyarta. Kana ganin ta cancanci wannan walak’ancin dakakeyi mata? The earlier the better Triple A it’s time for you tomake things right idan kuma har bakayi ba toh ni zanyi dakaina” yana kaiwa nan ya ajiye takardan ya fice.Mugun d’aurewa kan Afzal yayi gabad’aya ya rasa mekemasa dad’i what if duk abubuwan da suka faru set up nekaman yadda Sultan ya fad’an amma ai kuma wannan rubutuis real ko a mafarki aka nuna masa rubutun nan yasan naAmal ne. Amma kuma idan har ita ta rubuta ai baza ta ajiye aopen place inda ze gani ba sede ta nemi wani 6oyayyan wajenta ajiye, ya Allah what’s really happening? Yini yayi gabad’ayaranan yana tunani ya kasa samun sukuni wajajen tarahak’urinsa ya k’are. Maybe is about time ya tunkari Amal suyitata k’are.  D’akin ta ya nufa inda ya tsince ta zaune bakin gado tanakaratu da mamaki ta tsaya tana kallonsa ba tare da tacekomai ba. Takawa cikin d’akin yayi ya k’wace handout natankafin tace zatayi magana yaja hannunta ya mik’ar da ita yashiga janta waje.”Yaya what’re you doing? Ka sakeni let me go” ko saurarantabeyi ba seda ya kaita tsakan d’akin nasu. Wardrobe ya nufa yazaro takardan har anan kallonsa Amal take yayinda zuciyantayake bugun d’ari-d’ari dan yadda ta tsure a tunanintagabad’aya dukanta yake shirin yi. Takardan ya bud’e a idonta”rubutun waye wannan?” ya tambayeta?”Rubutu na” ta amsa a takaice.Sa mata yayi acikin hannu “here read it” d’agawa tayi ta shigakarantawa layi uku ta karance ta shiga kad’a kanta yayindaidanunta suka ciko dam da hawaye amma Allah ya isatsakaninta da Safiyya da Nazeefah. Tun a asibiti ta ganoNazeefah ba sonta take har cikin zuci ba, tun anan ta ganoNazeefah ba da zuciya d’aya ta d’auketa ba. Tun anan ta ganoNazeefah is behind everything that has been happening to herbarin ma yadda ta dage ta rink’a nunawa Ummi cewa lallai-lallai ita ce ta sa zuciyan Afzal ya buga. Ta sani ba wanda zeyimata wannan d’anyen aikin se su, Maamah batayi k’arya ba datace suna aiki tare idan ba haka ba tayaya Nazeefah zata santakai Afzal asibiti idan ba wai kirarta Safiyya tayi ta sanar daita ba.  “Wallahi Yaya bani na rubuta ba” ta sanar da shi cike datashin hankali.  “Ba ke kika rubuta ba?””Yaya wallahi bani bace wallahi bani na rubuta ba” rantsuwata shiga yi yayinda hawaye ya fara tsiyaya daga idonta.”Can you even listen to yourself Amal? Aljani kike son kice yarubuta ko mey? Ko kin k’aryata wannan ba rubutun ki bane?””Yaya you have to believe me wallahi bani ce na rubuta babazan ta6a yin abu haka ba” ta sanar da shi cikin tsan-tsankuka ransa ne ya gama 6aci gabad’aya besan a lokacinda yadamk’ota ya shiga jijik’ata ba “Why do you have to keep onlying to my face Amal? Why!?” Ya tsawata mata kakkarwa takesosai yayinda hawaye ya shanye mata murya “I love you Amal,I love you morethan anything in this world amma da abindazaki sak’a mun kenan? Duk kalan halaccin da nayi miki arayuwa you think I deserve this from you? Har ni zakice jikinkikawai nakeso ba zuciyarki ba? Ni Amal? In ba da mukayi aureba ko hannunki na ta6a sha’awan rik’ewa ne?””Ya- Yaya please believe me” ta ce dashi muryanta nad’aukewa “Wallahi bani na rubut-“”Damn it Amal!” Ya katse ta. “You’re such a horrible liar, idanba ke ba toh waye? Waye yake da irin sigar rubutunki bayankanki? Answer me!” Ya sake daka mata wani tsawan dagabad’aya yasa jikinta rawa fiye da na da. Ita tsoronta ma kargabanta ya cigaba da fad’i abu ya samu d’an cikin nata netunda de bawai cikin babba bane abu kad’an yana iya zubardashi.  “Wallahi bani bace-“”When will you stop lying to my face? When Amal?” turetayayi kad’an ya rage bata sha k’asa ba “Stop lying to mealready just admit it, confess all your crimes a shirye nake inyafe miki mu fara sabon rayuwa all over again Amal just admitit.”  Cikin tsananin kuka tace, “I have nothing to admit Yayasaboda bani bace wallahi ba ni na rubuta wannan abu ba.””You’re still not telling me the truth.””You have to believe me wallahi ba k’arya nake yi maka ba-“”You’re lying! Just admit it, admit it already.””Yaya I have nothing to admit ya, taya kake tsammanin zanamince da laifin da bani na aikata ba? Wallahi bani bacewallahi bani na zauna na rubuta wannan abu ba, kanatsammanin har zan rubuta mumunan abu haka kuma se inajiye a inda nasan idonka ze kai?””Fvck it!” Yayi growling yayinda yake wani irin nishi kamanzaki. “Amma rubutun waye ne?””Yay-“”Just fvcking answer me!” Ya katseta cike da rashin hak’uri.”Rubutu na ne amm-“”Shhh!” Ya katse ta “Abinda nakeso inji kenan” hannu ya mik’aya amshe paper’n “You’ve really hurt me Amal, you’ve hurt meso badly, kin karya zuciyan da take mutuwar sonki kin yasar,bazan ta6a mancewa da wannan abu da kikayi mun ba I mightforgive you someday amma bazan ta6a mancewa dashi ba.”Cikin sautin kuka ta kira sunansa “Yaya-“”Just get out” ya sanar da ita a hankali.”Yaya dan Allah ka saur-“”I said get out!” Ya daka mata tsawa a raunane ta tsaya tanakallonsa sannan ta shiga takawa a sanyaye ta bar mai d’akin.Tana isa d’akinta ta baje akan gado ta shiga raira kuka. Kukatake wane zata cire ranta har seda ta fara jin k’warnafi. Bayi tafad’a ta shiga kwararo amai kaman ba gobe seda ta harar daduk wani abunda yake cikinta sannan ta lalla6a ta fito. Yanzuta tabbata da abinda Maamah ta jima tana fad’a mata. For allthese while Safiyya amanarta ta rink’a ci ita ta ringa zubamata gishiri da borkono a girki, ita ta rink’a kwasan abindaAfzal ya keyi mata tana kaiwa Nazeefah, ita ce ta fad’a masatana kawo maza gida, ita ta kira Nazeefah ta sanar da ita sunaasibiti bayan da ta ajiye masa wannan takarda ya karanta.Wow!  Meyasa ta kasa gane gaskiya tun farko? Meyasa bata ganeSafiyya ce behind everything ba? Tabbas ta tafka sokancigaskia ne da Maamah tace mata yadda ka d’auki nutum dazuciya d’aya yanzu shi ba haka ya d’aukeka ba. Ko da wasabata ta6a kawowa a ranta cewan Safiyya zatayi mata abindatayi ba. Bature beyi k’arya ba da yace “Trust No One” tabbasda tun farko bata ajiyeta kusa da zuciyarta ba da tun kafin abuya ta6ar6are haka zata gano gaskiya. Tsakaninta da Nazeefahkuma sede tace Allah, Allah kad’ai ze sak’a mata yabi matahak’k’inta. Chan ta mik’e taje ta samu Safiyya a d’akinta.”Sannu Aunty ya jikin naki?””Safiyya a iya zama na dake ban ta6a cutar dake ba, banta6a tokararki ba, ban ta6a tauye miki hak’k’in kiba a matsayink’anwa ta ta jini na d’aukeki da zuciya d’aya shiyasa har yanzuna kasa gane dalilin da zaisa kiyi mun abinda kikayi mun.” Cikeda d’aurewan k’wak’walwa Safiyya ta tsaya kallon Amalyayinda cikinta ya d’au ruwa lokaci guda bade Amal ta ganotaba? Yau kashinta ya bushe ta shiga uku ta lalace.”Mey na miki da kika za6i ki k’untata mun acikin gida na kihana ni sakat? Mey na miki da kika za6i ki shiga tsakani na damijina kisa har ya fara zargina akan ina ci masa amana? Meyna ta6a yi miki Safiyya? Amma ba komai ki kira uwar d’akinkiki sanar da ita cewan ta kwantar da hankalinta saboda burintana rabani da Ya Afzal ya cika koda Yaya be sakeni ba ni zantattara kayakina in bar gidan nan tunda kun riga kun juyarmishi da kai kunsa yana mun kallon munafuka, mak’aryaciya,annanimiya wace bata da aiki sena gulma. Ba gidan kukesoba? Zan tattara kayakina in bar muku ita” bata jira jin meySafiyya zata ce ba ta juya ta fice. Bayi Safiyya ta shiga a gujeta juye fitsarin da ya matseta a lokaci d’aya sannan ta fito tad’au wayarta dan kiran Nazeefah se kakkarwa take yayindajikinta yayi la’asar da irin kalamun da Amal ta fad’a mata sedesam layin Nazeefah yak’i shiga.****  Babban akwatinta ta janyo daga d’akin da ta tarasu aciki tanufi d’akinsu da Afzal sallama tayi sannan ta shiga ko kallanAfzal dake mik’e akan gado batayi ba ta zarce direct wajenwardrobe, da mamaki ya mik’e zaune yana kallonta sede beceda ita ko uffan ba. Kayakinta yaga ta shiga tattarewa namatuk’a ta basa mamaki shin mey take shirin yi? Tafiya? Tafiyazatayi ba tare da ya bata takarda ba? Ido ya cigaba da zubamata yana ganin iya gudun ruwanta. Kayakinta ta cigaba datattarewa tana had’awa tana gamawa da fannin kayakin tazarce gaban mirror ta d’ibi mayukan shafawanta da turare damakamancin haka sannan taja akwatin ta fice har anan Afzalbeyi mata magana ba. Handouts nata da littafafai da sauranmuhimman abubuwan da zata buk’ata ta tarasu cikin waniakwati daban shima.Na sosai Afzal ya kasa kunne yana jiran jin k’aran engine namota inda ze tabbatar da tafiya Amal zatayi kokuwa kawai tatare kayakinta ne ta k’aura izuwa d’akin da ta koma gabad’aya.Washegari da sassafe ko karyawa Amal batayi ba tajaakwatinta ta fice. Ko da driver yace ze kaita inda zata hanasatayi napep ta tsara a waje bayan d’an takawan da tayi ta wucegida. Har bakin k’ofa ya sauk’eta sannan ta sauk’e kayakinta tasallamesa ta k’arisa ciki.Papi ta tarar a tsakar gida yana zaune yayinda suke hira daMami dake kitchen tana shirya musu abun karin kumallo.”Baby!” Ya kirata da mamaki yana bin jakukkunan hannunta dakallo “Ya haka? Meya faru?” Ya jero mata tambayoyi. Ba shiriMami dake kitchen ta sauk’e tukunyarta ta fito tana kallonabin al’ajabi. Ba k’aramin tsinkewa zuciyanta yayi ba ganinAmal da akwati haka, Allah de yasa ba abinda take zargi bane.Da sauri sukayi kanta suna tambayarta meya faru. Sede wane’yi kuka’ suka ce mata dan yadda ta rushe da wani irinmasifaffen kuka, a rikice Mami ta jata jiki ta shiga huggingnata tana bubbuga bayanta yayinda Papi yaja akwatunan natasuka k’arisa ciki. Dan kukan da takeyi Papi ya rok’i Mami databar ta da tambayoyin haka ta bari se idan ta huta tukuna.Dan haka suka fita daga d’akin suka barta, kukan ta cigabadayi har izuwa lokacin da wani wahalallen bacci ya d’auketa.****Wajajen tara da rabi Afzal ya tashi daga bacci bayan yayiwanka ya sanya shirt da shorts ya fito inda ya tarar da Safiyyana goge-goge. Cikinsu duka ba wanda yasan da tafiyan Amalbanda mey gadi da driver. A cewan Safiyya har Amal ta irgawa Afzal halin da ake ciki ne don haka tayi surrender ta tsayachak gu d’aya tana jiran sauk’an mari a fuska kawai setaji yatambayeta “Ba gaisuwa ne?””Yi hak’uri ina kwana Uncle wallahi hankalina ya tafi wani gunne” Ta gaishesa “Lafiya” ya amsa “Kiyi mun frying chips datwo eggs.””Toh barin kammala aikin nan” instead ya wuce d’akinsa seyayi tunanin lek’a na Amal inda ya tarar da d’akin empty, shigayayi ya zauna yana jiran fitowarta dan a tunaninsa gabad’ayata shiga bayi yin wanka ne sam be kawo a ransa wai har Amalta tafi ba. A cewansa tunda bata tafi jiya ba that means ba yajizatayi ba kawai ta tattare kayakinta ne ta dawo dasu nangabad’aya. Sede da ya duba gaban dressing mirror ya tarardashi empty ko vaseline babu. Tirk’ashi! Ba shiri ya mik’e yayiknocking bisa k’ofan bayin, jin shiru seya bud’e ya lek’a cikiinda ya tarar da bayin empty a guje ya fito yana tambayarSafiyya ko ina Amal taje sede kaman yadda baida masaniyaitama hakan ne. Waje ya fita yana tambayan mey gadi ko yagafitan Amal.  “Tabbas naga fitanta Ranka shi dad’e nima na bud’e matak’ofar.”  “Ina taje? Ita kad’anta ta fita ko kuwa da akwati?””Akwati har biyu.””Damn it! Meyasa baka hanata fitan ba kokuwa ka kirani kagaya mun? Shin baka san aikinka bane? Mstww!” ciki ya dawoya d’aga wayansa har ya danna kan contact na Amal donkiranta se kuma ya fasa yayi sauri ya katse wato shi be yizuciya ya ce ya saketa ba be kuma ce ta tafi gida ba itacetake da zuciyan yin hakan? Ita gata tana da gun zuwa wato, dakyau ta kyauta taje duk inda zata je.*****Wajajen goma da rabi Amal ta tashi inda ta fara dubanwayanta saidai da mamaki taga ko message Afzal be turamata ba bale ya kirata, lallai yau ta gane waye Afzal. Wannanwalak’anci da mey yayi kama? Ace yana kallonta tana shiryakayakinta amma ko yayi mata magana bale yayi tunaninhanata. Yanzu kuma da ya tashi yaga bata gidan meya kamatayayi? Lallai yau tasan inda ya ajiyeta, yau tasan matsayinta azuciyansa, yau ta tabbata Yaya baya sonta.Masa me kyau Papi ya aika aka siyo mata ta karya da shitasha magunanta alai sannan Mami ta shigo suka gaisa.”Bakida lafiya ne?” Mami ta tambayeta tana bin magunandake gabanta da kallo.”Eh Mami ban ji dad’i sosai ba kwana biyu.””Allah sarki, Allah sawwak’e.””Ameen.””Ya baki ci masan ba sosai duka fa naki ne mu tun d’azunmuka karya.””A’a Mami na k’oshi na d’an ci ai anjima ma ina da test.””Kai haba?””Wallahi around 1 haka.””Toh Allah ya bada sa’a Papinki na buk’atan ganinki.”Hijabinta ta sanya ta mik’e a sanyaye tabi bayan Mami bayansun k’arisa d’akin nasa suka nemi waje suka zauna dagaangles na d’akin. Gaisuwa suka fara yi bayan nan Papi yaketambayarta meke faruwa.”Papi komai ma ya faru, ba abinda be faru ba ni kawai kar kusake turani gidan Yaya dan Allah” seta rushe da kuka.”Subhanallahi ya isa haka kinji? Ba wanda yace ze sake maidaki gidansa fad’a mun meya faru.””Nazeefah ba kishiyar arziki bace after all, yadda na d’auketada zuciya d’aya ba hakan ta d’aukeni ba, ashe duk shiri nebawai har cikin zuciyarta bane tana so na, son munafurci takeyi mun….” nan ta kwashe labarin duk yadda akayi tun daga kanlokacin da Safiyya ta fara zuba mata gishiri da borkono a girkizuwa kan lokacin da Afzal ya fara shasshareta zuwa kanlokacinda tayi masa magana yace tana kire-kiren waya tanabaza sirrin gidanta a waje, zuwa kan lokacin da Safiyya tace tafara kawo maza gida har izuwa na takardan da suka sa waAfzal cikin kaya bata 6oye masu komai ba illa labarin cikin datake d’auke da shi.”Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un” kawai Papi yake ta nanatawada mamaki bayyane karara a fuskansa itakam Mami se tafehannu kawai takeyi dan mamaki ko salatin ma ta kasa ambata.”Kikace a idon shi kika tattare kayakin ki beyi miki maganaba?” Mami ta tambaya.”Wallahi a idonshi Mami” ta amsa tana share hawayenta.”Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un” ta sa salati.”Har yanzu kuma be kira ki ba?” Papi ya tambaya.”Be kirani ba.””Kuma nima be kirani ba ko ya kiraki Jameela?””Sam” ta amsa tana kad’a kai.”Tabbas Afzal zeyi nadama, ashe har za a fad’a mishimagana akanki ya hau ya zauna akai ba tare da ya tsanantabincike ba? Ashe har zega ayan tambaya akan tarbiyyan danabaki a gidan nan Baby? Har ke yake tsammanin zaki ci masaamana sabida ‘yar aikinki ta ce hakan? Baze tsaya yatambayeki yayi bincike ba?””Wallahi Afzal butulu ne” cewan Mami “Ko a mafarki aka cemun zeyi haka wa Baby bazan yarda ba, wannan siganwalak’anci da mey yayi kama? Ai ko a bishiya ya 6alloki bekamata yayi miki haka ba ni fa ba abinda ya fi ci mun raikaman da ya koraki daga d’akinsa. Wannan wani irin gori ne?”Ta tambaya cike da tsiwa.”Ya isa haka Jameela ki kwantar da hankalinki uwata ta shikije ki huta ai ba makaranta yau ko?””Akwai ina da test.””Kinyi karatu?””Eh jiya nayi yanzu ma zan d’an ta6a kafin lokaci yayi.””Toh uwata Allah bada sa’a kinji? Ina son ki kwantar dahankalinki ki cire Afzal daga zuciyarki. Nasani abinda yayi mikida zafi amma hak’uri ya zama dole mamana, dan shi baza kibari ki cutar da kanki ba, in shaa Allahu shi yake tattare daasara ba ke ba gashi ai da kika cigaba da hak’uri kina kaikukanki wa Allah, Allah ya bayyano miki da komai kuma batuncewa za mu miyar dake gidansa k’arya ne, baki komawa harse idan ke kika ce hakan bazan mayar masa dake ba kodayazo yin bikon ki Baby zan nuna masa cewa ba wanda ya kaiya walak’anta mun ke muddin ina raye so ki kwantar dahankalinki kinji? Ki cigaba da karatu Allah yayi miki albarka.””Ameen Papi nagode.””Tashi Mamana” da haka ta mik’e ta fice zuwa d’akinta tacigaba da karatu. “Amma Afzal be kyauta ba wallahi” cewanMami bayan ficewan Amal.”Dama na sani wataran se ya gorantawa Baby shiyasa bangoyi bayan  ka sanar dashi asalinta ba tun farko.””A gaskiya nima Afzal ya bani kunya yadda ba bincike bakomai ya yanke hukunci.””Ai walak’anci ne ba komai ba wallahi kuma kasan meya fi6atan rai? Yadda tana tattare kayakinta a gabansa amma kok’ala be ce ba irin bata da gata bata da gun zuwa d’innankokuwa duk inda taje zata sake dawowa da k’afarta.””Ya isa Jameela ki kwantar da hankalinki in shaa Allahu bashi ba Baby.””Ahtoh dan wannan rashin mutunci ne a fili saboda bata dauba yake ganin ze iya walak’anta ta toh wallahi yayi k’aryaBaby nada gatanta.””Ki sauk’ar da muryanki kar Baby ta jiki dan Allah magana yariga ya k’are muddin ba Baby ce tace zata koma gidan sa batoh ba shi ba ita cin fuskan ya isa haka.”***Sha biyu nayi ta shiga shiri sallama tayi wa Mami sannan tafice, tana gama test nata sukayi sallama da Maamah. Damayawancin ana samun napep na jiddari (unguwansu) acikinmakaranta se yau kuma Allah yayi babu dan haka ta taka harwajen gate ta shiga nema. Tazo tsallake titi kawai kamandaga sama wani mota mey d’ankaren gudu ya d’auketa yawuce ko kewayowa beyi ba. Nan mutane suka duk’ufa sukayikan Amal da tuni ta sume a wajen yayinda kanta yake bulbulanjini. Mota aka shiga nema wanda zeyi gaggawan kaita asibitiana cikin haka sega wani babban motan daya fito daga cikinmakarantar ya faka a dai-dai inda abun ya faru. Daga cikibabban mutum da ake ja yace da driver’n sa “Iliya sauk’a kajeka taimaka musu mu kai yarinyar asibiti.” Nan da nan akad’auki sumemmiyar jikin Amal aka sata cikin motan inda sukawuce TH.****   K’ofan ta rufe ta fad’a bayi a guje sannan ta d’aga wayan.”Hello Aunty?””Safiyya mission complete yau burina ya cika, na fidda Amaldaga gidan Ya Afzal maganan da nake miki yanzu harmutanen nawa sun bigeta in shaa Allah se cikin ya zube.””Aunty meyasa kika sa aka bigeta? Kin fidda ta daga gidannan bey isheki ba har sai kinsa an bugeta? Seda na ce miki yaisa haka amma kika k’i ji wallahi abunda mukayi wa Aunty yayiyawa ni nayi nadaman fara aikin nan da ke.””Mey kike cewa Safiyya? Bayan burin mu ya cika kikewannan banzan maganar? Kin manta da mak’udan kud’ad’enda na miki alk’awari ne?””Ban fad’a miki bane amma Aunty ta riga ta gane mu, ta ganemuna aiki tare, kap abinda muka aikata ta irga mun jiya kafintabar gidan nan.””Sai mey? Ba ta riga ta bar gidan ba?””Aunty duk da haka da bakisa an bigeta ba wallahi Aunty batacancanci abubuwan da mukayi mata ba.””Kiji ni Safiyya wallahi idan kika kuskura kika 6ata mun aikina sena tabbata na lahira ya fiki jin dad’i hello Safiyya?Safiyya? Hello?” Tuni Safiyya ta katse wayan. Tun tafiyan Amalyau ta kasa samun sukuni, sosai kalamun Amal suka ta6a tasuka sa duk ta tsani kanta. Bud’e k’ofan da tace bari tayi tagaAfzal tsaye bakin k’ofan bayin yana wani irin nishi wane zakiga yadda idanunsa suka kad’a sukayi ja zir, wai shin haryaushe ya shigo bata ji sa ba? Innalillahi ashe batayi lockingk’ofar ba duk dan sauri ta d’auki call d’in Nazeefah kafin yatsinke. Kafin ta hankara kawai taji ya fincikota da hannuntaseda ya fiddo ta daga bayin.Tsulewa tayi ta shiga yin kakkarwa yayinda idanunta sukaciko dam da hawaye.”Da wa kike waya?” Ya tambayeta cikin wani irin salon da yamugun sanyata jin fitsari. Kai zalla take iya kad’awa “Nace dawa kike waya?!” Ya daka mata wani irin tsawan da tuni ya sa tashiga sake fitsarin da take ji tsabaragen tsoro.”Uncle dan Allah kay-“”Shut up you fool! nace da wa kike waya?” hannu ya mik’a yafisge wayan nata tare da shiga call logs last numban da tayiwaya da shi yayi dialing bada dad’ewa ba Nazeefah ta d’aga”Hello Safiyya? Hello Safiyya?” Wani irin rawa jikin Afzal yafara lokacin da yaji sautin muryan Nazeefah acikin wayan.Kashe wayan yayi daga sama kawai Safiyya taji sauk’an mari afuskanta tass! wani irin rikicaccen ihu tasa yayinda ta somaganin stars suna bin kanta. Be bari tayi overcoming zafinmarin ba ya k’ara mata d’aya kumatunta duka ta rik’e tanakuka.   “Abinda ta turoki gidan nan kiyi kenan ko? Ki shiga tsakanina da Amal is that it?””Uncle dan Alla-“”Shut it!” Ya daka mata tsawa “wa kuka tura a kad’e?” Kaizalla take kad’a masa yayinda ta gama tsurewa “Nace wa kukatura a kad’e?” Nan ma shiru “You fool I’m talking you” fincikotayayi had’e da kai mata wani marin again a rikice tace, “Auntywallahi Aunty a ka kad’e ni bani bace.””What?” Yayi exclaiming cike da k’in yarda. “Kun sa a bigeAmal? Bakuda hankali ne?” Turata yayi har jikin bango sannanya shak’ure mata wuya take idanun Safiyya suka kad’a yayindata shiga yin tari kad’an ya rage Afzal be kasheta ba sannan yasaketa nan ta sauk’a k’asa tana wani irin tari.”A ina kuka sa aka bigeta?” Shiru tayi se kuka kawai takewani ball yayi da ita da k’afa “Nace a ina kuka sa aka bigeta?”Cikin tsananin kuka tace “Wallahi ban sani ba tunda Auntytace zata sa a bigeta nace kar tayi amma tak’i jina” wani balld’in ya sakeyi da ita “K’arya kikeyi nace k’arya kikeyi a ina kukasa aka bigeta?””Uncle wallahi ba k’arya nakeyi ba tace de daga makarantaza a bi Aunty amma wallahi ban san a dai-dai ina bane danAllah ka yarda dani.””Wallahi tallahi kin de ji rantsuwa ba kaffara ko? Muddin waniabun ya samu Amal ki sani da hannu na zan kasheki” yanakaiwa nan ya fice daga d’akin makulli yasa ta waje sannan yak’arisa d’akinsa ya d’au key’n motansa ya fice be tsaya ko inaba se gidan Nazeefah. Tana zaune akan dining tana cin abincikawai taga shigowan Afzal kaman diran yesu.”Ya Rouhi?” Ta kira sunansa had’e da mik’ewa dan yi maisannu da zuwa. Peck ta mishi placing a gefen kumatu “YaRouhi mey ka shigo yi? Ba se gobe zaka shigo ba?” Ko amsataya kasa yi yayinda zuciyarsa ke raya masa kawai ya had’akanta da jikin bango ya shak’ure mata wuya se idan ta dainanumfashi tukun ya saketa danne zuciyan nasa yayi sannandaga gefe yayi dialing lambarta ta wayan Safiyya.”Excuse me” tace da shi tare da nufan dining dan d’aukankiran, ba k’aranin har6wa zuciyanta yayi ba ganin Safiyya kekira shin wai meke damun yarinyar nan ne haka? Rejecting calld’in tayi take nan Afzal ya sake buga mata har rawa jikintayake ta kuma rejecting juyawan da zatayi taga Afzal gab abayanta.  “Muje ka watsa ruwa ko? Bari in sirka maka ruwan.” Kafintace zata taka k’afa Afzal ya rik’o hannunta “Who’s calling?” yatambayeta.   “Ermm.. ermm Airtel ne Wallahi kasan su da kiran mutumanyhow.” Wayan Safiyya ya d’aga ya sake dialing lambar natanan ya shiga ruri kafin tace zata katse yasa hannu ya hanata”Ba Safiyya ke kira ba? Ki d’aga mana.” Kakkarwa ta shiga yi awajen bata san lokacinda ta sake wayarta a k’asa ba da tahango wayan Safiyya rik’e a hannunsa. B’ari bakinta yakeyayinda cikinta ya d’ura ruwa.”Ya Rou-” wani irin zafaffan mari me rikitarwa ya zabga mata,wani irin rikicaccen ihu tasa bata hankara ba ya sake kai matawani abinku da farin fata take fuskan nata yayi ja yatsun Afzalbiyar suka bayyana akai.”Ya Afzal dan Allah kayi hak’uri” ta furta cikin wahala datashin hankali har wani kurma-kurma ta fara jin kanta tsan-tsanzafin marin.  “I can’t believe your guts Nazeefah, how could you? For allthese while ashe wasa kike mun da hankali? Wace irinmunafuka ce ke? Ma tukun mey Amal ta tare miki? Tell memey Amal ta tare miki da kika za6i ki k’untata mata kisa intsaneta ki shiga tsakanin mu haka? Baki tsaya anan ba harseda kika sa aka kad’eta? Are you forreal? So kike ta mutu?””Ya Afza-” wani marin ya sake kai mata dan yadda komuryanta baya son saurara. Ihu Nazeefah tasa seda Hindudake bacci ta fito daga d’aki a kid’ime ganin Afzal ne da kansata ja k’ofanta ta sa key.”Mey ta tare miki nace?!” Hannunta ya damk’o yana yi matawani irin rik’o tuni k’asusuwanta suka shiga yin k’ara “Ya Afzaldan Allah kayi hak’uri kar ka karya mun hannu.””Answer me then mey Amal ta tare miki?””Zan fad’a maka zan fad’a maka amma dan Allah ka sakeniwayyo Allah na” sassauta rik’on nasa yayi. “Speak up! Idan kikabari na sake tambayanki wallahi na lahira seya fiki jin dad’i,mey Amal ta tare miki nace?”RANA DAYA Chapter 36Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323PAGE 36Cikin tsananin kuka da azaba tace, “Mene Amal bata taremun ba Ya Afzal? Komi ma Amal ta tare mun, tamkar katangahaka Amal ta shiga tsakani na da samun soyayyarka, yaddakake sonta ba haka kake sona ba, yadda kake jin zaka iyasadaukar da rayuwanka mata ba haka kake ji da ni ba, komiAmal komi Amal, ko shopping muka fita seka tambayi ina naAmal, wayanka duk hotunan Amal ne aciki, girki nasani Amalta fini iyawa, tafi ni iya tarerayarka, ta fini iya nuna makasoyayya, ta fini kyau ta fini fasali, ta fini ilimin boko da naislamiya gabad’aya komi da nake tunani Amal ta fini da shi.Gashi da shigowanta gidan nan dududu bata fi wata uku baamma har ta d’au cikinka ni shekarana uku da watanni na kasayin hakan-“”Amal na da ciki?” Ya katseta cike da k’in yarda.Kuka take sosai ta gyad’a mai kai “Amal na d’auke da cikinkaYa Afzal bazan iya ba, ta ko ina Amal ta fini taya kaketsammanin zan iya yin kishi da ita. Ya Afzal I love you danAllah karka ga laifi na wallahi son da nake yi maka ne ya janyokomai, akanka zan iya sa ayi ma mutum kallon me ta6inhankali ko ciwon aljanu, akan ka zan iya yin duk wani irinmak’ircin da kake tsammani, akan ka zan iya sa mutum yazargi matarsa akan ka zan iya sa a bige mutum dan aillatamun shi, I love you Ya Afzal, akan soyayyarka kuma zaniya yin komai-” zuciya ne ya d’ibesa ya sake gaura mata wanimarin, na hud’u kenan k’asa ta sauk’a yayinda ta shiga rairakuka.   “Kinsan Amal nada ciki kika sa aka kwa6eta saboda ki kasheta ki kashe abinda ke cikinta Nazeefah?” Har yanzu ya kasaamincewa da hakan. “So it’s all been you these while, dukkalan mak’iricin da kika shuk’a har kika fitar da Amal dagad’akinta be isheki ba no har sai kin sa a kwa6eta? Ashehaukan naki har ya kai stage d’in da zaki iya yin kisan kai?D’ana kikeson ki kashe? Kuma a haka kike cewa kina so na?You’re insane Nazeefah, ki sani na tsaneki, na tsani duk wanimey k’aunar ki, I hate you Nazeefah.””Ya Afzal dan Allah kar kace haka, Ya Afzal bazan iyarayuwa ba kai ba, a shirye nake da in hallaka duk wanin dayake da shirin shiga tsakani na da kai Ya Af-” zuciya ne yad’ibesa ya shiga yin ball da ita a wajen. Belt nasa ya zare yashiga zaneta ta duk inda zanan ya sauk’a dama gashi vest nekad’ai a jikinta da wandon rigan bacci iya guiwarta.D’an banzan duka Afzal yayi mata sekace ya samu ganga kojaki, dukan da tunda baabarta ta haife ta ba a ta6a yi matairinsa ba seda yaga ta fara yin amai a wajen sannan ya bartase huci yake.”Ki bud’e kunnuwan k’ashin nan naki ki saurareni da kyauWallahi tallahi kin deji rantsuwa ba kaffara ko? Idan abun yasamu lafiyan Amal mey hanani kasheki a gidan nan se AllahNazeefah, da hannu na zan kasheki nace a dai-dai ina kika saaka bigeta?” Nazeefah ba bakin magana banda kuka ba abindatake iyayi ga yadda jikin nata ya tashi nan take, belt d’in yasake zabga mata “Ba magana nakeyi maki ba?””Ya Afzal dan Allah kayi hak’uri na tuba.””Aww bazaki amsa ni ba?” Bata hankara ba ya sake zabgamata belt d’in Nazeefah se ihu take tana kuka tana nemanagaji amma ba wanda ze iya taimaka mata, ba mai gadi Hindukuwa uwar tsoro tuni ta rufe kanta a d’aki se hasbnullahu wani’imal wakeel take ta nanatawa. “Answer me! A ina kika saaka kad’eta?””Wallahi a dai-dai bakin makaranta ne dan Allah kayi hak’urina tuba Ya Afzal.””No Nazeefah you’re never sorry and I swear to you, na mikiimani da Allahn da raina yake hannunsa you must pay for this,you must pay for everything you’ve put Amal go through Idon’t care if it costs you your life, sekin biya abinda kikayi waAmal” yana kaiwa nan ya wuce kitchen ya kulle k’ofan da keyya zare sannan ya wuce d’akinsu ya tattara spare keys nagidan ya sanya a aljihunsa ya dawo ya d’aga wayanta ya ficeya kulle k’ofar ta waje yadda bata isa ta kira kowa ba bale tayitunanin guduwa. A 360 yabar gidan nata ya wuce chan bakinunimaid ya shiga tambayan mutanen dake kusa batun hatsarinda akayi d’azu ina aka kai yarinyar dayawa suka ce basu saniba da k’yar ya samu wani mai shagon da yace yana databbacin TH suka wuce tunda shine asibitin dake kusa da nand’in. Be 6ata lokaci ba ya wuce TH d’in inda ya zarceemergency ward ya shiga neman d’akin da Amal take ciki.******   “Se anje an siyo jini ba jini a blood bank and the patient islosing so much blood” cewan likitan dake aiki akan Amal mawata nurse. “Kuje ku nemo jinin yanzu type O- (negative)” aguje ta fito inda suka ci karo da mutumin da ya kawo Amal dadriver’nsa.  “Ya nurse? Ya jikin patient d’in?” Yayi saurin tambayarta.”I’m sorry sir amma patient d’in ta rasa jini sosai wanda dolese anyi mata transfusion se gashi anje blood bank kuma babutype nata.””Wace blood group ce?””O-” ta sanar da shi.”O-?””Yes Sir.””Idan ban manta ba nima blood group O ne.””Sir O+ daban O- shima daban O+ ze iya receiving daga O+kaman shi da kuma O- amma O- dole se O- kaga kuwa yanzuidan kai O+ ne bazeyi ka bawa patient d’in jini ba.””I’m sure O- nake nima.””Sir you have to be certain.””Amma kun tabbata inda zakuje neman akwai blood groupnatan?”  “Gaskiya bamu da tabbacin hakan sir se munje mu dubatukuna.”  “Toh ai duk 6ata lokaci ne wannan ina kuma ace anje chand’in babu blood group natan? Ai mun koma baya.””Hakane kuma Sir.””And mey ze faru idan ba ayi mata transfusion d’in da wuriba?”  “Based on tests da muka gudanar sakamako ya nuna tanad’auke da juna biyu toh muddin ba ayi supplying nata da jininakan lokaci ba eventually zata iya rasa ranta da kuma abindake cikin nata.””Muje ku gwada jinin nawa in irin nata ne se ku d’iba, bagsnawa kuke buk’ata?””D’aya da rabi Sir.””Let’s go muje ku d’ibi nawa kusa mata da wuri kafin lokaciya k’ure.””Sir are you sure?””Let’s go we don’t have time” haka kawai wannan Alhj yajiwani irin strong connection tsakaninsa da Amal duk da cewanbey santa ba, amma jinta yake a kusa da zuciyarsa. Nan danan akayi d’akin d’iban jini da shi amma da fari aka gwadablood type nasa inda yayi matching dana Amal, bayan nan akakuma wani gwajin don tabbatar da cewa jinin nasa bayad’auke da wani cutan zamani. Anan aka zuge leda d’aya darabi kamar yadda nurse d’in ta fad’a sannan akayi masarecommending magunan k’ara jini da zena sha dan ya maidomasa da jinin nasa.Godiya sosai mutanen asibitin suka tayi masa. Nan da nanakayi infusing wa Amal aka bata taimakaon gaggawa da ikonAllah kuma aka samu aka ceto cikin nata ba tare da wani abinya samesa ba.Har anan su Mami basu da labari saboda ko waya Amal batafito dashi ba bale a lalumo layin wayansu aciki, sabodaacewarta test kawai zatayi ta dawo gida se bata damu ta fitoda wayan ba.Har anan wannan Alhaji da ya ba wa Amal jinin jikinsa be tafiba ya na nan yana jiran farfad’owanta. Tana farfad’owa nursessukayi masa magana nan ya k’arisa cikin d’akin inda ya tararda ita kwance akan gado da bandeji nad’e a kanta da k’afarta,da kuma wani a hannunta wanda aka nad’e mata shi tun dagawuya dan support da alama shima hannun ta samu matsalane. Sosai ya tausaya mata barin ma da yaji tana da ciki.”Ga wannan shine mutumin da ya baki jinin jikinsa har ledad’aya da rabin da aka sa miki kyauta se kiyi masa godiya”nurse d’in tace da Amal. A hankali Amal ta shiga juyo da kantahar ta kai akan wannan mutumi. Mutuwan tsaye mutumin yayilokacinda k’wayoyin idanunsu suka had’e. Ita kanta Amal sedataji wani iri a jikinta, tabbas bata mance fuska amma seji takea jikinta kaman ta ta6a had’uwa da wannan mutumi ammakuma ta rasa a ina. Shi ma on the other side kallon Amal yakena sosai ba tare da ya koda kyafta ido ba, ji yayi kaman sunta6a had’uwa a wani gun amma duk yadda yayi ya kasa tuna aina, da ya cigaba da kallon cikin idonta kuwa se gani yakekaman kansa yake kalla aciki there’s something about hereyes that reminds him so much of himself, he sees himself inher. Wani irin mumunan tsinkewa gabansa yayi yayindarayuwansa na da ya fara taho masa.”Nagode sosai Allah sak’a da alkhairi Baba” tace da shi kaiyayi saurin kad’awa had’e da sakar da murmushin dole “Bakomai ‘yata sannu Allah sawwak’e.””Ameen” ta amsa da murya chan ciki-ciki.”Ya sunanki?””Amal Abdallah” ta sanar da shi haka kawai yaji gabansa nafad’i jin sunan mahaifinta.”Mahaifiyar ki fah?””Jameelah Muhammad” ido ya rufe na k’ank’anin lokaci yanak’ok’arin composing kansa. Baze ta6a mancewa da wannansuna ba, ko a ina yaji sunan nan yasan sunan Jameensa ceamma kuma ai ba ita kad’ai bace Jameelah Muhammad aduniya ba, ze iya yuwuwa wata Jameelah Muhammad d’in ce.Amma idan kuma itan ce fah? Can it be? Noo da sauri yakad’a kansa yana d’auke wannan mumunan tunani it can’t bepossible it can never be.Murmushi ya sakar wa Amal “Ko zaki bada lamban mahaifinkia kirasa?” Da biyu ya tambayeta hakan don jin mey zata ceidan har tace ‘eh’ ta basa that means ba shida alak’a da itaidan kuwa har tace ba na mahafinta se na mahaifiyarta thatmeans zarginsa akanta ya tabbata kawai se yaji tace “Eh.”Wani irin ajiyan zuciya ya sauk’e had’e da yima Allah godiyatunda har tana da mahaifi toh ba abinda yake zargi banebarka. Nan da nan ya zaro wayansa daga aljihu Amal ta irgamasa lamban Papi wanda ya kira take bayan sun gaisa yasanar dashi abinda ke tafe da shi inda Papi yace yanzu hakama suna hanyan zuwa asibitin ne mijinta ya riga ya kira yasanar da su.”Iyayenki suna hanyan tahowa sunce mijinki har ya kira yasanar da su” yace da Amal. A lokaci guda zuciyan Amal yabuga to the mention of Afzal’s name. Idan su Mami sunayi waAllah kar su k’ariso nan da shi, bata k’aunan sake sanya sa aidanunta har k’arshen rayuwarta, baza ta ta6a mancewa daabinda yayi mata a rayuwa ba “Toh Amal barin je inyi settlingbills naki in amso miki magunanki ko?””Baba da ka bari ai kayi mey wuyan wannan ko iyaye nazasuyi handling dan Allah kar ka damu.””Ba komai ‘yata kede Allah baki lafiya””Ameen nagode Allah sak’a da mafificin alkhairi.” da haka yasamu ya fice inda ya tura driver’nsa ya biya komai aka amsomagunan sannan aka mik’awa nurse ta kaiwa Amal.”Nurse?” Amal ta kirata.”Na’am kina buk’atan wani abu ne?””How about my baby? Cikin na nan ko ya zube?””Cikin ki na nan baiwar Allah, an samu an tsayar da bleedingd’in tun kamin ya isa cikin mahaifarki ya 6ata cikin.” Wanihamdala Amal ta sake “Thank you, k’afa na da hannu fa?Targad’e ne ko kariya?””Targad’e ne duka biyu” Tasan zato zunubi ne amma tana databbacin Nazeefah is behind everything, na sosai ta dubakwalta kafin ta tsallake har yashe ne bata ga wannan motamey uban gudu ba idan ba wai dama fakonta motan yake ba.Tana sake zargin Nazeefah ce behind this saboda duk yaddaakayi taji batun tana da ciki ne daga bakin Safiyya shine takeson rabata da abinda ke cikinta, k’arshe kuma idan har ba abakin Nazeefah ko Safiyya ba ba yadda za’ayi Afzal yasan tayihatsari.  “Don’t mention” nurse d’in tace da ita tana me tsamota dagaduniyan tunanin data wula “iyayenki sun sake yin waya anyimusu kwatancan d’akinki yanzun zasu shigo” kai zallah Amalta gyad’a mata sannan ta maida kallonta ga jinin da ke kanshigewa jikinta ta canula. Mamakin halin alkhairi irin namutumin nan kawai take, yadda be santa ba, be san wani nataba, be san daga ina ta fito ba amma har ya d’ibi jinin jikinsaleda d’aya da abu ya bata gaskiya ne na Allah basu ta6ak’arewa toh Allah ya sak’a masa da mafificin alkhairi.****  Dab su Papi sun zo shiga k’ofan ward nasu Amal suka tararda Afzal tsaye bakin k’ofan da tashin hankali bayyane karara afuskansa yana ganinsu ya nufe su “Papi-“”Dakata Afzal” Papi ya tsayar da shi ta hanyan d’agahannunsa “Bana buk’atan jin komai daga bakinka, ka kira muka sanar damu abinda ya samu Baby mungode Allah saka daalkhairi kana iya tafiya dan babu wata alak’a kuma tsakaninkada Amal yanzu.””Papi dan Allah kar kayi mun haka dan Allah kar ka rabani daAmal I beg of you please.””Miss” Papi ya kira wata nurse. “Dan Allah ku janye bawanAllah nan daga nan.””Bawan Allah ba tun d’azu aka sallameka ba? Baka daappointment da kowa anan bazeyi ka shiga ba nan restrictedarea ne dan Allah kayi hak’uri ka tafi, yes Sir how can I helpyou?” Ta kewayo tana tambayan Papi bayan da ta gama daAfzal.   Nan Papi yayi mata bayanin komai lamban wayansa ta amsata zuba cikin computer’n dake gabanta yana gama scanning yanuna wayan da sukayi last da phone desk. “Bismillah kuzo inshiga daku.””Mami? Mami please don’t don’t do this please” Afzal yaceda Mami lokacin da tazo shigewa ciki “Please karku hana niganin Amal” ko kallonsa Mami batayi ba bale tasan yanayi cikiakayi dasu akayi directing nasu zuwa d’akin da Amal takeyayinda aka bar Afzal tsaye a waje.Kuka wane d’an yaro Afzal ya shiga yi a wajen, yau ina ze sakansa idan su Papi suka raba sa da Amal? Ya suke son ya rayuidan ba Amal a ganga da shi? Taya suke son ya fara nemantuba idan ko kallonta bazasu barsa yayi ba? Yau ina ze jefakansa? Tabbas ya tafka babban sokanci na k’in saurara matada yayi lokacin da take son yi masa bayani, tabbas ya tafkababban laifi na amincewa da maganan Safiyya akan na Amalda ta kasance matarsa, ta ina ze fara bata hak’uri? Ta ina zefara nuna mata how deeply sorry he is and how badly he’sregretted everything he’s done to her? Tabbas ya tafka babbankuskure a rayuwansa na amincewa da duk maganan da akafad’a masa ba tare da ya gudanar bincike akai ba. Tabbas dukmey irin hali irin nasa yana tattare asara, masifa da kumanadama.  ***Tunda Alhajin yaji isowan iyayen Amal ya 6oye kawai sebasa jikin sa yake Jameensa ze gani. Ba k’aramin tsinkewazuciyansa yayi ba lokacin da yaga ana shiga da Mami da Papicikin d’akin Amal.”Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un” kawai yake ta furtawayayinda jikinsa yayi la’asar. Shekaru ashirin da biyu da sukawuce kawai yake tunawa, yau ina zai sa kansa idan gaskiya tafito? Shikenan mutunci da girman da ‘yan unguwa suke basaze rushe, shikenan reputation na family’nsa ze rushe. Shin dawani idon ze sake kallon Hajiya Surayya? (Mummy’n suNazeefah) meke shirin faruwa da shi? Shin yanzu Amal ‘yarsace? Shin ciki ya shiga jikin Jamee bayan abinda ya faru atsakaninsu? Wannan ne dalilin da yasa suka baro garin Askira?Duk da cewan blood group nasu da yazo d’aya ma babbarshaida ce akan cewa Amal ‘yarsa hakan baisa ya amince ba.He needs to carry out a DNA test. Test d’in da ze tabbatarmasa da cewan Amal jininsa ce ko kuwa a’a.”Alhj yanzu PA’nka ya kirani batun meeting da kake da shi dadeputy governor” Driver’nsa ya sanar da shi.”Ohh haka zamu tafi ko?” Ya amsa yana k’ok’arin composingkansa.  “Eh Alhj” daga haka suka kama hanya suka fice har ananAfzal na zaune bakin k’ofan akan wani benchi inda ya had’akai da guiwa. Seda Alhj’n nan ya wuce Afzal ya d’ago kansabisa ji da yayi an bud’e k’ofar a cewansa ma Papi ne yazoshiga da shi sede yaga ficewan mutum, zama ya cigaba da yia wajen yak’i tafiya****   “Sannu Baby” cewan Mami.”Ya kikeji? Ya jikin naki?” Papi ya tambayeta.Kai ta gyad’a musu a hankali “Da sauk’i” ta amsa.”Ya Nurse meya sameta?”Ta samu internal bleeding sannan tayi losing blood sosaibisa ga fashewan da kanta yayi bayan nan kuma ta samutargad’e a k’afarta da hannu amma ba abinda ya samu lafiyanabinda ke cikinta.” Da mamaki both Papi da Mami suka juyosuna kallon Amal da alaman tambaya bayyane karara afuskokinsu.  “Ciki?” Mami ta tambayeta “Baby kina da ciki?” Shiru tayi bataamsa ta ba.”Meyasa baki sanar damu ba Baby?” Papi ya tambaya nan mashiru tayi “Kiyi magana kinji Mama na? Kar kiji komi.””Papi, Mami kuyi hak’uri kar ku d’au na 6oye maku wannanal’amari saboda wani dalili ne k’wak’k’wara nayi hakan nesabida gudun da nake kar kuce zaku miyar dani gidan Yayasaboda wannan lallura.””Sam baza muyi miki haka ba Baby shin baki yarda dani banedana ce miki se idan ke kika ce kina so zaki koma gidan Afzalzaki koma? Ki sani nida mahaifiyarki bazamu tilasta ki akanabinda bakiya so ba, sanin kanmu ne nan duka Afzal bekyauta miki ba so ki kwantar da hankalinki kinji? Allah yainganta kuma.””Ameen Papi thank you.””Wata nawa ne?””Sati uku ne kacal Mami” ta sanar da ita.”Allah inganta Mamana sannu Allah sawwak’e.””Shin har ya aka bigeki Baby? Baki kalli hanya bane kafin kitsallake kwaltan?” Mami ta tambayeta.”Mami na kalla kinsan shi tsautsayi baya wuce ranan sa” hakakawai taji ta rufa wa Nazeefah asiri saboda tasan halin Papimuddin yaji Nazeefah na da hannu acikin wannan al’amari abubaze zo yayi kyau ba saboda ba Afzal kad’ai ba har su Ummida Abba da ze shafa ita kuma abu da tashin hankali ne bataso. Tun da de Allah ya raba ta da su yanzu sede tace Allahmiyar masu da anniyarsu.”Ermm Nurse” Papi yayi ma nurse d’in magana.”Yes sir?””Nace shin meyasa baku kai ta regular ward ba? Gani nayinan VIP ne.””Tabbas nan VIP ward ne.””Toh ai kud’in zeyi yawa kuma kin dega ba k’arfi muke da shiba.”  “Kar ka damu da wannan sabida bawan Allahn da ya kawo’yarka asibitin nan ya riga ya biya kud’in d’akinta har na satisannan ya saye mata magunan da duk likita ya rubuta.””Subhanallah! Wannan wani mutumi ne haka?””Bayan nan jinin nan da kake gani ma na jikinsa aka janye akasawa ‘yarku leda har d’aya da rabi.””Blood type nasu yaso d’aya?””Tabbas duk O- suke.””Alhamdulillah Alhamdulillah amma dan Allah waye mutuminnan? Nasan godiya kad’ai baze biya abinda yayi mana baamma dole ne inyi masa godiya.””Shigowanku ya tafi kuma bey ajiye mana wani identificationcard nasa ba yana biya ya tafi.””Allah sarki Allah sak’a masa da alkhairi ya biya sa da gidanAl-jannah.”   “Ameen” duka suka amsa “Tabbas na Allah basu k’arewa”fad’in Mami. “Amma Baby kinga mutumin ke?””Eh Mami har nan ya shigo nima na basa lamban Papi.””Allah sarki baki san sa ba?”Gaskiya ban san sa ba amma se gani nake kaman mun ta6ahad’uwa da shi.””Allah sarki Allah ya biya sa, zaki ji yunwa ai yanzu ko Baby?”Ta tamabayeta.  “A’a Mami.””Kaman ya a’a Baby? Kin manta zaki sha magani ne bayannan kuma kinsan dole seda cin abinci yanzu in ba haka baabun cikinki baze samu lafiya da k’wari ba ko dan shi sekihak’ura kina cin abinci.””Bari inje da kaina cikin restaurant anan in sai miki abincin”fad’in Papi.”Toh Papi nagode.””Allah ya baki lafiya shine babba uwata.” A bakin k’ofan wardd’in ya sake had’uwa da Afzal da har yanzu yak’i tafiya.Wucesa Papi yayi niyyan yi amma Afzal ya dakatar da shi tahanyan shan gabansa cikin hawaye yace, “Papi dan Allah kayihak’uri nasan nayi kuskure, nasan ban kyauta maku ba, na sanina ci amanar rik’on amanar da na d’au alk’awarin zanyi ammawallahi sharrin shaid’an ne Papi kafi kowa sanin yadda nakeson Amal dan Allah kar ku rabani da ita I beg your pardon.””Kana son Amal? Meyasa bakayi tunanin hakan ba kafin ka cimata mutunci ka walak’anta ta haka? Ka sani Afzal Amal tafik’arfin a walak’anta ta, Amal tafi k’arfin kace zakaci matamutunci” ransa ne ya mugun 6aci ya shiga d’aga murya setunawa yayi a asibiti suke “Kaga a asibiti muke bazan so ind’aga murya in shiga hak’k’in wasu ba so tun wuri kafin ka6ata mun rai ka fice anan.””Papi dan Allah kayi hak’uri, Papi I’m not asking for too muchnasani abunda nayi muku will take much time to heal all I’masking is ku barni inga Amal, dan Allah kar ku hanani ganintaplease Papi.””Baza ka ganta ba Afzal, ganin Amal ne nace baza kayi bamaza ka kama hanya kabar nan tun kafin insa a koreka.””Bazan gaji da baka hak’uri ba Papi kuma koda kasheni za’ayibazan fasa zuwa duban Amal ina baku hak’uri ba har se idanAllah ya huci zuciyanku” Papi be sake cewa da shi komai baya fice haka nan har Papi yaje ya siyo abincin wa Amal yadawo Afzal be tafi ba. Se chan wajajen k’arfu hud’u da rabi yamik’e yaje yayi alwala yayi sallah ganin ba mahalicci se Allahkuma ko min yaya ba barinsa su Papi zasuyi yaga Amal bakawai ya d’ibi kansa ya fice. Police station ya wuce inda yatattaro ‘yan sanda sannan yayi gida dasu inda aka d’au Safiyyaaka sata a mota se kuka take tana had’a Afzal da Allah ammaina idan shima ze sha wuya toh se ya tabbata ita da uward’akinta sun d’ana wuyan da ze sha. Daga gidan Amal sukawuce na Nazeefah inda ya tarar da ita zaune akan carpet naparlour ta had’a taguni tana ganinsa ta mik’e tsaye yayindajikinta ya hau 6ari. Kallonta yayi sau d’aya ya kawar da kansadan yadda yayi mata jina-jina da jiki ko ina a jikinta yakumbura yayi pink dan azaba ga shatin belt kaca-kaca.Takawa yayi yaje ya sameta cikin rud’ani tace, “Dan Allah YaAfzal kayi hak’uri na tuba dan Allah kar ka sake ta6ani.””I’m so sorry Nazeefah, I’m terribly sorry” ya bata hak’uri cikeda d’aurewan kai tace, “Ya Afzal ni ya kamata in baka hak’uriplease forgive me.””A rayuwa ba abinda na tsana kaman inga na miji yana dukanmance, musamman ma inga magidanci yana dukan matarsa,tun da nake ban ta6a sha’awan d’aga hannu in mari ‘ya maceba bale har in d’au abun zana in zaneta hasali duk mijin danaga yana dukan matarsa tsanansa nake sega yau kinsa naaikata abunda nafi tsana a rayuwata Nazeefah. It pains mealot ace yau na d’aga hannu na mari matata ban tsaya anankad’ai ba har seda na zaneta ta tayar maga da jiki haka” yayimaganan had’e da d’aga hannunta yana shafa kan shatin beltd’in a hankali cike da tausayi “Kinsa na tsani kaina yau NazeeI so much hate myself for hurting you like I did amma kumababban abinda kikayi yau shine na sanya ni tsanarki. I hateyou right now Nazeefah, I hate the fact that I’m married toyou, looking at you disgusts me right now. Na so ki Nazeefah,na so ki har cikin zuciyata son da bana tsammanin wani d’a namiji ze iya yi maki irinsa, akwai gur6in da ke kad’ai kikamamaye shi acikin zuciyata, gur6in da ko Amal bata isa tacezata mamaye sa ba amma se mey? Se keda kanki kika 6atarawarki da tsalle kika sa na tsaneki tsanan da bana jin zan iyasassauta shi. Zaman ki a gidan nan ya k’are Nazeefah yaddakika rabani da Amal kema dole ne in rabu dake idan har zanyima Amal adalci, yadda kika fiddata daga gidan nan be kamataace ke kin cigaba da zama ba.””Ya Afzal dan Allah kar kace haka I beg of you dan Allah karka sakeni idan ka rabu dani ban san ina zansa kaina ba bazaniya rayuwa ba kai ba, Ya Afzal I love you, I love you so verymuch” ta sanar da shi cikin kuka.”Nima bazan iya rayuwa bake ba Nazeefah, batin duk abindakikayi mun, batin yadda nakejin na tsaneki yanzu know that Istill love you, kin riga kin zame ga6a a jikina Nazeefah ammabazan iya cigaba da zama dake a cikin gidan nan ba looking atyou everyday remembering what you did to my innocent Amal,I can’t Nazeefah.””Ya Afzal dan Allah kayi hak’uri I’m terribly sorry wallahi natuba dan Allah ka yafe mun.””No Nazeefah, you’re never sorry, you’re never sorry na sanituban muzuru kikayi ba dan wai kinyi nadaman abinda kikaaikata ba, hungo” yayi maganan had’e da janyo hijabinta dakekan couch “Amsa kisa” ba gardama ta amsa tasa “Na taho da’yan sanda sunzo su d’aukeki.”‘”Yan sanda?!” Ta nanata yayin da gabanta yayi wani irinmumunan tsinkewa ‘”Yan sanda fa kace Ya Afzal? Dan Allah karufa mun asiri Ya Afzal dan Allah kar kayi mun haka” jikinsa tafad’a had’e da zagaye hannayenta a bayansa tana kukantsuma zuciya “Ya Afzal dan Allah kar ka bari su tafi dani bazaniya kwanan cell ba Ya Afzal I beg of you please don’t do thisidan tuban Amal kakeso in nema na amince zanyi hakanamma dan Allah kar ka bari ‘yan sanda su tafi dani” shi kansaseda idanunsa suka cika da hawaye dan yadda ta rik’esa gamtake kuka take kuma had’asa da Allah. Na sosai ta basatausayi shima har cikin ransa beso hakan ba amma hakan nekad’ai hanyan da ze iya sak’awa wa Amal abubuwan daNazeefah sukayi mata. Hannu ya sa na k’arfi da yaji ya raba tadaga jikinsa “Securities!” Ya kira su Nazeefah bata tashirikicewa ba seda taga matan polisawa suna dosan inda takewani irin rikicaccen ihu tasa had’e da fashwwa cikin wani irinkuka mey tsuma zuciya “Ya Afzal dan Allah kar ka bari su tafidani Ya Afzal I’m deeply sorry please don’t let them take mewayyo Allah Mummy na dan Allah kizo ki taimakeni Ya Afzalplease don’t let them take me wayyo Allah na.””Take her away” yace da polisawan hawaye na tsiyaya dagaidanunsa hannu yasa ya share da wuri. Ihu da bori Nazeefah tacigaba da yi bata kuma fasa kiran sunansa ba tana da had’asa da Allah sede he’s mind is already made up, ko juyawa yakalleta beyi ba se hawaye yake ta zubarwa shima kaman ba namiji ba haka yana ji yana gani aka janyeta waje aka sata motad’aya da Safiyya sukayi police station.Ga shi nan yau ba Nazeefah ba Amal daga kansa se kansasauk’a yayi a wajen ya zauna kan kujera sannan ya shiga yinkuka tsakaninsa da Allah, kukan da ya rasa akan wa yake yi,akan Nazeefah ne ko akan Amal ne. Daga k’arshe ya ganekuka akan dukansu biyu yake. Kuka yake akan zafin rabuwa daAmal da kuma abinda yayi wa Nazeefah a matsayinta namatarsa. Be ta6a tsammanin Allah ze k’addaro masa da rananda zeyi wa matarsa jina-jina kaman yadda yayi ma Nazeefahba har yanzu zafin hakan yakeji, sannan kuma har ya saketurata kwana a cell tabbas yau rana ne da baze ta6a mancewada shi ba a rayuwansa.Yunwa yake ji amma baya jin ze iya sanya komi a bakinsatuna Amal nasa na kwance a asibiti rai a hannun Allah, ruwanzafi kad’ai ya iya sha ya watsa ruwa sannan ya kwanta. Da yarufe idonsa se ya tuna da abinda mey shagon d’azu ya fad’amasa akan cewa kan Amal ne ya fashe acikin jini aka d’auketaaka sanyata cikin motan da ya yi agaji. Wayansa ya d’auko yalalimo lamban Amal sannan ya shiga kiranta.***Tana rigingine jikin gadonta Mami na bata abinci wayantaya shiga ruri a hankali take juya kanta ta kai kan wayan ganitayi Habib Albi🌹💍🔐 na flashing akan screen d’in dahotonsa wanda tayi saving contact d’in da shi. Silencingwayan tayi ta bar shi ya cigaba da ruri, be dad’e ba Afzal yashiga kira again kafin tayi silencing Mami ta tambayeta “Wa kekira? Afzal ne?”” Kai zalla ta gyad’a.”Amma baida kunya shin mey ze kira ya fad’a miki?” Wayanna tsinkewa Afzal ya shiga kira again kashe wayan Amal tayigabad’aya yanzu. “Kin san kuwa d’azu yana nan? Tun kafin mushigo yake nan amma nurses suka hanasa shiga sabodarestricted area ne nan d’in, haka har seda Papinki yaje d’ibomana kayakin mu sannan ya tafi.””Mami dan Allah kibar yi mun maganansa I’m notinterested.”  “Shikenan Baby yi hak’uri yi sauri ki cinye mu kwanta ki huta.”Wajajen goma da rabi ta d’au wayanta ta kunna da sak’onAfzal ta fara cin karo ko bud’ewa batayi ba ta goge baza tata6a mancewa da kalan walak’ancin da yayi mata ba, in shaaAllahu ba abinda ze sake had’ata da shi idan ta samu sauk’izatayi ma Papi magana a amso mata takardanta dan muddinNazeefah na cikin gidan chan bazata ta6a komawa ba.*****GIDAN ALHJ ABDALLAH.”Khaleefah d’auko mun glasses d’ina a d’aki” fad’in Daddylokacinda suke zaune duka a kan dining suna shirin karyawa.Mik’ewa yayi ya wuce d’akinsa ya d’auko masa sannan yadawo yana zama wayan Mummy dake kan dispenser.”My phone Khaleefah” ta sanar da shi kaman wanda zeyikuka ya mik’e a rayuwa ba abinda ya tsana kaman aike. “Wake kira?” Ta tambaya.”Number ne” ya amsa yana mik’a mata, swiping tayi ta d’aga”Halo Mummy?””Nazeefah?””Na’am Mummy.””Ina kika ajiye wayanki? Tun jiya ina trying numban kiswitched off.””Mummy dan Allah ki taimaka mun.””Meya faru?””Mummy a cell na kwana.””A cell! Innalillahi wa inna ilaihi raji’un!” chak Daddy dakekaranta newspaper ya tsaya haka Khaleefah ma dake shantea.   “A cell? Meya faru? Ina Afzal?””Mummy shi ya kawo ni.””Innalillahi mey ke faruwa me kikayi?””Mummy dan Allah kizo police station na Damboa roadmuke.”  “Toh gamu zuwa” tana sauk’e wayan Daddy yayi saurintambayarta “Ya meke faruwa?””Nazeefah ce wai Afzal ya kaita police station a chan ma takwana.”  “Police station?” Daddy Yayi exclaiming “Dalili?””Nima bata fad’a mun ba kawai cewa tayi muje mu sametaachan Damboa road take.” Breakfast da basuyi ba kenan duksuka mik’e suka duk’ufa cikin mota se police station.Suna isa akayi dasu 6angaren da su Nazeefah suke kukatasa lokacin da ta gansu haka Mummy ma. “Nazeefah meyafaru? Meyasa Afzal ya kawo ki nan? Mey kikayi masa.””Mummy dan Allah kuyi hak’uri Mummy I’m so sorry.””Meya faru Nazeefah?” Daddy ya tambaya.”Ya Nazeefah?” Khaleefah da har yanzu ya kasa amincewada abinda idanunsa ke gane masa kirata.”Daddy laifi nayi masa, laifin da ni kaina ina jin kunyan sanardaku please help me out Daddy dan Allah kar ka barni in sakekwana acikin nan.” Waya Daddy ya zaro ya kira Afzal badadad’ewa ba ya d’aga.”Ka taho inda ka kawo Nazeefah yanzun ina jiranka.” Bacciyakeyi lokacin da Daddy ya kirasa yana sauk’e wayan ya komabaccinsa seda ya k’ara baccin kusan minti talatin sannan yamik’e ya d’aga wayan nasa sak’o ya tura wa Amal ya miyar dawayan ya zarce bayi yayi wanka ya fito ya karya da corn flakesya koma d’aki ya shirya tsaf sannan ya fito. Isansa policestation d’in ya tarar da su Abba da Ummi har su Daddy sunkira su. Saidai ko alamun tashin hankali babu tattare da Afzaldalili kuwa yasan shine da gaskiya. Binsu yayi duka dagaisuwa sannan yasa aka fito da Nazeefah daga cikin cell d’injikin Mummy ta fad’a tana kuka sosai yayinda Safiyya ta la6ea lungu tana kuka itama. Breakfast da ya siyo musu ya mik’aaka basu nan da nan suka karya a wajen sannan Abba yatambayeshi meya faru.”Baki fad’a musu abinda kikayi bane?” Ya tambayi Nazeefahda jikinta keta k’yarma har yanzu. “Magana nake mikiNazeefah confess your crime, crimes if possible” sede ta kasamagana gyaran murya yayi “Tunda bazaki fad’a ba ni zanyihakan. Mutane tayi hiring tasa aka kad’e Amal yanzu hakaAmal na kwance a gadon asibiti rai a hanun Allah duk wai asunan kishi.””Innalillahi wa inna ilaihi raji’un” salati kawai kukeji yake tashia wajen. “Nazeefah?” Mummy ta kewayo tana kallonta “Dahankalinki? Yaushe kika fara kisan kai?””Mummy dan Allah kiyi hak’uri wallahi sharrin shaid’an ne.””Sharrin shaid’an? Sharrin shaid’an?” Mari me kyau Mummyta zabga mata cike da 6acin rai, wannan wani irin haihuwa ne?Taya zaka haifi d’a amma d’a ya gagareka? Ashe duk kalannasihar da takeyi wa Nazeefah a wajen take ajiye mata abinta?take Ummi ta shiga tsakaninsu tana bata hak’uri.”Tarbiyyan da na baki kenan? Da abinda zaki sak’a munkenan nida Daddy’ki? Wannan wace irin rayuwa ce?” Tuni tashiga yin kuka yayinda Ummi ta cigaba da bata hak’uri.”Afzal kayi hak’uri” cewan Daddy “Dan Allah kayi hak’uri.””Hak’uri nayi Daddy amma Nazeefah must pay for what shedid” har a nan Abba bece komi ba yana bayan d’ansa d’ari-bisa-d’ari saboda akan gaskiyansa yake.Wayan Nazeefah Afzal ya zaro daga aljihunsa ya kunna”Gashi da hannunki zaki kira mutanen da kika sa suka bigeAmal kice musu suzo su sameki dai-dai bakin junction d’innanjustice must be served for Amal.” Amsa Khaleefah yayi yamik’a mata nan ta lalumo lamban d’aya daga cikinsu tayikaman yadda Afzal ya umarceta se kakkarwa take. Har ananmamakin ta Mummy take, sam ba irin tarbiyyan data bata bakenan, kunya take ace ita ta tsuguna ta haifi gagararriyar ‘yakaman Nazeefah idan a d’an shekarunta zata iya sa a bigemutum gaba mey zatayi kenan?Yaran suna isowa bakin junction d’in sukayi mata waya nanAfzal ya d’au ‘yan sanda uku a motansa suka fice tare da itaNazeefar a gaban mota suna isa wajen ya umarceta da tasauk’a tayi musu magana achan aka kamasu aka k’ariso dasucikin police station d’in. Mummy se kuka take Ummi daKhaleefah suna bata hak’uri.”Officers ku hukunta mun su hukuncin dake dai-dai daattempt nayin kisan kai” Afzal yace da polisawan yana nuni dayaran da Nazeefah tayi hiring samari guda biyu. “Wad’an nanbiyu kuma” yayi nuni da Nazeefah da Safiyya “Ka miyar dasucikin cell ka kulle mun su I’ll speak with my lawyer in shaaAllah justice must he served for Amal nan gaba ko akan meybazasu sake yin ganganci ta6a lafiyar wani ba bama Amalkad’ai ba.”Yana kaiwa nan ya juya ya fice kiransa Daddy yake amma koya juya bale ya sauraresa motansa ya shiga ya basa wuta.Kaf wajen ba wanda kansa ya mugun d’aure yake kuma cikintsananin tashin hankali kaman Daddy da yaji Afzal ya ambacisunan Amal a matsayin wanda Nazeefah tasa aka kad’e. Shinwata Amal ce wannan? Amal da ya tsince ta a bakinmakaranta jiya ya kai asibiti ne? Shin Amal Abdallah cekishiyar Nazeefah Abdallah ‘yarsa? yau wani irin k’addara newannan? Wani irin fallasa ne yake shirin afkuwa masa? Waniirin badak’ala ne wannan? Ta inda Allah ze kamasa alhak’inJamee da ya d’auka kenan? Fatansa d’aya ne Allah yasa AmalAbdallah ta asibiti ba ‘yarsa bace idan kuwa har hakan yatabbata ‘yarsa ce nasa ya k’are that mean ‘ya’yansa biyu sunaauran miji d’aya kenan. Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un.RANA DAYA Chapter 37Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323PAGE 37″Ina securities?” Daddy ya tambaya “Nawa ne kud’in bailingnata?” “Ranka shi dad’e ai baze yiwu kayi bailing nata ba saboda’yarka is accused of an imprisonable offense wanda hukumatake tsoron saketa gudun kar ta sake tafka wannan laifi danhaka kotu ya nemi a ajiyeta under close supervision idan harba wai wanda yayi filing case akantan bane ya buk’aci asaketa that is idan yaja baya da case d’in” d’aya daga cikinsecurities d’in yayi masa bayani.”Alhj Amin dan Allah kayi wa Afzal magana yayi hak’uri duknan mun san Nazeefah bata kyauta ba amma yayi hak’uri yajabaya da filing case d’innan hannun mutum baya ri6ewa yayasar komin munin halin Nazeefah bazan so ta k’are a gidanyari ba kuma tabbas idan Afzal ya kai k’aranta kotu tunda tanada laifi chan zasu kaita, ni bazanyi fighting against Afzal basaboda shike kan gaskiya. Amma dan Allah ba dan ni ko itaba kayi wa Afzal magana yayi hak’uri, kai kad’ai keda ikonhanasa aikata hakan please.” Hannu Abba ya dafe akafad’ansa “Karka damu Alhj Abdallah zanyi masa magana inshaa Allahu za a sake Nazeefah.””Nagode nagode sosai.””Toh bari mu wuce Hjy Mariam mu tafi ko?” nan sukayisallama suka fice. Har anan kuka Mummy keyi.”Yanzu mey riban wannan abin kunyan da kikayi mana kikakuma yi wa kanki Nazeefah? Ki gaya mun mey riban hakan?Kiga yadda Daddy’nki ke rok’an Abban Afzal kaman meymaula yanzu hakan ya miki kyau?””Mummy dan Allah kiyi hak’uri, Daddy I’m sorry” ta amsacikin sautin kuka.”Wace wacan?” Mummy ta tambayeta tana nuni da Safiyya.'”Yar aikin Amal ce.””Mey tayi ita kuma?””Mummy please forgive me.””Ki bud’e bakinki kiyi magana ana tambayanki!” Daddy yatsawata mata.”Daddy dan Allah kayi hak’uri wallahi sharrin shaid’an ne.””Am asking you for the last time idan har baki amsatambayan da Mummy’nki tayi miki ba wallahi tallahi kin dejirantsuwa ba kaffara ko? Zame hannu na zanyi acikin wannanal’amari Afzal yayi duk abinda yaga dama da ke tunda kekince bakida hankali.””Daddy wannan itace ‘yar aikin Amal Safiyya wacce nayiamfani da ita na fidda Amal daga d’akinta.””Kika fidda Amal daga d’akinta?” Mummy ta tambaya dad’umbun mamaki. “Kina nufin kinsa Afzal ya saki Amal?””Be saketa ba yaji tayi.””Innalillahi wa inna ilaihi raji’un Nazeefah! Is this how evilyou’ve become? A iya shekarunki kike wannan mak’irci? harkinsan ki raba aure ki shiga tsakanin miji da mata? Wallahi batarbiyyan dana baki ba kenan Allah ma shaidana ne” ta k’aremaganan tana neman fara sabon kuka. “Duk kalan wa’azi danasihan da nake yi miki ashe shiga kunneki kawai yake tadama yana fita ta hagu ashe a wajen kike ajiye mun maganana, wallahi ba abun in ja miki Allah ya isa ba.””A’a Hjy Surayya kiyi hak’uri duk bey kai ga haka ba” Daddyyace da ita yayin da Khaleefah ya cigaba da bata hak’uri yanashafa bayanta a hankali. Shi kansa mamakin halin ‘yar uwarsayake.   “Mey da mey kika rink’a sanya yarinyar nan yi haka har kikasa Amal tayi yaji iyyeh?” Tisata Mummy tayi a gaba seda tairga dukkan abubuwan da ta aikata “Wallahi Alhj idan har bakabari an hukunta taba an yanka mata watanni ko shekaru agidan yari ba uba kage ga ‘yar nan ba, ni da kaina zan kiraAfzal in k’arfafa masa guiwa in shaa Allah sekin biya abindakikayi wa baiwar Allahn nan, har kisa mijinta ya zargeta?Zargui fa Nazeefah! Innalillahi wa inna ilaihi raji’un.””Mummy dan Allah kar kiyi mun haka Daddy na tuba danAllah  karka saurari Mummy.””Kin bani kunya Nazeefah, na d’au kinyi hankali dagaske harnake alfahari da hakan ashe halin nan naki na nan har yanzu,yaudara na da Mummynki kawai kikayi kika nuna mana kinshiryu, wallahi ban ta6a tsammanin hakan daga gareki ammabazan biye miki ba, Hajiya Surayya kiyi hak’uri hanun mutumbaya ri6ewa ya yasar komin mey Nazeefah tayi har yanzu amatsayin ‘yarmu take hakan baze ta6a canzuwa ba. Kuma kokema fad’a kawai kike baza kiso ace an kai ‘yarki gidan yari bahak’uri ya zama dole dama acikin ‘ya’yanka dole akwai wandaze gagareka saidai mu a matsayin mu na iyaye muyi hak’urimu cigaba da yi musu fatan shiriya.””Hakane Alhj” ta amsa tana kewayowa kan Safiyya “Ke kumaSafiyya kike ko wa kinga abinda kwad’ayi ya janyo miki ai ko?Shin a ina ma kika samota tun farko?” Ta tambayi Nazeefah.'”Yar mey aikin Su Rumaysa ce k’awata wallahi tun farko ita tafara bani shawaran nan.””Ke kuma dake dabbace Allah beyi miki hankali ba kika biyemata ko? Ai kinga ni da idonki kinga yadda ta kaiki ta baroki.””Mummy dan Allah kiyi hak’uri wallahi na tuba.””Tashi mu tafi Khaleefah.””Mummy please don’t go Mummy I’m sorry Daddy dan Allahka bata hak’uri.” Ko sauraronta Mummy batayi ba ta fice “Alhjmuna jiranka.” Juyowa yayi ya kalli Nazeefah ba shida bakin yimata horo saboda abun kunyan da ta aikata kad’an ne a gangada nasa, tausayi ta basa sanin duk abinda takeyi shi ya janyokomai, ko dan alhak’in Jameela daya d’auka yaci ace Allah yabasa gagararriyar ‘ya kaman Nazeefah.”Nazeefah kiyi hak’uri in shaa Allahu zan nemi Afzal inyimasa magana bazaki sake kwana cikin nan ba.””Daddy kaima tafiya zaka yi? Dan Allah kar ku tafi ku barni.””Mummy’nki na jira na a waje se anjima idan na dawo” kukatake sosai tana kiran sunansa amma haka ba waiwaya ya ficeshima, nan aka sake miyar dasu cell ita da Safiyya, ba abindatake nadama kaman fara bin shawaran Rumaysa da tayi. Gashiyanzu tana chan tana morar rayuwarta a k’ark’ashin AC itatana nan tana shan wuya. Tabbas duk duniya bakada abokiyarshawarar da ta fi mahaifiyarka, itace kad’ai zata bakashawarar da bazata cutar da kai ba amma idan ka biye wak’awaye musamman na banza irin su Rumaysa da Suwy da taso sata aikata shirka toh tabbas kana tattare da k’alubale. Yauta gane bin shawaran k’awa bala’i ne musamman irin nasuRumaysa. Tayi nadama, tayi nadama matuk’a.Mummy ta kasa hak’ura suna isa gida takira mamanRumaysa bayan da suka gaisa take irga mata halin daRumaysa ta jefa Nazeefah aciki. Atafir maman Rumaysa taceita sharri ake yi wa ‘yarta, ‘yarta baza ta ta6a aikata haka ba.Itama Rumaysan munafukar kanta bayan da Mamanta ta kiratatayi mata maganar bushe ido tayi tace ita bata ma san dawannan zance ba iyaka abinda ta sani Nazeefah tace ta nemomata yaran aiki guda biyu d’aya nata d’aya na kishiyarta.***Afzal kam yana fita daga police station d’in ya kama hanyanTH dan duban lafiyar Amal tasa, saidai kaman jiya yau manurse dake bakin k’ofan ta hanasa shiga. Ba irin rok’an duniyanda beyi mata ba amma ta hanasa shiga acewarta bashidaappointment da kowa. Ana cikin haka sega Mami ta fito be6ata lokaci ba yaje ya tareta. “Mami ina kwana?” Kamanwacce bazata amsa ba tace “Lafiya wani abu ne?””Mami ya jikin Amal?””Da sauk’i idan abinda ya kawo ka kenan kana iya kamahanyanka ka koma.””Mami dan Allah kar kiyi mun haka, Mami nasan ban kyautamuku ba amma kuyi hak’uri ku bani wani daman, d’an Adamajizi ne kuma na gane kuskure na please forgive me.””Ka 6ace ka bani waje Afzal, duk kalan walak’anci da rashinmutuncin da kayi wa Baby har kana da bakin cewa a sakebaka wani daman? Saboda ka kuma walak’anta ta? Tohwallahi kayi k’arya Afzal dan kuwa Baby tafi k’arfin awalak’anta ta shiyasa nake son tun kafin raina ya 6aci ka ficeanan kar insa securities su ja mun kai waje” tana kaiwa nan tabi gefensa ta fice. Kad’an ya rage Afzal beyi kuka ba a wajen,gu ya nema ya zauna ya had’a tagumi haka har Mami tazo tawuce sa da bak’ar leda a hannunta da alama breakfast ta siyomusu anan restaurant bata yi mai magana ba, ko kallon kirkibata k’are mai ba. Mik’ewa yayi ya fice inda ya wuce gidanmadara ya siyo kayan tea da dama wanda a hanyan sa nadawowa Abba ya kirasa, connecting wayan nasa da carBluetooth yayi sannan ya d’aga.”Halo Abba?””Na’am Prince kana ina ine?””Na d’an fita cikin gari ne Abba.””Ko zaka iya biyawa tanan? Ina son muyi magana.””Toh Abba ba matsala.””Ya jikin Amal? Wani asibiti take kaga ya kamata nidaUmminka muje mu dubata ai.” Gabansa yaji ya fad’i yasankomin jimawa da dad’ewa gaskiya ze fito su Abba zasu ganeAmal tayi masa yaji, daga nan kuma ya san nasa ya k’are harhango kalan masifa da fushin da Abba zeyi masa yake idan yagano cewan Amal tayi masa yaji bisa ga rashin kyautatawanda yake yi mata.”Prince?””Eh a TH aka rik’eta” ya amsa cikin sauri.”Toh in ka taho se ka kaini da Umminka muje mu dubata ko?””Eh Abba sena shigo.””Yauwa Allah ma albarka.””Ameen Abba” sannan ya katse wayan. Ajiyar zuciya yasauk’e sannan ya k’arisa asibitin nurse d’in dake gadin bakinward d’in still yaje ya sameta.”Bawan Allah wai baka gajiya ne? An fad’a maka bakadaappointment da kowa baze yi ka shiga ba.””Nurse na sani, na sani kuma bawai na dawo dan hakanbane” ledan daya ciko da gongonin madara da milo da kwalinsugar da su biscuit da cookies irin masu tsadan nan da kumasauran kayan tea ya d’ago ya ajiye akan table natan.”So nake in biya bills na drugs nata da kuma na d’akinta nakwana bakwai I’m sure kafin nan an sallameta.””Karka damu da hakan, bawan Allahn daya kawota asibiti jiyaya riga ya d’auke nauyin komai.””Ko waye shi?””Ya 6oye identity nashi.””Allah sarki Allah sak’a mishi, ga wannan toh ina son ki kaimata amma nasan idan kikace in jini ne bazata amince takar6a ba.””Inji wa zan ce toh?””Kice mata inji mutumin da ya kawota asibitin jiya.””Toh zan sa akai mata kar ka damu.””Kice ina gaisheta dan Allah.””Karka damu amma ince inji wa?””Kije inji Habib Albinta.””Habib Albi? Toh zan fad’a.””Thank you and one more favor please.””Don’t you think you’re asking for too much?” Ta tambayesahad’e da zuba mai ido.”Dan Allah ai nace.””Ma tukun mey had’inka da patient d’innan? Kai mijinta ne?””Yes.””Then meyasa iyayenta suke korinka haka?””Matsala muka samu har tayi yaji ta koma gida shiyasa nakeson ki taimaka mun dan Allah, I really love my wife, I love hersoo much.””Fad’i abinda kakeso.””I want to know ko abu ya samu lafiyan cikin dake jikintabayan hatsarin jiyan.”   “Toh ni bani muka mata aiki ba jiya ‘yar uwata ce sukayimata kaga ko bazan sani ba.””Please call her and ask I really want to know ko babyna nanan har yanzu.” Shiru tayi bata ce komai ba tanacontemplating. Hannu Afzal ya sa a aljihunsa ya ciro walletnasa tare da irga dubu biyu ya ajiye mata. “Ki sa kati dawannan but please ki kira ‘yar uwar taki ki tambaya mun ita.”Ba makawa ta d’au wayanta ta yi kaman yadda ya buk’ata.”So?” Eager Afzal ya tambayeta bayan data sauk’e wayan.”Your baby is still safe, tace ba abinda ya samu lafiyan cikin.””Alhamdulillah” wani kalan ajiyan zuciya Afzal ya sauk’e.”Alhamdulillah! Thank you so much I really appreciate.””Lallai da alama kana ji da wanan d’an naka, d’an fari ne ko?””In shaa Allah” ya amsa ta yana murmushi yayin da ya kasa6oye farin cikinsa.”Ayyah Allah ya sauk’eta lafiya toh.””Ameen thank you bari zan koma anjima zan dawo.””Toh seka dawo.””Please make sure kin isar mata da sak’o na.””Kar ka damu” da haka sukayi sallama yana ficewa ya bi tagida inda Abba ke tsammaninsa.”Ka hau kujera ka zauna mana sekace wani bak’o” Abba yacedashi.  “A’a Abba kar ka damu nan d’inma yayi mun.””Batun Nazeefah ne dama, hukuncin da ka yanke yayi dai-daiPrince kuma nida Umminka muna bayanka d’ari-bisa-d’ari” yasanar dashi yayinda Ummi dake gefensa take gyad’a kai cikeda goyin baya.”Thank you Abba.””Tabbas duk wanda ya zalunci wani shima be kamata a barsahaka ba sai dai Allah ma muna yi masa laifi kuma idan mukanemi tuba yana yafe mana shine nikeson kai ma ka duba kayimata hak’uri, Nazeefah matarka ce har yanzu Prince, nasanabinda tayi da zafi amma kayi hak’uri.””Abba kasan evil acts da yarinyar nan ta rink’a yi kuwa? Indaka sani baza ka ce a tausaya mata, ban so in irga abubuwanda tayi mun bane saboda darajan iyayenta amma abindaNazeefah tayi mun ta kuma yi wa Amal yaci ace na rubutamata takardan ta yanzu haka.””Subhanallahi me tayi haka?” Kwashe komi yayi ya fad’amusu abu d’ayan da ya 6oye shine yajin da Amal tayi da kumacikinsa da take d’auke da shi.”Nazeefan de?!” Ummi tayi exclaiming.”Ita fa Ummi.””Subhanallahi yarinyar da nake cewa tayi hankali ta rungumik’addararta? Toh inde haka ne head na Amal da aka d’aukema ranan bikin dinner ku ita ce.””Sosai ma kuwa Ummi kika barni har rushe cake d’in dayarinyar chan tayi ita ta turata.””Kai amma yarinyan nan akwai ta da sharri, ace a iyashekarunta haka take wannan mak’irci? Allah sarki Amalbaiwar Allah ya jikin nata?””Alhamdulillah da sauk’i.””Bataji ciwo bade sosai ko?””Toh Alhamdulillah de” be isa yace eh gashi ba saboda shikansa be san iya ciwon nata ba banda fashewan kai damutumin shago ya fad’a masa.”Gaskiya Nazeefah bata kyauta ba kuma koda nine a positionnaka abinda zanyi kenan amma Prince kayi hak’uri ko daniyayenta kayi mata hak’uri kar ka kai maganan nan kotudukanta da kayi da kuma sata kwanan cell da kayi ma kad’aiya ishi ya sata nadama kayi hak’uri kaja baya da maganan danAllah.”  “Abba-”  “Dan Allah nace Prince wallahi rok’ana Abbanta yake dukdashima bawai ya ji dad’in abinda ta aikata ba amma sedon’yarsa ce kasan hannun mutum baya ri6ewa ya yasar, yaso koanyi releasing nata se iyayenta su d’auke ta su tafi da ita changidansu kai kuma idan kaji ka huce zaka iya dawo da itad’akinta se kayi bikonta.””Toh shikenan Abba amma dan Allah ka bari ta sake kwanancell d’in yau yaso gobe se na sa a saketa abinda tayi wa Amalzafi yake mun.””Ko ya kace Prince nide kawai kar akai maganan nan kotu.””Toh Abba in shaa Allahu.””Nagode Allah ya cigaba da yima albaraka.””Ameen” shi da Ummi suka amsa.”Toh Hjy Mariam kije ki shirya Prince ya kaimu muje muduba Amal, seki d’iba mata fruit juices d’innan biyar ko shidahaka da carton na ruwa d’aya, duk dey yadda kika ga ya dace.””Toh Alhj” nan ta mik’e bayanta Afzal yabi izuwa sashintayayinda yake tunanin ta ina ze fara sanar da ita cewan Amaltayi masa yaji. Shi kad’ai ya zauna a parlourn yayinda ta shiged’akinta dan canza kaya sede har ta fito ta zauna gefensa besani ba tsan-tsan yadda yayi nisa a tunani.”Prince?” Ta ambaci sunansa had’e da tapping nasa akancinya a firgice ya d’ago kai yana kallonta “Lafiya? Tunanin meykake haka?”  “Urhmm.. Babu.”   “Yau kuma? Gaya mun menene? Tunanin Nazeefah kake?””Ummi no.””Yaya ne toh? Feel free to talk to me kaji?””Ummi it’s Amal.””Innalillahi!” Haka kawai taji gabanta ya tsinke. “What abouther? Bade wani abun bane ya sameta dai ko?””Ummi dan Allah kar kiga laifi na wallahi zafin so da kishin danakeyi mata ne ya janyo komai, sanin kanki ne ina son Amal,son da ni kaina wataran har tsoro yake bani.””Tabbas ina sane da hakan Prince, meya faru? Tell mealready.”  “Ummi Amal tabar gida.””Tabar gida kaman ya?””Tayi mun yaji kwana biyu kenan yau.””Innalillahi wa inna ilaihi raji’un kana nufin Amal bata gidan kama da Nazeefah ta tura aka kad’e ta?” Kai zalla ya gyad’a.”Meya faru ta tafi? Akan abubuwan da Nazeefah keyi matane?”  “Kusan hakan.””Prince ka bud’e baki kayi mun magana mana mey kakecewa?”  “Ummi ni ne, ni janyo komai tun da Nazeefah ta fara kawomun k’aran Amal ban ta6a d’aukan mataki akai ba haka nan nacigaba da kallonta da shi har ya zammana ko magana ba mayi, ana cikin haka kuma Safiyya tace mun wai Amal ta farashigo da maza cikin gidan-“”Kai kuma ka amince?” Tayi saurin katsesa.”Ummi wallahi kishinta da nake ne ya jan-” mari me rai ta kaimasa a k’eyarsa “Amma ban ta6a sanin kai soko bane Princese yau” rai ya had’e yana susa k’eyan nasa bisa ga zafin marin.”Har za’a ce Amal tana kawo maka maza cikin gida kuma kaamince ba tare da kayo bincike ba? Ai bama abin bincike anandaga ji an san sharri ne da k’azafi.””Ummi ni wallahi ba zarginta nake ba.””Toh mey kakeyi? Ai de idan ance mutum na kawo maza gidakwana dasu yake kenan.””Wallahi ni ba haka nake nufi ba, I know Amal nasan baza tata6a cin amanata ba.””Toh da aka fad’a maka se kayi mey seka sameta kace matakana zarginta?””Ni kawai ce mata nayi ban yafe ba idan ta sake shigo min damaza gida.””Wallahi kai ka sayi yin yajin Amal da hannun ka lallai ashebaka fasa halin nan naka na amincewa da duk abinda akafad’a maka ba, yaushe zakayi wayo Afzal? Ace kaman kaamma ba bincike ba komai da an gaya maka abu ka d’auka kazauna akai?””Ummi I’m sorry.””Kai ka sani ai yanzu kam, bakin da ya sa Amal tayi yaji shizeje ya dawo da ita d’akinta.””Ummi please don’t talk like that please help me get Amalback wallahi I can’t do without her.””Kaje ka samu iyayenta?””Jiya muna tare a asibitin amma ko sauraro na ba su son yibale in samu daman basu hak’uri, duk fushi suke dani ko ganinAmal sun hanani d’azu ma naje amma fushi suke dani haryanzu.”  “Ai daidanka kenan nan gaba ko d’an akuya ka gani cikingidanka akace maka na Amal ne zakayi bincike ka ji bakintakafin ka amince.””Ummi please don’t do this.””Toh ya kake son inyi? Kai shikenan kullum bakada aikin dayafi ka ringa tafka shirme ka barni da Abbanka da bada hak’urida neman alfarma?””Ummi I’m sorry wallahi bazan iya rayuwa ba Amal ba.””Zaka koya kar ka damu ina Abbanka in sanar dashi wannanrashin hankalin da ka tafka” kafin ta mik’e ya zaunar da ita.”A’a Ummi please karki fad’a masa kibari se idan mun dawona koma gida, kema kika mun surutu wallahi na Abba bazeyikyau ba.””Ashe kasan kayi ba dai-dai ba kenan har Amal ce za acemaka tana kawo maza gida ka yarda? ‘Yar da har yau banta6a ganin k’wayan idonta ba tsan-tsan kunya.””I’m sorry.””Ai ita zaka bawa hak’uri ba ni ba.””Kema zan baki dan Allah karki sanar da Abba.””D’agani ni kam mutum ga shekaru ga hankali amma bayi aikidasu nan gaba zakayi wayo ai.” Hannunta ya sake kankamewa”Please don’t tell Abba Ummi dan Allah” ya sanar da itatamkar zeyi kuka.”Kuka zakayi mun ne?” Kai yayi saurin kad’awa “A’a.””Aikin banza kawai duk nabi na 6ataka ka zama wani abundaban.”  “Ita Amal d’in fah? Ka samu kunyi magana da ita tuntafiyarta?”   “Nata kiranta jiya amma bata returning calls d’ina tanamatuk’ar fushi dani please help me out Ummi” hararansa tayiba tare da ta sake cewa komai ba.****Haka har suka isa asibitin bata sanar da Abba ba. Tunda suMami ba son ganinsa sukeyi ba ko k’udurin shiga ciki Afzalbeyi ba gudun kar a garin hakan magana ya fito Abba ya ganogaskiya ya kuraresa, yafi son se idan har ya sauk’e su ya komagida tukun Ummi ta sanar da shi komin yaya dey yasan bakiransa Abba zeyi musamman yace ze mai masifa ba.”Ermm Abba wayana ba credit ko zaka kira Papi kace mishimun iso?” Ya k’irk’iro k’arya sanin ko ya kira Papi ba lallai neya d’aga ba.Ba gardama Abba ya kira Papi ya sanar dashi isowansu.”Toh gani fitowa.””Ya wai?” Ummi ta tambaya.”Yace yana fitowa.” Jin haka se Afzal ya shafe aljihunsa”Omi’god!” yayi exclaiming da gan-gan.”Ya lafiya?” Abba yayi saurin tambaya.”Nayi mantuwa a mota ina zuwa Ummi d’an rik’e wannanplease” yayi maganan yana mik’a mata ledan soft drinks dasuka d’ibo wa Amal had’e da tura mata carton na ruwangefenta. Sarai ta gane kan plan nasa, so yake ya gudu gudunkar asirinsa ya tonu. “Ummi” ya kirata a hankali through grittedteeth yadda Abba baze ji ba, yana mey mata ido kai ta kad’asannan tasa hannu ta amsa da sauri ya bar wajen kafin Papi yafito.  Har su Ummi suka mik’a gaisuwansu Afzal be dawo ba sechan daya hangosu daga nesa sannan ya k’arisa lokacin harPapi ya rakasu ya koma ciki.”Kai kuma daga d’auko abu se ka k’i dawowa?” Abba yace dashi.  “Ermm” yayi maganan yana susa gefen kansa “Mun had’u dawani abokina na ne matarsa ta haihu shine naje nayi matabarka.” Ita de Ummi banda ido ba abinda take bin Afzal da shi.Tun yana yaro haka nan yake da d’an banzan halin nan bayadda batayi da shi ba amma ya kasa canzawa, mutum zeyimasa lefi baze samesa ya fad’a masa ba se aukin zurfin cikibayan nan gashi duk maganan da aka fad’a masa ba bincikeba komai yake amincewa gashi ai yanzu inda banzan d’abi’artasa ta kaisa a banza ze rasa mafi son halittar rayuwarsa.”Allah sarki Allah raya abinda aka haifa.””Ameen mu tafi ko?””Ba zaka je ka duba matar taka ba yaso mu jira ka? kokuwa?”  “Zan dawo anjima Abba bazan so in ajiye ku waiting ba ai.””Toh shikenan mu tafi” nan suka koma gida.***  “Ya na d’au ai zaka koma?” Abba ya tambayi Afzal dakek’ok’arin sauk’owa daga mota. “Zan ci abinci ne tukuna.””Toh ni na wuce site d’ina zan shirya ma ina da meeting”daga nan Afzal ya bi bayan Ummi suka zarce site nata.”Nifa banida abincin da zan baka” tace da shi bayan da sukashiga ciki.”Badan hakan nake nan ba Ummi I just wanted to ask you yajikin Amal.””Da sauk’i” ta amsa shi sama-sama.”A ina taji ciwon?””Kanta ne ya fashe ta gefe sekuma targad’e da ta samu ahannu da k’afa.” Har cikin ransa yaji wa Amal yayinda yakesake tsanan Nazeefah ji yayi kaman kar ya ja baya da kaizancen kotu sa’an ta d’aya Abba ya sa baki da kuwa seta gaabin mamaki. “Allah sarki I wish I could see her.””Toh kana iya komawa gida tun da na sanar da kai abindakake buk’atan ji.””Ummi kema fushi kike da ni?” Ya tambayeta a maraice.”Taya bazan yi fushi ba da kai Prince akan wannan rashinhankali da tausayi daka tafka?””Ummi I’m so sorry Amal na fushi da ni, Papi da Mami sunafushi dani ke ma kina fushi dani a ina kikeson insa kaina? DanAllah kiyi hak’uri.” Se kuma ya bata tausayi.”Shikenan mey kakeso kaci?””Ni bana jin yunwa abu d’aya nakeso ki daina fushi dani danAllah.”  “Shikenan na daina Allah ya bawa Amal lafiya.””Ameen” ya amsa tare da rungumarta she’s the only one hehas left ba Amal ba Nazeefah yanzu. A hankali ta zagayehannayenta a bayansa tana bubbugasa “Zan yima Abbankamagana in shaa Allahu Amal zata dawo a gareka amma dasharad’i” ta sanar da shi had’e da janyesa daga jikinta.”Muddin muka samu muka dawo da Amal a gareka ka sakeka kuskura ka ci zarafinta zanyi fushi da kai sosai Princefushin da komin yaya bazan sake sauk’owa ba.””Ummi na amince in shaa Allahu bazan sake zaluntar Amalba, wannan d’in ma sharrin shaid’an ne amma daga yanzu nayihankali bazan kuma sake ba.””Yauwa.””Ummi?” Ya kirata.”Wani abune?””Ummi Amal is pregnant.””Iyyeh? Kace mene?” Ta tambayesa had’e da zaro ido.”Amal is pregnant jikanki na hanya.””Prince wasa kake kokuwa?” Ta tambayesa yayinda ta kasa6oye farin cikinta. “Kasan fa ba a wasa da irin maganan nan.””I’m serious.””Masha Allahu, Alhamdulillah Alhamdulillahi ashe de akwairabo nima watarana zanga jika na kai amma nayi farin ciki,wayyo Amal baiwar Allah. Yarinyar nan ta ko ina tayi ne Princega kunya, ga nutsuwa, ga hankali da ladabi, bugu da k’ari kumagashi yanzu tana d’auke da jika na, wata nawa ne?””Nima ban sani ba a bakin Nazeefah nakeji ashe dalilin datasa a kad’e Amal kenan dan ta samu ta raba Amal da abindake cikinta.”  “Oh! Wallahi ko a mafarki ban ta6a sanin Nazeefah bata dahankali haka ba se yanzu. Yanzu saboda Amal ta rigatad’aukan cikinka shine har zata sa a bige baiwar Allah?””Wallahi Ummi shiyasa ban so Abba ya amince wa Daddy ba,na so ya barni in kai k’ara kotu saboda a hukunta mun ita.””Kayi mata hak’urin kawai Prince ai ko a haka ma ta horu.Allah ma kansa yace yana tare da masu hak’uri da yafiya,kuma kaga wala Allah ma idan ka yafe mata kai ma Amal daiyayenta su yafe maka.””Haken kam Ummi toh bari zan koma gida in d’an huta.””Bazaka jira kaci abinci ba kace?””No need Ummi thank you.””Toh Allah kare.”Gidan Amal ya koma ya mik’e akan gado se tunanin ta yakeya kasa daina yin hakan chan ya d’ago wayansa ya shigakiranta missed calls kusan 5 yayi mata amma ba wanda Amaltayi returning aciki, da ya gaji kawai seya tura mata sak’o dagak’arsge kaman jiya yau ma ko karancewa batayi ba ta goge.”Sannu ko?” Mami tace mata.”Sannu da hidima Mami sakillahu bil jannah.””Ameen wannan k’awarki Maamah na sonki wallahi, Allahyabar zumunci.””Gaskiya sede ince Alhamdulillah.””Kawai de Allah ya sanya rabo ne tsakaninki da Afzal in bahaka ba da Abdul d’inki kika aura na tabbata wancan bazewalak’antaki yadda Afzal yayi ba.””Hakane Mami ko nima saida nayi tunanin hakan, idan da YaAbdul ne na tabbata ze min uzuri amma Yaya baya wa mutumuzuri kuma ace kamata har ze amince zan shigo masa damaza gida?””Kede barsa shike tattare da asara da alama ma be fad’awaiyayensa kinyi yaji ba shi kansa kunyan abinda ya aikata yake.””Tunda Allah ya fitar dani kam ai sede inyi masa godiya, Yayabaya sake samuna bale har ya walak’anta ni yadda yayi abaya.”  “Kina nufin kun rabu kenan?””Toh Mami a dalilin mey zan koma masa tunda zargi yashiga tsakanin mu, ai ko Allah ma ya haramta zaman da zargiya shiga.””Hakane kam Baby amma-“”Mami please bana k’aunan maganan da ya shafi Yaya.””Toh shikenan, nace kayan tea d’in chan fa? Daga gun wa?””Oh wannan? Wata Nurse ce ta shigo min dasu d’azu wai injimutumin daya biya min kud’in asibitin ne.””Allah sarki wannan bawan Allah dagaske yake a nemanaljanah idan da haka duk masu kud’i suke ai da talaka yajidad’i Baby.”  “Sosai ma kuwa wallahi Mami Allah sak’a mishi da alkhairidey kawai.””Ameen kina jin yunwa ko?””A’a d’azu na sha tea.””Tea abinci ne Baby? Yanzu fa bake kad’ai bace dole kina cinabinci sosai dan lafiyan abinda ke cikinki.””Toh Mami.””Gashi kuma baze yi ana siyo miki abinci ba kullum kinsanhalin da muke ciki dey amma bari yanzun inje gida in dafamiki duk abinda kikeso akwai nama akwai komi mey kikeso?””Banida matsala da hakan Mami dama Papi ne yayi insistingni kwad’ayin kuka da brabisko ma nike, tun da nayi aure bansake ciki ba Yaya baya so se bana yi.””Allah sarki bari inje in hura wuta toh muyi miki alwala tunyanzu tunda azahar d’in ya kusa ko?””Gaskiya kam kika tafi ba wanda ze tayani.” Bayan Mami tataimaka mata tayi alwala tayi mata sallama ta fice.Daddy na tasowa daga sallan Azahar yayo TH don dubanAmal so yake ya samu koda tsillin gashin kanta ne da za a iyagudanar da DNA test da shi don ya samu ya gano ‘yarsa takekoko a’a. Cikin sa’a kuwa daya isa asibitin ba Mami ba Papi,k’ofan ward d’in aka bud’e masa sannan ya shiga inda yasadriver’nsa yi mai gadi daga waje. Sallama yayi amma shiru baamsa kasancewar Amal na sallah shi ko se yayi tunanin kobacci take tunda nurse d’in tace masa ba kowa akanta. Ahankali ya bud’e k’ofan ya tarar da ita tana sallah a zaune.Tsayuwa yayi daga bakin k’ofan yana jiranta yayin da yaketunanin ta ina ze fara samun tsillin gashin kanta chan seyahango comb a gefen gadon nata wanda Mami ta taje matagashinta da shi ta kuma manta bata yasar a bola ba. Wanihamdala ya sauk’e sannan a hankali ya k’arisa ciki ya d’aucomb d’in had’e da zare gashin ya cusa a aljihu. Lokacin dayake ajiye comb d’in Amal take sallame sallar.”Baba sannu da zuwa” tace da shi lokacin da idonsu yahad’u tana mey mamakin ko mey yakeyi a kusa da gadontahaka gano kaman tana suspecting nasa ne se ya wayence yazaro envelope na kud’i a aljihunsa ya ajiye a gefen gadon”Dama nace bari in duba ki a hanzarce kafin in wuce sekumana tarar kina sallah shine nace bari in ajiye miki kawai tundaba abu bane mey yawa.””Allah sarki Baba baka gajiya damun d’awainiya haka? Nagakayaki da dama d’azu nagode Allah saka da alkhairi” dukdacewan bey fahimci wani kayakin take nufi ba se kawai yaamsa “Ameen ‘yata ba komai Allah k’ara sauk’i ina fatan jikinnaki da sauk’i?””Alhamdulillah Baba ina samun kulawa sosai.””Toh madallah barin koma ina da gun zuwa.””Allah sarki nagode sosai Allah ya saka da alkhairi gashi kazoyau ma iyayena basu nan suna ta son suyi maka godiya.””Ba komai kice musu kar su damu, toh na wuce se na sakezagayowa.” Nan yayi mata sallama ya fito. A gurguje suka barasibitin gudun kar su had’u da Mami ko Papi. Wani privateclinic suka nufa inda ya sanya gashin kan Amal acikin watafarar leda sannan shima ya tsinke kad’an daga cikin nagemunsa ya sanya a leda daban ya mik’a wa driver’nsa tare dayi masa kwatancan likitan da yake son ya kai masa.”Har ka kai masa?””Eh Alhj yace results ze fito nan da kwana uku.””Toh madallah se mu wuce office ko? Ina da appointment dawasu.”***   Da yamma Daddy ya dawo gida sede har anan beji labarinan sako Nazeefah ba wayan Afzal ya kira inda yaji switchedoff dama da gan-gan Afzal ya kashe wayan nasa sanin Daddyze nemesa da misalin k’arfe shida sabon layi ya kira Mummytana d’agawa taji muryan Nazeefah.”Mummy dan Allah ku taimaka mun Mummy bana son insake kwana anan dan Allah kuyi hak’uri.””Ba daga mu bane Nazeefah Daddy’nki yayi wa Abban Afzalmagana shima yace zeyi wa Afzal d’in magana amma shiru haryanzu an kira Afzal d’in ma layinsa a kashe.””Innalillahi dan Allah ku kira Abbansa please help me outMummy.”  “Naji Nazeefah ki k’ara hak’uri” anan ta katse wayan.”Alhj ko zaka kira Alhj Amin d’inne kaji daga bakinsa?””Kar yaga kaman mun tak’ura masa Hjy Surayya.””Amma ai ze iya yiwuwa ya mance beyi ma Afzal magananba.”  “Da wuya mu jira de zuwa gobe.””Yanzu a cell d’in Nazeefah zata sake kwana kenan?””Toh ya muka iya Hjy Surayya?””Wallahi Nazeefah ta cuci kanta duk mey hali irin nata yanatattare da asara.”***Rok’an alfarma Nazeefah ta sakeyi gun securities d’in akan asake ara mata waya ta kira Afzal sede wayan nasa a kashe,private numbernsa ta kira nan ya shiga a karo na biyu ya d’aga.”Halo?” Ya soma da cewa.”Ya Afzal” ta kira sunansa.”Nazeefah?” Take ya gano muryarta.”Ya Afzal I’m sorr-” katse wayan yayi nan take ta sake kirahaka yana gani yak’i d’agawa daga k’arshe ma kashe wayanyayi gabad’aya. Kwana Nazeefah tayi tana kuka ranan yayindatake nadaman biyewa Rumaysa da tayi. Washegari Afzal yayiresuming office, wajajen k’arfe tara Daddy ya sake gwadalayin Afzal se gashi ya shiga, sede har ya tsinke Afzal be d’agaba instead seya tura masa sak’o akan cewa wai yana meetingne idan ya fito ze biya police station d’in ayi releasing Amal.Da misalin k’arfe sha biyu da rabi Afzal ya wuce TH danduban Amal sede yau ma nurse d’in tak’i barinsa ya shiga,rok’anta yatayi kaman ba gobe har seda ya samu ya shawokanta.   “Naji zan yi maka hanya ka shiga amma daga yau se yau.””Thank you so much I couldn’t ask for more ita kad’ai ceaciki?”  “Eh d’azun mahaifiyarta ta fice.””Papi fah?””Shi tun safe yazo ya lek’a su ya koma dama shi ba a nanyake kwana ba.””Okay.””Muje in kai ka” bayanta yabi ta kaisa d’akin Amal. “Seka yisauri” kai ya gyad’a mata yayinda ta juya ta fice. A hankali yabud’e k’ofan yana lek’an ciki, akan gado ya tarar da Amal tanakwance, ciki ya k’arisa ya maida k’ofan inda ya tabbatar dabacci takeyi. Kujera yaja ya zauna a gefenta yayinda hawayeya ciko masa a ido he can’t believe yau kwana uku kenan besanya ta a ido ba. Hannunta ya d’aga ya sa acikin nasa yanamurzawa a hankali “I’m so sorry Amal, I’m terribly sorry” yashiga bata hak’uri har anan baccinta take ba makawa. Strandsna gashin da ya fad’o mata akan fuska ya shiga miyar dasucikin hulan dake kanta sannan ya soma shafa fuskan nata ahankali yayinda gobaran sonta da tausayi yake ruruwa acikinzuciyarsa. A hankali ya sauk’e hannunsa akan cikinta yanafeeling presence na baby’nsa. Gani yake kaman a mafarki, waiAmal na d’auke da cikinsa, oh he can’t ask for more.Ya kai kusan minti goma zaune akanta yana kallonta dahannunsa manne akan cikinta har anan. Cikin bacci Amal tad’an motsa hannunta dake kan gado ta d’aga dan ajiyewaakan cikinta inda ya sauk’a akan hannun Afzal. Gagam ta rik’ehannunsa yayin da ta cigaba da baccinta minti biyar a gabaAfzal yayi tunanin komawa gudun kar Mami ko Papi suzo suiskesa. Hannun nasa ya shiga janyewa amma ya kasa danyadda Amal ta k’ank’amesa. Gashi baya son ya tayar da ita, yazeyi? Hannun nasa ya cigaba da k’ok’arin cirewa amma yakasa wanda daga k’arshe seda Amal d’in ta farka. A hankalitake bud’e idanunta har ta sauk’e su akansa ba k’araminrazana tayi ba ganinsa da tayi akanta. Kad’an ya rage bata saihu ba, shin har ya akayi ya shigo ciki? Ta d’au nan restrictedarea ne se idan an san da zuwan mutum ake barinsa ya shigahow comes toh?”Amal” ya kira sunanta a hankali cikin wani irin salo hannunnasa ta sake da wuri ta shiga kalle-kalle cikin d’akin tananeman Mami.  “My adorable Kitten” yake sake kiranta lokacin da ta kawar dakanta gabad’aya daga kallonsa. “Amal please turn around andlook at me” saidai kaman ba da ita yake ba.”Amal I’m terribly sorry, please forgive me for doubting onyour faithfulness, I’ve realized the truth nagane Nazeefah daSafiyya ne ke bayan komai dan Allah kiyi hak’uri maganan danake miki yanzu haka na mik’a su ga hukuma a hukuntamunsu, I can never forgive them for what they did to you, yaukwanansu biyu kenan a cell.” Mamaki sosai kalamunsa sukasanyata, akanta har ya kaisu police station? Sede tayi shirubata ce dashi komai ba.”Amal I felt horrible when I found out Nazeefah ce tasa akakad’eki however I’m grateful for the fact that you still chose tobe alive and didn’t leave me all by myself. Bazan iya rayuwaba ke ba Amal, kinfi kowa sanin hakan, you’re my necessityand everything I need to complete my life please don’t leaveme” hannunsa ya d’au ya ajiye akan cikinta hakan ne kawaiyake tunanin ze sata yin magana ai kuwa ba shiri ta cire “Don’tyou ever touch me Yaya” ta sanar da shi ba tare da ta juyo takallesa ba.  “Thank you for speaking to me Kitten, at least yau zan iyabacci tunda na saurari muryanki thank you so much” nan mashiru tayi masa “Baby why didn’t you tell me? Meyasa bakifad’a mun kina da ciki ba?” Mamakin yadda akayi ya ganotana da ciki take, waya sani ko nurses d’in ya tambaya sukasanar da shi.”Kitten gani kike kaman in kin fad’a mun zanyi denyingbaby’n ince ba nawa bane? Amal I’ve never and will neveraccuse you of cheating on me, I know who you’re nasanbazaki ta6a cin amanata ba kuma koda nace miki ban yafe baidan kika sake shigo mun da maza cikin gida bawai ina nufinwani abu bane course mates naki nake nufi kuma Wallahi niban san shirin yaji kikeyi ba da na baki hak’uri na hanaki,senayi tunanin ko so kike ki tare zuwa d’ayan d’akin gabad’ayaban san lokacinda kika tafi ba se washegari dana lek’a d’akinkinaga bakiya nan.”So take ta ce masa meyasa be kirata ba toh bayan da yagabata nan d’in se taga kuma ba amfani tunda ba komawaagaresa zatayi ba.”I got so mad shiyasa ban kiraki naji daga gareki ba ammabawai hakan na nufin bana sonki bane ko kuwa nayi hakan danin nuna isa ko dan in walak’antaki ba, Amal sanin kanki nebazan ta6a yi miki haka ba, I love and respect you alot pleasecome back to me abinda ya faru ya riga ya faru nasan ni meylaifi ne, nasan nayi kuskure, na san ban kyauta miki ba na k’inmiki uzuri da nayi da kuma k’in baki dama kiyi bayanin kankiWallahi duk sharrin Nazeefah ne, she manipulated me pleaseforgive me Amal Yaya is so sorry.”RANA DAYA Chapter 38Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323PAGE 38″Amal why aren’t you saying anything?” Ya tambayeta amaraice bayan dogon shirun da tayi, shirunta a garesa bak’aramin tashin hankali bane but he really can’t force it yazama masa dole ya hak’ura ya bata space da take buk’ata harizuwa lokacin da za ta huce.Tabbas mutum ya guji fushin mey hak’uri koda wasa beta6a tsammanin Amal zatayi masa fushi haka ba saidai bai galaifinta ba ko d’aya saboda shi ya turata har bango, idan dawata ce da tun ranan da ya korata daga d’akinsu zatayi maifushi amma dukda hakan bata fasa yi masa ladabi ba, he’ssure with time she’ll come by.Envelope da ya tanadar mata ya zare daga aljihunsa ya ajiyemata a kan gadon daga gefenta sannan ya mik’e “I have to gonow, Allah k’ara miki lafiya I can’t wait to see you back onyour feet I love you so much my adorable Kitten” badan yanaso ba ya mik’e ya fice juyawanda Amal zatayi hawaye yatsiyaya daga d’ayan idonta. Tabbas har yanzu tana son Yayaamma idan ta tuna da abinda yayi mata se taji gabad’aya yafita mata a rai, she never wished for things to turn out badbetween them two like this, amma ya ta iya? She can’t changethe past only can she make the future better. Gyarakwanciyanta da tace zatayi taji k’aran paper, a hankali ta miyarda idonta wajen nan taga envelope da ya ajiye mata dahannunta d’aya ta d’aga ta zazzage inda ta tarar da kud’i dadama aciki, sabin dubu d’ai-d’ai. Da hannunta d’aya ta irgataga dubu ashirin ne sannan ta miyar ta ajiye a gefe.***  Koda Afzal ya shiga cikin mota ya kasa kunna engine d’in, behankara ba kawai yaji hawaye na tsiyaya masa daga ido yauina ze sa kansa? Ya ze rayu idan ba Amal a kusa da shi? Ganiyake idan har bata dawo a garesa ba ze mutu sabodazuciyarsa bazata iya jure rashinta a kusa da shi ba da k’yar yaiya kunna motan ya koma office. Hud’u nayi ya tashi.Gabad’aya ya mance da labarin Hindu se yanzu ta fad’o masaa rai, gidan Nazeefah ya biya inda ya sameta kwance ad’akinta tana bacci, tashinta yayi sannan ya kira driver’n Amalda ya kaita gida bayan sallamarta da yayi. Tana isa gidaUmmansu ta rungumeta tana kuka tun jiya take kuka har zuwad’azu da taje ta duba Safiyya. Dama tun farko ita bata goyibayan kawosu birni ba dan gudun sharri irin wannan.Se k’arfe shida Afzal ya wuce police station d’in yayi maganaakayi releasing nasu Nazeefah. Da gudu ta fito ta fad’a jikinsatana kuka “Ya Afzal dan Allah kayi hak’uri ka yafe mun na tubabazan sake ba” hannunsa yasa ya janyeta “Don’t misinterpretemy intention, ba wai don ina so nasa akayi setting naki free baNazeefah se don Abba ne ya buk’aci hakan, idan da ta ni neda se kotu ta yanke miki hukuncin da yake dai-dai da laifin dakika aikata sannan zanji dad’i because I want you to change,canji na tsakani da Allah bana muzurun da nake da tabbacinkikayi ba. Bazan 6oye miki ba Nazeefah, da abinda kikayikinsa na tsaneki kaman yadda Amal ta tsaneni yanzu, kok’aunan gani na Amal bata so a haka kike cewa kina sona? Atunani na idan kana son mutum har abinda yake so zaka so,kin san ina son Amal but you still went ahead and hurt her I’mstill mad at you Nazeefah I might forgive you someday ammabazan ta6a mancewa da abinda kikayi wa Amal d’ita ba let’sgo home.” Driver’n Amal ya kira yazo ya d’auki Safiyya itamakud’in sallamarta yabata sannan ya buk’aceta da idan ta isagida ta tattare ina-inata tabar masa gida yayinda shi daNazeefah suka koma nasu gidan suma.Babban akwatinta ya d’auko mata “Here start packing yourclothes ki bar min gida bana k’aunan ganinki anan Nazeefah aslong as kika cigaba da zama anan zakina sani tunawa damunanan abubuwan da kika rink’ayi wa Amal d’ita wandahakan ze sa in sake tsanar kine kawai so its better ki komagida gun su Mummy.” Kuka take sosai ta k’arisa inda yaketsaye had’e da sauk’a k’asa akan guiwarta “Ya Afzal dan Allahkarka mun haka, dan Allah don’t send me home I’m terriblysorry please forgive me wallahi na tuba bazan k’ara ba danAllah kar ka sakeni Ya Afzal bazan iya rayuwa ba kai ba pleasedon’t divorce me” ta k’arisa cikin tsananin kuka. Hannu yasa yad’agata “Bazan sake kiba Nazeefah saboda despite everythingI still love you and I cherish the moments we spent together, Ijust need some space and alone time anytime I’m ready zandawo dake but you really have to go now.” Rungumesa tayitana kukan cire rai “Please don’t send me away Ya Afzal Ican’t live without you dan Allah kayi hak’uri ka yafemun pleasedon’t send me home I’m so sorry” kuka ta cigaba dayi ajikinsana sosai ta basa tausayi shima bawai dan yana so ze koratagida ba dan kawai bayida wani option ne saboda zamantaacikin gidan nan kawai sake sanyasa tsananta zeyi shi kumabaya son hakan saboda idan ya tsani abu ya tsanesa kenan noturbing back, so it’s better ta tafi gida kawai. A hankali yasauk’e hannayensa a bayanta hugging her back sun d’autsawon lokaci a haka sannan ya janyeta na k’arfi dan yadda takankamesa kuka take sosai tana kad’a masa kai “Please don’tdo this Ya Afzal please don’t.””I’m so sorry Nazeefah I’m really sorry I wish there’ssomething I could do you have the next one hour to pack yourbelongings zan sa driver’n Amal yayi dropping naki a gida”yana kaiwa nan ya juya. Ihu Nazeefah ta k’urma tana kuka tanakiran sunansa amma ko waiwayawa beyi ba ya fice rushewatayi a wajen tana kukan tsuma zuciya yau ina zata sa kanta?Ya zatayi da ranta? Ya zatayi da masifaffen son Afzal dakecikin zuciyarta? Bazata iya rayuwa ba shi ba, da ta rasa sagara ta rasa rayuwarta gabad’aya, soyayyan sa ya riga ya zamemata jinin jiki, idan ba shi baza ta iya rayuwa ba. Tafi mintigoma a wajen tana kuka sannan da k’yar ta iya lalla6awa tak’arisa wajen wardrobe nata yayin da ta shiga tattare kayakinnata, tana yi tana kuka haka har ta samu ta gama tattarekayakin nata ta ja akwatin ta rufe sannan ta fito da akwatinparlour ganin ba Afzal a gurin se ta k’arisa waje nan ma batagansa ba ashe acikin motansa ya 6oye yana kallonta dagamirror. Waya yayi wa driver’n Amal nan ya k’ariso ya ja mataakwatin nata cikin mota se kewaye take tana nemansa ammako alamansa babu ga kuma motansa na nan a fake, haka badon tana so ba ta k’arisa motan ta shiga har driver ya kaitagida tana aikin kuka. Ba k’aramin hamdala su Mummy sukayiba ganinta ta dawo gida, text Daddy ya turawa Afzal yana yimasa godiya, kwana ranan Nazeefah tayi musu tana kuka,kukan zafin rabuwa da Afzal shima Afzal har hawaye seda yazubar bayan tafiyan ta, yana sonta amma baze iya cigaba dazama da ita muddin Amal bata dawo a garesa ba toh baze iyadawo da Nazeefah ba, wannan haka take.****GIDAN ALHJ AMINSeda Ummi ta jira Abba ya gama cin abincinsa sannan tayigyaran murya. “Alhj?” Ta kira sa.”Yes My dear?” ya amsa had’e da d’ago kai yana kallonta.”Dama wata magana nake son yi maka amma sena ga jiyakaman a gaje ka dawo yau kuma throughout baka yini a gidaba.”  “I’m sorry schedule d’ina ne kwana biyun nan is so tight se ahankali.”  “Ba komai dear Allah taimaka ya k’ara arziki da bud’i.””Ameen Hjy Mairama ta so what is it you wanted todiscuss?”  “Batun Prince ne dama.””What about him?””Amal tayi masa yaji” bata tsaya yin corner-corner ba tasanar da shi gaskiya kai tsaye.”What?!””Amal tayi masa yaji yau kwana hud’u kenan.””Kina nufin har mukaje muka gaisheta dama ba a gidansatake ba?”  “I’m sorry but yes.””Kuma kin sani?””Dear I’m sorry.””Meyasa baki fad’a mun ba?””Alhj ina gudun fushin da zakayi masa ne already matsalolisunyi masa yawa kaga idan kaima ka k’ara da naka abun zeyimasa yawa.””Wow! Meya faru har tayi masa yajin? Batun abinda Nazeefahtayi ne?” K’arya taso yi masa tace eh amma tuna idan aka jeyin sulhu gaskiya na iya fitowa taji kunya se kawai ta fasa tairga masa gaskiyan al’amarin.”Afzal d’in?” Ya tambaya da mamaki shi kam da ba a bakinUmmi yake jin labarin ba se yace sharri akeyi wa d’ansa.”Unfortunately abinda ya faru kenan amma yayi nadamayanzu wallahi Alhj dan kad’an ya rage beyi kuka ba da yakeban labari kayi hak’uri kayi masa uzuri sharrin shaid’an.””Nadama? Bega komi ba tukuna kuma ki daina kawo zancensharrin shaid’an wannan ganganci ne da rashin mutunci dakuma rashin tunani da rashin aiki da hankali a fili har ‘yaryarinyar nan ne zeyi zarginta? Mey ta sani?””Alhj yace shifa ba zarginta yake ba.””Maganan banza amma ai abinda ya nuna mata kenan kumaabinda zata fad’awa iyayenta kenan.””Alhj kayi hak’uri tabbas Prince yayi kuskure amma baza muiya canza hakan ba kayi hak’uri a had’a kai ayi masa bikonyarinyar nan yaso yayi hakan da kansa amma abun ya gagarako ganin Amal iyayenta sun hanasa yi wallahi yaron nan nacikin tsaka mey wuya ace cikin matansa biyu ba ko d’aya awajensa.”  “Ai daidansa kenan ko nine bazan barsa ya shiga yaga min’ya ba tunda ya walak’anta ta haka, iyayen Amal sunyi mundai-dai ko a babu yanzu ze san matsayinta, ma wannan waniirin rashin hankali ne? Wallahi wasu abubuwan in ance minPrince ya aikata se inga kaman sharri ake yi mishi ban ta6asanin sa da wannan banzan hali da rashin wayo ba.””Alhj kayi hak’uri ze gyara.””Kibar 6ata miyan bakinki kina bani hak’uri Hjy Mariam badani za’ayi abin kunyan nan ba in kinga na taka k’afa gidansuyarinyar nan toh takardan sakinta na kai mata dan nasan kobajimawa da dad’ewa iyayenta zasu nemi a kai musu takardan’yarsu bayan nan ba abinda ze kaini gidansu, rashin hankalinAfzal ya isheni haka.””Alhj dan Allah kar kace haka kafi kowa sanin ciwon Afzal,kafi kowa sanin raunin zuciyarsa da kuma abinda rashinyarinyar nan a kusa dashi ze haifar, ina fatan baka mance daabinda likitansa yace ba.””Ai idan ma mutuwa yayi shi ya siya mutuwan nasa da kansakawai dan yarinya na da hak’uri shikenan seya walak’anta ta?A idonsa yarinya ta tattare kayakinta amma dan gadara yak’ikoda yi mata magana bale yayi tunanin hanata? A ina akata6ayin haka? Saboda yana ganin gidansa yafi gidan iyeyentagata ko mey? Sannan kuma dan rashin kunya da rainin wayoyace wai bey d’au shirin yaji take ba? Kinga I’ve had a stressfulday I’m very tired in kina da niyyan kwanciya bismillah in kuwaa’a ni seda safe.””Alhj please kar kayi haka wallahi mune da asara idan mukarasa Afzal kaman yadda Daddy’n Nazeefah yace hannunmutum baya ri6ewa ya yasar toh muma fa hakane komin yayabaza mu k’i Afzal ba kuma kaima fad’a kawai kake wallahibaka gansa kwance akan gadona asibiti bane fighting for hislife” ko amsata beyi ba ya k’arisa d’aki abinsa ba tare da yakewaya ba. Ita kanta bawai taji dad’in abinda Afzal yayi banekokuwa tana goye masa baya kawai gudun halin da yake iyafad’awa ne idan ba a dawo masa da Amal a garesa ba saninraunin zuciyarsa. Bazata gaji da basa hak’uri ba tasanzuciyansa yana da saurin fushi amma kuma hak’uri kad’an akabasa ze sauk’o.***. ****. *****. *****Kaman yadda likita ya d’au alk’awari bayan kwana uku yatanadar da results na Daddy. Da yammacin ranan yaje yaamsa da kansa ko da driver be nema ya rakasa ba. Bak’aramin tsinkewa gabansa yayi ba bayan da ya karanceresults d’in yaga komi positive yake nunawa, ma’ana Amal’yarsa ce kad’an ya rage beci tuntu6e ba dan yadda ya razanase hailala yake yana maimaita innalillahi wa inna ilaihi raji’un.Yanzu Amal ‘yarsa ce? Ashe ciki ya shiga jikin Jameensabayan abinda ya faru a tsakaninsu, yau ina zesa kansa? Ta inaze fara sanar da mutane wannan badak’ala? Wai wannan aduniya ma kenan Allah yake neman tozarta sa haka ina kumaace a lahira? Wannan wace irin k’addara ce taya yaransa biyuzasu auri miji d’aya? Shin haka Allah yake kama duk wanda yad’au alhak’in wani? Shin haka duk wanda ya aikata aikin banzayake fara ganin sakamako tun anan duniya ba ma se anjelahira ba? Shin ashe komin yaya mutum yaso 6oye laifi kozunubi ta inda baya tsammani Allah ze tozarta sa a idonjama’a? Yau yana cikin wani yanayi ta ina ze fara sanar daAmal shine mahaifinta? Ta ina ze fara sanar da Hjy Surayyarsayana da shegiya a waje? Ta ina ze fara sanar da NazeefahAmal ‘yar uwarta ce? Da wani ido yaransa zasu sake kallonsa?Da wani ido amininsa da kuma manyan abokansa zasu sakekallonsa harma da ‘yan unguwa da masu aiki a k’ark’ashinsa?Shikenan k’wan da ya jima yana gudun fashewansa ya tsageyanzu k’iris ya rage kuma ya fashe ya zube. Kansa ne yamugun d’aurewa gabad’aya ya rasa mey ke masa dad’i. Allahne de kawai ya kaisa gida ranan saboda yadda ba hankali ajikinsa yake tuk’i tunda ya isa gida ya rufe kansa a d’aki yayik’aryan migraine ne ke damunsa baya son a tak’ura mishi,tunanin ta inda ze fara 6ullowa al’amarin nan yake amma yakasa tabbas acikin yaransa biyu dole se d’aya ta zamabazawara dan bazeyi Afzal ya cigaba da zaman aure dadukansu biyu ba tunda jini d’aya suke. Annabi beyi k’arya ba dayace idan kayi me kyau me kyau ze bika idan kuwa kayi nabanza na banzan ne ze bika tabbas yaga hakan yanzu. Yanzuda ace aikin alkhairi yayi a baya sede ‘ya’yansa suci ribanhakan, amma daya shuk’a tsiya ba shi kad’ai ba harta yaransaseda hakan ya shafa.****Nazeefah bata fasa turawa Afzal sak’o tana neman tubansaba safe ba dare tun tana kiransa baya d’agawa har ta hak’urata daina yau kwanan ta biyu kenan gabad’aya ta fita dagakamanninta dama ba k’iba bane da ita akan raman nata tasake ramewa ba aikinta se kuka da tunani kullum, gashi komakaranta ta shiga bin ta da kallo ake Rumaysa duk ta bazataa gari mijinta ya kaita cell sekace ba ita ta d’aurata akangur6arcacciyar hanyar ba.***Afzal na zaune a office amma hankalinsa gabad’aya akanAmal tasa yake kullum haka yake yini da tunaninta ya kumatashi da shi gashi tun ranan be sake sanyata a ido ba, koyakirata bata d’agawa sak’o ma ya tura mata bata replying nasa,whatsapp messages ma ko reading batayi he can’t explainhow much he’s missing her. So yake ya sake ganinta kafin asallameta daga asibitin dan yaji daga bakin nurse d’in cewayau za a sallameta jira yake lokacin lunch yayi yaje ya dubatawanda kafin nan ya d’au wayansa ya kira Ummi jin shiru tunranan da sukayi magana har yau bata sake nemansa ba. Sedawayan ya kusa tsinkewa ta d’aga bayan sun gaisa yaketambayarta ko sunyi magana da Abba, bata 6oye masa komaiba ta fad’a masa yadda sukayi da Abba yadda ya nuna kominyaya shi bazesa hannu cikin wannan al’amari ba na sosaizuciyan Afzal ya karye.”Halo Afzal are you still on the line?””Yes Ummi” ya amsa cikin wani irin salo ko daga jin muryarsaUmmi tasan zuciyarsa ta mace.”Don’t lose hope Afzal ka cigaba da addu’a nima bazan fasabawa Abbanka hak’uri ba in shaa Allahu ze sauk’i aje ayi makabikon Amal kaji? Amal zata dawo a agreka da izinin Allah.””Ta yaya Ummi? Ko jiya naje na samu Papi amm he’s notwilling to talk to me in the case of Amal it’s worse ko maganabata yimun Ummi I’m slowly dying I can’t do without her.””Ka kwantar da hankalinka Afzal.””Ta ina hankalin nawa ze kwanta Ummi ina shirin rasa Amal?I’m definitely going to die.””Subhanallahi wai bazaka bar magana haka ba? Bazaka mutuma kuma in shaa Allah Amal zata dawo a gareka kar ka gajida bata da iyayenta hak’uri nima zan taimaka maka zan samuMami inyi mata magana.””Thank you Ummi, I know I can always count on you thankyou so much Allah sak’a miki.””Ameen ka kwantar da hankalinka kaji?” Kai ya gyad’a tamkartana gabansa “Se mun sake waya zan kuma cigaba da bawaAbban ka hak’uri nasan ze sauk’o even though ba yanzu baamma definitely he’ll.””Thank you so much Ummi” da haka sukayi sallama. Azaharnayi bayan ya idar da sallah yaci abinci ya wuce TH sede yanaisa ya tarar da sad news na cewa an riga an sallami su Amalhar sun koma gida, tamkar yayi kuka haka yaji dama yaso yayiwa driver’nta magana yazo ya d’aukesu ya kaisu gida, acewansa gabad’aya se yamma zasu tafi ashe ba haka neba.Be gaji ba washegari da yamma bayan ya taso daga office kogida be je ba ya zarce gidan su Amal sallama yayi Mami taamsa sannan yasa kai ya shiga ya nemi gu ya tsuguna.”Bismillah hau kan tabarman mana ka zauna” Papi yace da shi.”A’a Papi nan ma yayi nagode. Ina yini?”Gaishesu yayi duka cike da ladabi da biyayya inda suka amsaba yabo ba fallasa har hakan yaso d’aurewa Afzal kai atunaninsa gabad’aya zasu koresa yau idan ya shigo sekuma yatarar da sa6anin hakan.”Papi ya jikin Amal?” Ya tambaya afterwards.”Da sauk’i Alhamdulillah.””Jiya naje asibiti na tarar har an sallameku kun dawo gidadama driver naso turawa ya dawo daku gida.””Ayyah karka damu mungode.””Papi bazan gaji da baku hak’uri ba dan Allah kuyi hak’uri kudawo mun da Amal, nasan nayi kuskure amma kuyi hak’uri bayadda banyi da Abba ba ya sa baki ya tayani baku hak’uriamma yak’i saboda shi kansa fushi yake dani akan abinda nayiwa Amal, dan Allah kuyi hak’uri wallahi sharrin shaid’an ne.””Tabbas d’an Adam ajizi ne amma a gaskiya bazan 6oyemaka ba Afzal abinda kayi wa Baby ya ci mun tuwo a kwanu.Ban ta6a tsammanin hakan daga gareka ba Baba na, atunanina ko a bayan raina zaka kula min da Baby ka rik’e min itaamana se gashi tun a ido na ka soma walak’anta ta kodangani kake bata da uba bata da gata?””Wallahi Papi ba haka bane, sanin kanmu ne nan duka Amaltafi k’arfin a walak’anta ta kuyi hak’uri wallahi sharrin shaid’anne.”  “Tafi k’arfin a walak’anta ta amma harda korinta dagad’akinta Afzal? Saboda ko tsinke bata kai gidan ba?” Mami datayi shiru tun d’azu ta tsoma baki.”Mami Wallahi ba don haka bane sharrin shaid’an ne ammain shaa Allahu hakan baze sake faruwa ba.””Tabbas saboda Amal baza ta sake komawa gidanka ba,haka tace kuma ina biye da ita d’ari bisa d’ari.””Mami dan Allah kar kiyi magana haka Mami keda ya kamataki tayani shawo kanta kuma kike cewa haka? Mami kin fikowa sanin yadda nake son Amal kin fi kowa sanin yaddarashin ta a kusa dani yake babban hatsari da tashin hankali agareni dan Allah kar kiyi mun haka.””Ina sane da hakan Afzal, shiyasa kai na ya d’aure na rasagane dalilin daya sa kayi mata abinda kayi ko dan gani kakebata halacacciyar hanya aka sameta ba dan haka bata dawani k’ima da daraja? Kake ganin kaman alfarma kake matasaboda ka aureta hakane Afzal?? A jinka idan da anyi shawarada ita zata so ta kasance hakan ne? Ko a jinka ni d’in indanasan sharrin dake jira na a yinin ranan zanje in samiazzalumin mutumin daya cuceni d’in ne?” Ta k’are magananidonta na cikowa da hawaye, dama rana mey irin ta yau takegudu shiyasa bata goyi bayan Papi ya sanar da Afzal asalinAmal ba tun farko, ai ga irinta nan yanzu tun ba ayi nisa ba yasoma walak’anta ta.”Subhanallahi Mami dan Allah kar kice haka, Mami pleasedon’t ever talk like that ni wallahi in ba da kika d’aukomaganan ba ma yanzu gabad’aya na manta da ita wallahi banta6a goranta wa Amal akan asalinta ba idan k’arya nake mukuku kira ta ku tambayeta wallahi bazan ta6a yin haka ba pleaseforgive me if you felt that way I’m terribly sorry.””Ya isa Jameelah yi hak’uri ki koma ciki ni da Afzal zamuyimagana karki d’aga muryanki Baby ta jiyoki yi hak’uri ki komaciki” batayi musu ba ta mik’e ta shige d’aki inda Papi da Afzalsuka cigaba da tattaunawa.”Shin meya faru Afzal? Naji 6angaren labarin daga gun Amalkaima zan so inji naka 6angaren.””Papi kunfi kowa sanin yadda nake son Amal, wallahi sharrinabokiyar zamanta ne, ita tayi manipulating mind d’ina ta shigatsakani na da Amal, Papi komi na saiwa Amal harta tsinkeidan na koma gun ‘yar uwar nata senaji a bakinta taya zan sanwai ta had’a baki ne da ‘yar aikin Amal tana kai mata rahotonduk abunda ke gudana a cikin gidan namu?” bayanin komaidalla-dalla yayi wa Papi.”Tanan kam kayi gaskiya ko ni ne zan fi yarda da Nazeefahakan ita Baby saboda wannan shaida k’wwak’k’wara ammabatun shigo da maza cikin gidanka fah? Ka ko san Allah yaharamta auren da zargi ya shiga? Ashe har Allah ze kaworanan da zaka yi kokonton tarbiyyan dana bawa Amal?””Wallahi Papi ni ban ta6a zargin Amal ba, itace bata fahimceni ba dan ko da ‘yar aikinta ta gaya mun cewa sau biyu tanashigo da maza cikin gidan tunani na gabad’aya akan coursemates nata ya k’are ba wai kwartaye ba, wallahi sam ni hankalina be kai ga chan ba saboda nasan da wata irin mata nakezaune. Kuma ko da na tashi yi mata magana ce mata nayi karta sake shigo mun da coursemates nata cikin gida ba waniabun ba, itace tayi mun mumunar fahimta dan haka nake sakebaku hak’uri, kuyi hak’uri.””Na fahimce ka, amma batun kana ganinta take had’akayakinta baka hanata ba baka kuma yi mata magana ba ba fashin hakane?”  “Wallahi Papi ban zata wai shirin yaji takeyi ba, dama tundamuka soma samun matsala na turata d’ayan d’akin kowanisafiya takan shigo d’akin namu ta shirya toh ko da naga tanashirya kayakin nata senayi tsammanin ko zata tare changabad’aya ne washegari kawai na tashi na tarar bata gidanwallahi ban san lokacinda ta tafi ba.””Idan har haka ne meyasa baka nemeta ba bayan faruwanhakan? Da ace a ranan kazo bikonta ka deji rantsuwa ko?Wallahil azeem komin ya girman kuskuren da aikata yakezansa maka Amal a mota ka koma da ita gida saboda ka nunatanada muhimmanci kenan amma bakayi hakan ba Afzal, nikake tunanin zan kiraka ince maka naga Amal ta taho gidalafiya?” Kai ya kad’a a hankali cike da nadama “Abinda ya6ata mun rai kenan, banzan da kayi da ita kak’i ka neme takak’i ka neme ni ko mahaifiyarta, anan ka nuna baka damu daita ba, anan ka nuna ita ba kowa bace kasan komin jimawa dadad’ewa zamu sata a mota mu miyar maka da ita mu bakahak’uri tunda de gidanka yafi gidan iyayenta gata ko ba hakaba?”  “Subhanallahi dan Allah Papi kayi hak’uri wallahi ni ba hakana zuciya na nasan nayi kuskure kamata yayi in kira Amal idanbanyi hakan ba kuma in kiraka ko Mami, amma d’an Adamajizi ne kuyi hak’uri ku gafirceni in shaa Allah hakan baze sakefaruwa ba wallahi fushinku a gareni babban tashin hankali neespecially in the case of Mami bana son ku d’au bana sonAmal wallahi ina sonta, I really do love her kuma se inda k’arfina yak’are zan cigaba da baku hak’uri har se Allah ya hucizuk’atan ku.””Ni ba fushi da kai nake ba Afzal nayi maka hakan ne dan kagane kuskurenka ka kuma san k’ima da darajar Baby bayannan kuma don in tabbatar da kalan soyayyar da kakeyi matakuma na tabbatar da hakan yanzu don idan da wani ne da tuniyayi zuciya kodan irin abinda nida Maminta muka rink’ayimaka a asibiti amma haka baka fasa zuwa ba kullum dukdatokarin da muke maka. Hakan ya nuna mun dagaske ne komiya faru bisa kuskure ne amma kana son Baby kuma inaalfahari da hakan sosai Afzal tabbas se mey sonka ne ze sowani naka akan Baby kuma na tabbatar da cewa kai masoyinmu ne na hak’ik’a.””Godiya nake Papi, ba k’aramin farin ciki kalamunka sukasanyani ba kuma hak’urin nan shi zan cigaba da baka da Mamikuyi hak’uri duk sharrin shaid’an ne.””Shikenan Babana ya wuce Allah yasa mu dace.””Ameen Papi godiya nake, Allah saka da alkhairi.””Ameen.””Shin yanzu zan iya dawo da Amal d’akinta? Dan Allah karkace a’a Papi, alk’awari na d’auka bazan sake k’untata matako yi mata ba dai-dai ba bi iznillahi.””Na yarda da kai Afzal amma nima ba daga ni bane, bazaniya tilasta wa Baby akan cewa lallai-lallai se ta koma maka baiyaka inyi k’ok’ari in shawo maka kanta.””A hakan ma godiya nake Papi, Allah sak’a da alkhairi yabarzumunci.”  “Ameen ba komai ana tare ai.””Kuma dan Allah ka sake bawa Mami hak’uri ni wallahi samba hakan a raina.””Karka damu.””A kuma gaishe mun Amal da jiki nasan koba don tana bacciba bazata amince ta fito mu gaisa ba.””Zan gaisheta in shaa Allah.””Godiya nake barin koma yamma nayi” hannu ya zira a aljihuya zaro envelope daya tanadar da 20k aciki ya mik’awa Papiakan a sai wa Amal abinda take buk’ata sede sam Papi yak’iamsa daga k’arshe ajiyewa kawai yayi ya mar sallama ya fice.Mik’ewa Papi yayi ya d’au kud’in dan kai wa Amal a d’akidukda cewan yasan bacci takeyi. Bud’e k’ofan da yayi ya tararda ita tsaye dai-dai wajen ta jik’e jak’ab da hawaye. Salati yasaba shiri bade taji dukkan abubuwan da suka tattauna akai ba?Bade taji labarin asalinta ba?”Baby?” Ya kirata cikin mucacciyar murya, d’ago kan da tayizata kallesa kawai ta zame k’asa a sume.”Baby?” Kumatun ta ya shiga tapping amma ba response.”Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un! Jameelah! Jameelah! D’auwaya ki kira Afzal beyi nisa ba Baby ta sume.”Da gudu Mami ta fito ta fad’a d’akin Amal inda tasa ihu had’eda k’arasawa da salati “Abba meya faru? Na shiga uku!””Ki d’au waya ki kira Afzal” da hanzari ta d’auko wayanta tasanar da Afzal halin da ake ciki akan ya juyo, yana isowa yad’au Amal ya kaita mota inda Papi ya zauna a gidan gabaMami kuma a baya tana rik’e da Amal. Emergency ward akayida Amal lokacin da suka isa asibitin.Cikinsu duka uku ba wanda ya iya ya zauna se safa damarwah sukeyi a waiting room d’in, Mami se kuka. “Abbameya sameta?” Ta tambayi Papi.”Ban sani ba Jameelah tsoro na d’aya Allah yasa bata jiyoabinda muka tauna akai ba, ina zaton taji komai saboda tsayea bakin k’ofan d’akinta na tarar da ita tana kuka lokacin da nabud’e k’ofar.””Innalillahi wa inna ilaihi raji’un” Mami tasa salati “Yau nashiga uku Abba ya zanyi dan Allah? Mey zancewa Babyyanzu? Shikenan abinda nake gudu ya faru.””Ya isa haka Jameela ki kwantar da hankalinki in shaa AllahuBaby zatayi miki kyakkyawan fahimta.”Bada dad’ewa ba likitocin da suka duba Amal suka fito nansu Papi suka duk’ufa suna tambayansu ya jikin nata.”In shaa Allahu ba wani abu serious bane kawai a bisa fad’inda tayin ne ta kusan fama ciwon nata amma Alhamdulillahachan Allah ya tsayar babu internal bleeding ba komai, ta mariga ta farfad’o kuna iya shiga ganinta.” Hamdala dukansu ukusuka sauk’e a wajen sannan suka duk’ufa cikin d’akin, Amal naganinsu ta shiga zubar da hawaye.Hak’uri Papi ya shiga bata Mami kam banda hawayen da takezubarwa ta kasa yin komai.”Kukan ya isa haka Mamana ko ta halal aka sameki ko kuwata haram kaf nan bamu damu da hakan ba saboda ba abindaya isa ya canza matsayin ki a idanun mu da kuma yadda mukesonki a zuk’atan mu Baby, kece Amal nan da muka sani mukekuma so har yanzu.””No Papi” ta amsasa tana kad’a kai “Bakuwa sona idan da harkuna sona da bazaku min k’aryan asali na ba har na tsawonshekara ashirin da d’aya, I can’t believe you and Mami coulddo this to me.””Baby dan Allah kar kiyi haka sanin kanki ne ni da Maminki bawanda muke so sama dake.””That’s not true Papi how could you do this to me? Har kusanar da Yaya asalina amma ni ku hanani sanin gaskiya? Noone deserves to know the truth above of me no one Papi” tasanar da shi had’e da rushewa da wani kukan.”Baby dan Allah kiyi hak’uri” Mami tasa baki “Wallahi ni daPapinki mun so sanar dake gaskiya lokacin aurenki ammaAfzal ya hana saboda baya son hakan ya jefa ki cikin wanihali.”  Mamaki sosai kalamun Mami suka sanya Amal, har Afzal neyace kar a sanar da ita gaskiya kuma akan wannan dalili?Wow! She’s speechless ita kanta tasan batada masoyi samada shi bayan su Mami shiyasa har yau ta ke mamakin kanta nakasa yafe masa kuskuren da yayi mata. Kai ta d’ago a hankalita sauk’e idanunta akansa murmushi ya sakar mata kafin tayisauri ta kawar da kanta.”Meya faru Mami? For all my life you made me believedinada Abba akan cewa mutuwa ce tayi mana yankan k’aunaashe ba haka bane, ko a mafarki aka cemun keda Papi zaku yimun k’arya haka bazan ta6a yarda ba, why do you have to lieto me Papi? Why Mami?” Kuka take sosai duk ta basu tausayia wajen.”Baby kiyi hak’uri” Papi yace da ita “Bawai mun 6oye mikigaskiya bane don son kai kokuwa makamancin haka munyihakan ne saboda muna sonki.””Papi ba haka so yake ba, idan da har kuna so na bazakuta6a 6oye mun wannan muhimmiyar maganar ba.””Ya isa kukan haka Mamana ya isa dan Allah karki k’ara waniciwon ma kanki.” Kewayowa tayi kan Mami. “What happenedMami? Meya faru? Na tabbata bazaki cuceni haka kawai baseda k’wak’k’warar dalili, na tabbata koma waye ne mahaifinnawa shi ya cuceki.””Tabbas ‘yata, sanin kanki ne ba wanda nake so sama da kea fad’in duniyan nan kuma idan da har Allah na shawara dabawa kafin ya k’addaro masa da k’addara da na hana afkuwanwannan mumunar k’addara, kin fi kowa sanin bazan ta6asha’awar kawo ki duniyan nan ba uba ba Baby ko dan nayimiki tsari daga tokarin ‘yan unguwa da kuma yara ‘yan uwanki.Sai dai kaman yadda Allah ya fad’a a Qur’ani _fa inna ma’alusri yusrah_ kowani wuya da musiba na tattare da sauk’i.Acikin ikonsa da sassauci se ya kawo mun sauk’i ta hanyanbani uba mey tausayi kaman Papinki, ubanda ze iya sadaukarda rayuwansa dan farin cikin ‘yarsa, uban da yayi playing rolena mahaifinki a rashin asalin mahaifinki Baby, ba abinda zanceda Papinki sede Allah ya sak’a masa da mafificin alkhairi yabasa gidan Aljannah. Tabbas k’addarata mumunar k’addara cewanda bazan yi fatan irinsa wa mutum ba koda kuwa mutuminya kasance mak’iyi na” ta tsaya ta numfasa nan Afzal ya mik’e”I’m sorry let me excuse you” yace dasu duka.”A’a Afzal” Mami tayi saurin tsayar da shi “Ka riga ka zamona gida tamkar d’an cikina kuma nakeji da kai, kaman yaddaBaby zata ji wannan labari kai ma zanso ka zauna kaji komai”ta buk’acesa sede du da hakan Afzal beji ya cigaba da zama ad’akin ba gani yake kaman ya musu invading privacy.”Karka ji komai Baba na ka zauna” Papi ya jaddada masalokacinda k’wayan idonsu ya had’e numfasa yayi sannan yadawo ya zauna inda Mami ta fara daga inda ta tsaya…RANA DAYA Chapter 39Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323_Labari na ya fara ne lokacinda na had’u da Abdallah wandaake kira da Khaleefah, lokacin ina matakin form 5 (ss2) dakaratu a Government Girls College dake garin Askira indamuke da zama a da kafin muka dawo nan. Umma(mahaifiyata) ta kasance mey buri akaina kasancewar ni kad’aiAllah ya azurta ta da, tunda ta haifeni har ta koma gamahaliccinta ko 6atan wata bata sake ba. A dalilin haka tad’au burin duniya ta sauk’e akai na, na cewa se mey kud’i kod’an wane zan aura. Lokacin da samari suka fara lek’o kaisuna nemana se Umma ta hanani kula kowanne daga cikinsuacewarta se mey kud’i. Duk yadda Abba yaso ya ganar da itacewan shi fa miji na gari ake nema ba se mey d’ankaren kud’ikaman yadda take buri ba hakan ya gagara, acewarta taya ‘yarshuwa kaman ni zan fara auren d’an talaka. Dan inyi ladabi agareta se na hak’ura ban kula kowa duk wanda yazo guna dasunan zance se in ce masa ni an riga anyi mun miji ana cikinhaka ne na had’u da Khaleefah watarana a hanyana nadawowa daga Islamiyya. Acikin duk manema na ba wanda yata6amun ya kuma burgeni ya kwanta mun a rai kamanKhaleefah, duk yadda naso sharesa lokacin da ya fara munmagana hakan ya gagara kawai na tsinci kaina ina mishifara’a, har gida ya rakani ranan na basa lamba na a karo nafarko da ya tambaya. Khaleefah saurayi ne kyakkyawa sankowa k’in wanda ya rasa, lokacin da muka had’u yana matakinpart 2 ne a karatu a wata jami’a a chan k’asar waje inda yasamu scholarship. Khaleefah ba d’an babban gida bane ammasaurayi ne mey zafin nema saboda tun a lokacin yana d’ansana’a haka, kafin ya koma makaranta soyayya me k’arfi yashiga tsakanin mu amma ban ta6a nunawa Umma ba saninbazata ta6a amincewa dashi ba. Ko da yazo ya komamakaranta hakan bey hana mu cigaba da gudanar da soyayyarmu ba, ze kirani mu wuni muna waya nima ranan da nasamukud’i kuma nakan sa kati in kirasa muyi hira. Ana cikin haka ned’an Alhj Iro Chairman na Askira ranan da suka zo makarantarmu kawo ziyara ya ganni yace yana sona ni kuwa ban basafuska ba nace masa ina da wanda nakeso dukda haka besaurareni ba seda yazo har gida ya samu Abba ya sanar da shik’udirinsa akaina da kuma abinda na fad’a masa na cewa inada tsayayye. Umma naji ta hau ni da surutu akan bata yarda inkula kowa ba se Faisal d’an Alhj Iro. Niko a lokacin ba wandana tsana kamansa, daren ranan na kira Khaleefah na irga maihalin da ake ciki inda ya rok’eni da in kwantar da hankalinaidan ya dawo next hutu zeyi ma Abbansa magana ya turomagabatansa. Na sosai na tsaya da addu’a dan kar Faisal yayigaggawan turo magabatansa cikin ikon Allah se har wanihutun ya sake zagayowa Faisal be turo ba. Lokacin ina matakinss3 da karatu har mun soma rubuta WAEC.__RANA D’AYA ina cikin waya da Khaleefah Umma ta jiyoni,fisge wayan tayi ta jawoni tsakar gida tun daga d’aki sannan tashiga duka na tana huci.__”Ban ce ba ruwanki da wani d’a na miji a gidan nan ba seFaisal?”_  _”Umma dan Allah kiyi hak’uri” na shiga bata hak’uri cikintsananin kuka.__”Rufa mun baki maras kunya kawai ce miki akayi ban sanmey nake bane da nace se Faisal zaki aura? Ana neman mikisauk’i da jin dad’i anan gaba kina shashashanci.”__”Umma dan Allah kiyi hak’uri wallahi bana son Ya Faisal niYa Khaleefah nakeso.”__Zazzafan mari ta sauk’e mun a fuska. “Ina fad’a kina fad’a?Mey za’ayi da talaka da talauci idan ba Allah ya d’aura mamutum ba? In ba rashin wayo irin naki ba ma taya a matsayinki na ‘yar shuwa zaki hau auran talaka? Kin ci sa’a har d’anchairman yace yana sonki amma kike sokancin nan? Naira nakiranki kina cewa baki so? Jakar ina ce ke? Wallahi idan harkinga kin auri Khaleefah yake kowa toh a bayan raina ne. Matukun waye shi? D’an gidan waye ne?”__”Umma kiyi hak’uri.”__”Tambaya nake miki waye shi nace?”__”D’an gidan Malam Ilu ne.”__”Wani Malam Ilu? Na bakin titi?”__”Eh shi.”__Wallahi ban ta6a sanin bakida wayau ba se yau, ashe rashinwayon naki ya kai matakin da har zakiyi sha’awan aure awancan matsiyacin gidan.”__”Amma Umma ai nagari ake nema ko musuluni bece se maikud’in bala’i ba bale ma fa yana karatu bazamu rasa na rufinasiri ba.”__”Uwarki da karatun da kuma rufin asirin nace, chin kwalindegree d’in zakiyi kokuwa, kuma ni zaki gaya ma musulunci?Toh naji musulunci bece se me kud’i ba amma ai al’adar kibata amince ki auri talaka ba.”__”Umma amma-“__”Dakata idan kuma kina ganin ya akayi na auri Abbanki kikebayan bayida komai kisani Abban ki d’an uwa na ne, auranhad’i akayi mana kuma nima muddin zaki amince ki auri waninawa koda baida kud’i zan amince miki amma muddin barezaki aura toh wallahi se mey na hannu kiji ki sani.”__”Umma bana son Ya Faisal dan haka bazan aureshi ba” nasanar da ita cikin 6acin rai. Amsana ba k’aramin tunzirata yayiba, kafin in hankara kawai naji ta rufe ni da d’an banzan dukaana cikin haka ne Abba ya dawo daga kasuwa ya kar6eni.”Haba Awatif! Meyayi zafi haka zakisa yarinya a gaba kinadukanta kaman ganga? Meya faru?”__”Yo ba gara gangan ba dama an san ba mutum neba baleyayi wayo, kuma ba ruwanka Malam wannan tsakani na da’yata ne ehe! Bana son shisshigi.”__”Shisshigi fa kikace? Ni da ‘yata kice shisshigi?”__”Eh shisshigi ne mana kana na miji ina ruwanka da harkandaya shafemu.” Abba be sake kulata ba ya juyo a gareni”Yayata ta kaina yi hak’uri” ya shiga bani hak’uri “Mey ya faru?”Bayanin komai na mishi Umma na tsaye tana hararata cike datakaici._  _”Haba Awatif! A ina akace se mey kud’i za’a aura? Tundayarinyan nan tana son yaron nan kuma yana da shirin turomagabatansa me zey hana muyi mata abinda takeso?”__”Aww biye mata zakayi kai ma? Toh wallahi kunyi k’aryadukanku ‘yar nan bazata auri matsiyaci ba se Faisal mu zubadaku mu gani” tana kaiwa nan ta janye hijabin ta daga kanigiya ta fice. Kuka na cigaba da yi a wajen Abba yana banhak’uri._  _”Abba dan Allah ka bawa Umma hak’uri Abba bana son YaFaisal bana sonsa.”__”Yi hak’uri Jameelah zanyi mata magana in shaa Allahu zatasauk’o kinji? Kukan ya isa haka.”__Haka nan Umma ta k’wace mun waya ta hanani waya daKhaleefah ko fita ta hanani in ba Islamiya ko boko ba kullumina rufe kup a gida gashi duk yadda Abba ya so fahimtar da itagaskiya hakan ya gagara saboda Umma ta kasance mace meyzafi ko Abba wani sa’in tana fin k’arfinsa daga k’arshe Abbayace sede in hak’ura inyi yadda takeso saboda yayi-yayi yaganar da ita gaskiya amma tak’i fahimta niko nak’i amincewada hakan, ranan paper’n mu na k’arshe bayan mun gama najena samu Khaleefah na sanar da shi cewa Faisal ya kusa turomagabatansa da yayi ma iyayensa magana su riga sa turowaidan har akayi haka toh dole Umma ta yarda amma sai daishima koda ya kai maganan gida iyayensa suka k’i amince maiacewansu ya bari seya gama makaranta tukun. Na sosai nashiga wani irin yanayi bani da wata sana’ar data fiye na kukaacikin gida. Ba waya gashi ko fita Umma bata bari na inyikusan sati biyu kenan banji daga Khaleefah ba rana d’ayakwatsam kawai mukaji ana sallama, amsawan da Umma tayisega Khaleefah. Da fari da bata gane waye shi ba ta kar6esada fara’a ta k’arisa dashi ciki bayan ya zauna yayi matabayanin kansa ya fayyace mata k’udurinsa akaina Umma ta cimai mutunci tayi mai koran akuya a idona ta kuma nuna masani Faisal zan aura. Ranan na kasa bacci dole washegari dayamma na saci idonta naje duban Khaleefah. Wannan yinishine mafi munin yini a rayuwa na, ban ta6a tsammaninKhaleefah ze iya mun abinda ya mun ba, ashe abinda Ummatayi masa ya mugun ci masa rai dan haka yayi tunanink’untata mata ta hanyan 6ata mun rayuwa, yana ganin idan yacuceni kaman ya cuceta ne, a tunaninsa Umma na sona d’indahar idan abu ya shafeni zata shiga damuwa saidai ba hakabane. A yinin ranan ne Khaleefah ya mun fyad’e ba irin rok’o dahak’urin da ban basa ba amma haka seda ya aikata abindayayi niyya ba ko d’igon imani tattare da shi had’e da taimakonabokansa k’waya biyu. Bayan faruwan abun ban sake sanininda nake ba se bayan kwana biyu dana farka na tsinci kaina agadon asibiti. Abba na fara tararwa nan take na shiga zubdahawaye yana bani hak’uri shigowan Umma ta shiga zagina natana kira na da ‘yar iska. Duk yadda Abba da likita suka soganar da ita fiyad’e akayi mun tak’i amince tana ganin gaskiyaamma ta take. Ba irin sunan da bata kirani da shi ba harda jamin Allah ya isa. Har aka sallameni daga asibitin kuma batasake koda lek’oni ba, Abba ne ya zauna akaina har akasallameni. Ranan da muka dawo gida Abba ya shirya zuwatinkarar iyayen Khaleefah akan abinda d’ansu ya mun dank’watan mun hak’k’i amma haka mahaifin Khaleefah ya busheido yace sam shi d’ansa be aikata wannan mumunan abu basharri kawai ake son yi masa. Shima Khaleefah koda akakaimu gaban mey unguwa rantsuwa ya ringa yi shi ba abindaya ta6a had’amu ko sani na ma beyi ba haka muna ji munagani aka tauye mana hak’k’i. Faisal kuwa tun da yaji wannanmagana ya d’auke k’afa daga gidan mu hakan yasa Umma tasake tsanata, dama chan nasan ba sona yake har zuci ba,kyau da jiki na kawai yake bi. Bayan wata biyu da faruwanabun ne kwatsam rana d’aya na tashi da zazza6i da amai. Kokallon kirki Umma batayi mun ba, ina cikin aiki a kitchen darana kawai amai yabi kaina na fito na shiga kwararowa atsakar gida ana cikin haka Umma ta dawo gida daga unguwa,salati ta shiga yi tana tafe hannu amma ko agaji bata taimakamun da ba seda na gama na kishingid’a jikin bango sannan tatako ta shiga dubata.__”Innalillahi wa inna ilaihi raji’un! Ciki! Wayyo jama’a!Shikenan tayi cikin shege” ihu ta shiga yi tana kururuwa sedata tara mana jama’a a gidan kafin ace mey magana ya zagayegari akan cewa ‘yar Malam Muhammad tayi ciki alokacin kuwahar Khaleefah ya koma makaranta, koda nazo na samu wayana kirasa layin nasa bai shiga ba shakka ya canza. Tun dagaranan da aka tabbata ina da ciki Umma ta sauya mun a gidantokari na safe daban na yamma daban tamkar ba ‘yar da tatsuguna ta haifa ba haka ta tsaneni take kuma gaba dani. Saudayawa nakan zauna in sha kuka ina kokonton anya kuwaUmma ce asalin mahaifiyata? Se daga baya Abba yake sanardani dalilin daya sa ta tsane ni. Tun farko bata so ayi muntakwaran Baaba Jameela ba yar Abba wacce jininsu sam behad’u ba, sam babu jituwa a tsakaninsu tun ma kafin ta auriAbba, bayan auran nasu kuma se abun ya sake lalacewatamkar annabi da kafiri haka suke ji da juna, toh tunda akasamun sunan Baaba Jameela Umma ta tsaneni. Shima Abbabawai yaso yasa sunan bane sedon mahaifiyarsa da damaakayi niyan yi mata takwaran tace ta yafe ayiwa BaabaJameela kasancewar tunda tayi auri sama da shekara ashirinko 6atan wata bata ta6a ba, dalilin da yasa aka sa minsunanta kenan.__Ba yadda banyi da Abba ba da ya barni in zubar da cikinamma yak’i acewansa yin hakan haramun ne bayan nan kumanima ina iya rasa raina ta dalilin hakan. Ko fita ban isa inyi bahaka ina ji ina gani na daina zuwa islamiyya bayan nayi nisasosai a karatun, shima Abba kaman wasa duk inda yaje se anringa binsa da kallo ana nuna sa da yatsa, harta kasuwa gunaikinsa. Umma ce kad’ai ke fita freely ta dawo gida bawanifargaba ko tashin hankali saboda ko zagi na ake seta tsaya tasa baki ayi da ita. K’arshe de haka zaman garin Askira yagagaremu amma Umma ko a bakin zaninta hasali itama keyad’a wa mutane nayi cikin shege. Alokacin da Abba ya gir6egonansa lokacin cikina na wata hud’u ya kawo shawaranmubar garin Askira idan ba haka ba ko nazo na haife cikinnawa ba bar min d’an za’ayi ba shi kuma abinda yake gudukenan, baya son laifin Khaleefah ya shafeki Baby.__Koda Abba ya sanar da Umma cewa zamu bar Askira itatace ba inda zata tunda ba ita ta turani inyi abun kunya ba.Ganin Abba dagaske yake ko ba ita shi zeyi tafiyarsa yasa taamince ta biyo mu. Gidan mu da komai da muka mallaka Abbaya siyar muka dawo nan Maiduguri bada sanin kowa ba danko Umma ma Abba be sanar da ita inda zamu ba kawai ganinkanta tayi anan cikin garin Maiduguri. Mun dawo badadad’ewa Umma ta kamu da ciwon nono wato breast cancer,ina da shekara sha tara na haifeki Baby, bamu ta6a neman abugun Abbanki mun rasa ba, komi yi mana yake, damuwa na tunkafin in furta yake yaye mun. Tamkar ‘yar cikinsa haka yad’aukeki yake kula da ke. Kina da shekara biyu mutuwa yayihalinsa ya tafi da Umma sede har ta mutu bata ta6a rik’eki ahannu ba. Tsanan duniya gabad’aya ta d’au ta aza mana ni dake ko kallon arziki ban ta6a ganin tayi miki ba, batunKhaleefah kuwa har yau ban sake ji daga garesa ba. Saudayawa manyan ‘yan kasuwa masu aure harma da samari sukan nuna suna son su aureni amma tun kan abinda Khaleefahya mun naji na tsani na miji a rayuwata shiyasa kika ga haryau ban sake yin aure ba, dan kuma gudun kar wataran yarandana haifa su nuna miki banbancin ‘yan uba, bana son abundaze ta6a farin cikinki Baby, bana so”_ ta k’are cikin tsananinkuka.Kuka sosai Amal take itama, Afzal ma na sosai jikinsa yayisanyi yana mamakin rashin imani irin na Umma marigayiya dakuma wannan Khaleefah mahaifin Amal.”Baby kiyi hak’uri na 6oye miki wannan sirri da nida Papinkimukayi dan Allah kiyi hak’uri.””Kibar bani hak’uri Mami, ni ya kamata inyi hakan na rashinfahimtar ku da banyi ba keda Papi please forgive me.” Ahankali Mami ta rungumeta yayinda suka cigaba da kukashima Afzal seda k’walla ya ciki masa a ido dan tausayi. Bedad’e ba aka sallamesu Afzal ya dawo da su gida chan dareda Mami tashigo kawo wa Amal abinci Amal ta tsayar da ita.”Mami alfarma nake nema.””Fad’i ko mey kikeso Baby.””Mami ku raba aure na da Yaya.””Subhanallahi meya faru Baby? Wani abun ya sake miki ne?””Mami sanin kanku ne kun cuci yaya tun farko da kuka sanasali na be kamata ku had’a mu aure ba.””Baby wani irin magana kuma kike? Ya kike magana sekacemun zalunce shi? An fa fad’a mishi gaskiya kuma a hakanyace yana sonki Abbanshi ma na wajen.””Kina nufin Abba ma yasan asalina?” Kai Mami ta gyad’amata a hankali.”Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un” ta furta cike da tashinhankali yayin da hawaye ya shiga ciko mata a ido. “Bayan suse suwa kuka sake sanar dasu asalina?””Wallahi babu Baby daga su shikenan.””Nide na fad’a muki kuyi ma Yaya magana kawai ya banitakarda na bazan iya cigaba da zama da shi ba, zaluncin yaisa haka.”  “Baby dan Allah kibar magana haka, ya kike magana sekacelaifinki ne kika kasance haka? Karfa ki manta wannank’addararki ce haka Allah yaso ya ganki kuma ba wai yayihakan dan baya sonki bane se don ya gwada k’arfin imanin ki.””Na sani Mami shiyasa nake son Yaya ya sauwak’e mun,Yaya be kamanci shegiya kaman ni a matsayin matarsa ba-“”Baby dan Allah kibar magana haka ki daina kwatanta kankida wannan mumunar kalma” Mami tayi saurin katse ta yayindata saki murmushin takaici “Akwai k’arya ne acikin hakanMami? Ko ba shegiyar bace ni?” A hankali Mami ta jata jikinta”Dan Allah ki bar fad’in haka, Baby tunda muna sonki mijin kina sonki mey kuma kike nema? Wannan abu ya riga ya faru baabinda zamu iyayi mu canza ko a tunaninki ni d’in dad’i nakejina cewa bakida uba? Wallahi Baby na fiki takaici da zafinhakan shiyasa ni da Papinki muka d’au burin baki tarbiyya dailimin boko da na islamiyya duka dan ki banbanta daga sauran’yan matan da suka tsinci kansu acikin hali irin naki masu yawoakan layi suna barikanci saboda ganin da suke ba ta hanyamadaidaiciya aka same su ba, Baby idan ba wai fad’a akayi babawanda ze miki kallon shegiya dan Allah ki daina fad’in haka”cikin kuka ta d’ago kanta daga jikin Mami tana sharehawayenta “Godiya nake da ilimi da tarbiyyan da kuka baniMami amma ban cancani miji kaman Yaya ba da yake da asalida mutunci da ma komai ba bayan ni inada akasin hakan, danAllah ku mishi magana ku kuma basa hak’uri na zaman damukayi tare.””Baby cikinsa da kike d’auke da shi fa? Ya zakiyi da shi? Sokike ki haifi d’an shima ba uba?””Sam Mami amma k’addara tariga fata cikin nan kuma zanraineshi, yadda Papi ya tayaki rainon cikina na tabbata zetayani rainon wannan har zuwa lokacinda zan haifa in mayarmasa da d’ansa.””Kekuma fa Baby? Haka kikeson ki k’arisa rayuwarki cikink’unci da takaici ba miji kaman ni?””Ya fiye akan in zauna da wanda nake ganin kaman inacutansa ne Mami, wallahi gani nake Allah ma baze yafe munba.”  “Subhanallahi bayan shi yace kar a fad’a miki gaskiyanal’amarin ko bayan da yaji komai? Da ace mune muka 6oyemai gaskiya da seya zama yadda kike fad’an amma fa dasaninsa da kuma amincewansa kafin aka d’aura muku aure.””It still doesn’t matter Mami, Yaya deserves someone muchbetter than me, he’s way out of my league bazan iya cigaba dazaluntarsa ba.” Duk yadda Mami taso fahimtar da Amalgaskiya hakan ya gagara ita sam hankalinta yak’i d’aukanmaganar ita kawai Afzal ya sallameta, game da soyayyar datakeyi masa kuwa zata rok’i Alah ya cire mata shi dagazuciyarta du da cewan tasan hakan ba k’aramin abu bane. Dak’yar Mami tasamu kukan nata ya lafa ta sata taci abinci tasha magunanta sannan tayi mata sallama ta janye k’ofar tajeta samu Papi take irga mai yadda su kayi da ita. Na matuk’aPapi ya tausaya wa Amal dama ranan da ya jina yana gudukenan, ranan da zata gano gaskiya ta tsani kanta.Tana mik’e akan gado tana kukan zuci wayanta dake kantaya shiga ruri dubawan da za tayi taga Afzal ke kiranta ba shirita 6arke da kuka. Tunda take a rayuwarta bata ta6a tsanarkanta da kuma k’yamar kanta ba kaman yanzu, gabad’aya jitayi batada mutunci bata da daraja, bata jin zata sake iya saAfzal ko Abbansa a ido waya sani ma ko sun sanar da Ummihala itama Ummin ta sanar da Nazeefah. Amma ko idan dahar Nazeefah tasan asalinta ta tabbata da ta yi mata gori dashi. Shin meyasa Afzal be bari an fad’a mata gaskiya ba? Aiidan da ta san gaskiyan al’amarin tun fari da bazata somaauren sa ba ma. Haka tana gani wayan ya tsinke bata d’aga bahar a karo na biyu ma k’arshe kawai seya tura mata sak’o.Sa6anin yadda ta saba goge sak’onninsa anytime ya tura matayau se tayi tunanin ta bud’e inda ta fara karancewa kamanhaka;   _My Adorable Kitten please don’t let what you found outearlier ruin you, you’re still the beautiful, charming, elegant,intelligent, clever, and amazing Amal that I know, my wife andmother to my unborn kids. I love you regardless have apeaceful night rest, I’m missing you and our little one downhere. Xx_ 😘Tana gama karancewa ta shiga wani sabon kukan haka takwana tana yi se kusan Asuba bacci mey nauyi ya d’auketa.Wajajen goma ta tashi bayan tayi wanka Mami ta kawo matabreakafst nata taci sannan Papi yayi sallama cikin d’akin nata.Zama yayi ya mata nasiha sosai amma inaaa Amal ta riga tayimaking up mind nata ita sam bazata komawa Afzal ba. Dagak’arshe Afzal d’in Papi ya kira ya sanar da shi halin da ake cikiyana tashi daga office ya biya gidan nasu. Ba yadda Papi beyida Amal ba da ta fito daga d’akinta Afzal yazo wajenta ammatak’i ta rufe kanta a d’aki se kuka take. Na sosai zuciyan Afzalyake k’una gabad’aya ya rasa ina zesa kansa. Kwana uku yajera yana zuwa duban Amal amma ko yaje baya samun suhad’u gashi koya kirata bata d’agawa, messages nasa ma batareplying tamkar sabon mahaukaci haka Afzal ya koma. Su Papima sunyi mata magana har sun gaji amma tace sam bazatacigaba da zama da Afzal ba tana cutansa, acewarta zaluncine ace yadda yake d’an halak ita ko ga ta inda aka sametaace sunyi aure. Tun sha biyu ya baro office yau yaje ya samuUmmi a gida kallo d’aya tayi masa ta gano yana cikin matsala.”Meya faru kuma Prince? Amal d’ince har yanzu bata sauk’oba?”  “Ummi things just got worse.””Subhanallahi kamar ya?””Ummi kiyi hak’uri na 6oye miki wannan sirri da nayi nasaniko ba dad’ewa da jimawa gaskiya ze fito shiyasa nake sonsanar dake yanzu.””Speak up already meya faru?””Ummi gab lokacin da na kusan auren Amal iyayenta sukabayyana mun da Abba wani 6oyayyan al’amari wanda nabuk’aci Abba da kar ya sanar dake bawai dan ban yarda dakebane se don ina gudun kar hakan ya canza miki ra’ayi akanAmal.”   “Ina jinka.””Ummi Amal batada asali.””Asali kaman ya kenan?””Amal ba ta halatacciyar hanya aka same ta ba.””Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un kana nufin Amal shegiya ce?””I’m sorry but yes.””Kuma ka aureta Afzal? Baka da hankali ne?””Ummi ki tsaya ki saurareni mana bawai abinda kiketsammani bane, k’addarar fyad’e ne ya fad’o akanmahaifiyarta.”  “Haka suka ce maka? Kuma ka yarda?””Yes Ummi saboda ba k’arya sukeyi ba idan da har k’arya neda bazamu ta6a jin sirrin nan daga bakinsu ba amma fa Papida kansa ya sanar da ni da Abba.””Toh ai wayo suka maku saboda sun san ba a iya 6oye abinkunya ne.””Ummi kibar cewa haka, just calm down and listen to me itakanta Amal bata ta6a sanin gaskiyan ba se last week.””Ita Amal d’in?””Yes nida Abba suka fara fad’awa akan daga nan se su sanarda ita amma na buk’aci da a cigaba da 6oye mata gaskiyansaboda nasan halinta muddin har ta gano gaskiya toh zata iyak’in amincewa ta aureni gashi yanzu ta gaano gaskiya tace itasena sauwak’e mata tana cewa she don’t deserve to be withme I deserve someone better.””Ita Amal d’in? Ya akayi ta gane gaskiyan yanzu?””Shine ai nake kaiki, ranan da naje gidansu muke sulhu netaji komai” labarin duk yadda sukayi ya kwashe ya bata, Ummican’t help but to remain shocked. Tausayin Amal ne yakamata na matuk’a.”Toh yanzu ya kenan? Zaku rabun?””Kema kinsan bazan iya rabuwa da Amal ba Ummi.””Toh ya zakayi Afzal tunda iyayenta ma sunyi su ganar da itasun gagara.””Even stil Ummi I’ll continue to try my best.””Ko kana so inyi mata magana?””Nooo bana son tasan kin sani.””Toh Allah baka ikon shawo kanta wallahi tabani tausayimatuk’a yarinya ga haddan Al~Qur’ani.””Ummi bakiga yadda take kuka ba ranan da gaskiyan ya fito.””Allah sarki Amal ‘yar nan jarabawanta a duniya dayawa sukeAllah de bata ikon cinyesu.””Ameen Ummi.””Ya batun Nazeefah fah? D’azu Mummy’nta ta kirani mukagaisa when do you plan on bringing her back?””Ummi muddin Amal bata dawo mun ba bazan iya dawo daNazeefah ba.””Zata dawo in shaa Allah Prince zan tayaka da addu’a.””Thank you Ummi barin wuce gida in huta idan Abba ya dawoki gaishesa.””Bazaka jira lunch ba sauran kad’an fa.””I’m not hungry Ummi thank you.” Rakasa tayi har gun motasannan ta dawo ciki.Afzal be fasa zuwa duban Amal ba a rana na shida ne dayaje ya tarar da Mami kad’ai itama tana shirin fita, tana gamacin abinci ta basa hak’uri kan zata shiga nan mak’ota yin barkaakan ya jira Papi shi ma ya kusa dawowa.”Ayya ba komai Mami sekin dawo zan jirasa.””Yauwa toh barin wuce.” Bayan ta fice ya mik’e had’e da zarowayansa daga aljihu sannan ya taka har izuwa bakin k’ofand’akin Amal dai-dai gun ya tsaya ya shiga buga layin nata sedeyana ji daga ciki yana ringing amma bata d’agawa.A hankali ya gwada bud’e k’ofan sa6anin kullum ya tarar dak’ofar a bud’e da mamaki ya bud’e mik’e akan katifarta tanabacci ya tarar da ita a tunaninsa gabad’aya tana ganin calld’inne kawai tak’i d’agawa ashe bacci take even though yasankoda idonta biyu ma ba d’agawa zatayi ba. Cikin d’akin yak’arisa ya tsuguna a gefenta. A hankali ya aza hannunsa akancikinta yana shafawa a hankula.”Kitten?” Ya kirata da k’aramin murya. “Kitten wake up it’s meAfzal” ya sanar da ita kaman a mafarki take jin sautinmuryansa, a hankali ta shiga bud’e idonta har ta sauk’esuakansa ba k’aramin razana tayi ba ganinsa da tayi akantakad’an ya rage bata sa ihu ba.”Shhhhh it’s just me calm down” ya buk’aceta. Kanta takawar ba tare da tace da shi komai ba.”Amal?” Ya kirata nan ma bata juya ba a hankali ya kewayoda fuskarta. “Babe please come back to me, dan Allah kiyihak’uri mu koma gida I terribly miss you.” Shiru ta mai ba tareda tace komai ba hakan yasa ya cigaba.”Amal fushi kike dani har yanzu da bazaki mun magana ba?Please forgive me I’m sorry, I’m terribly sorry.””Why did you do it?” Ta soma da tambayarsa tare dakewayowa.  “Did what Sweetheart?” Yayi saurin tambayarta.”Mesa ka hana su Mami sanar dani gaskiya Yaya? Meyasa kaaureni bayan kasan yin hakan kaman ka zalunci kanka ne,sanin kanka ne iri na da bamuda asali bamu cancanc-” dasauri ya katseta ta hanyan aza hannunsa kan dry lips nata.”Please not a word Amal, I married you because ba laifinkibane da kika kasance haka, I married you because I love youAmal, I don’t care koba ta halatacciyar hanya aka sameki baand above all I married you because it’s been destined you’regoing to be my wife and the mother to my kids Amal sabodaakwai rabo a tsakaninmu” ya k’arashe maganan had’e da azahannunsa akan cikinta. “Please come back home with meBaby please don’t say no.” By now kuka take sosai “I can’tYaya, I really can’t” ta sanar dashi cikin tsananin kuka had’e dakawar da kanta.”So dagaske ne da Papi yace kince in baki takardanki?” Yatambayeta cike da k’in yarda. Kai zalla ta gyad’a masa.”Lily ya kikeson in rayu in ba ke? Taya kike tsammanin zaniya rayuwa idan ba ke a kusa dani please don’t punish me likethis, by Allah my heart can’t take it dan Allah kar kiyi mun hakataya kike tsammanin zan iya rubuta miki takardan saki wallahikoda wuk’a a wuya na bazan iya ba yaushe ne zaki gane cewakece rayuwa na Amal idan kuma ba ke bazan iya rayuwa ba?When will you realize that?” A hankali ta shiga juyo da kantatana mey mamakin kalan tashin hankalin daya bayyana afuskansa tausayinsa kawai taji ya kamata har yanzu ta rasagane soyayya ne ko kuma wani ciwon yake damun Afzal aceyasan asalinta amma be k’yamace taba bayan ita da kantak’yamar kanta take.”I’m sorry Yaya I’m terribly sorry” ta basa hak’uri hawaye natsiyaya daga idanunta.”I don’t want you to be Amal just come back to me please koba dan ni ba dan wannan” ya fad’a yana sake mayar dahannunsa kan cikinta. Hannunsa tabi ta aza nata akai “Yayayou don’t deserve me at all, you deserve someone better.””Dan Allah kibar cewa haka, I deserve no one other than youAmal please come back.” Shiru tayi bata sake ce dashi komaiba.”Kinji? Dan Allah kiyi hak’uri kibar cewa in sawwak’e miki.”Kai ta gyad’a mar a hankali. “Kin yarda zaki dawo?” Yatambayeta eagerly nan ma kai zalla ta gyad’a mishi. Wani irinfarin ciki Afzal ya tsinci kansa a ciki, hannunta ya d’aga had’eda placing soft kiss akai “Thank you Amal, thank you somuch.”  “Yaya meyasa kake so na haka?””Kitten ni kaina ban sani ba all I know is my love for yu knewno bounds a jinin jikina yake.””Yaya shin baka k’yamata ne?””Subhanallahi Amal wace irin magana kike haka? Dan Allahkar ki sake cewa haka kinji?” Kai ta gyad’a mishi a hankali”Thank you” mik’awa yayi a hankali yayi kissing kumatunta “Inshirya miki kayakin ki mu koma gida yanzu?””A’a Yaya” tayi saurin cewa.”But Kitten why? Baki hak’ura ba har yanzu?””Ba haka bane, I was never mad at you I was just angry.””Toh yaya ne?””Yaya ai ni nace zan dawo kar ka damu nafi son in had’akayakin nawa da kaina.””Toh ai bazaki iya ba hannunki da ciwo har yanzu.””Mami will help me kar ka damu.””Har yaushe kenan?””Yaya don’t you trust me?””I do Amal morethan I do trust myself I just can’t wait to seeyou back home.” Murmushi kad’an ta sakar masa “You shouldgo, Papi ya kusa dawowa kar ya tarar da kai anan.””Sure” ya amsa yana duban agogon dake d’aure a tsintsiyarhannun sa. “Kafin nan baki fad’a mun how many months is mybaby ba Kitten” Wani kunya taji ya rufeta take ta kawar dakanta wanda hakan ya sanya sa murmushi “Kunya na kikejiKitten?” Shiru tayi bata ce komai ba “Tell me kinji? In somacounting.”  “Yaya da saura fah.””Toh how many months ne?””D’aya ne fa kacal” ta sanar da shi cike da kunya.”Wow! In conclusion saura mana 8 months kenan we have along way to go don’t we?””Yaya ka tafi kar Papi yazo ya tarar da kai please.””Kori na kike haka Kitten?””Yaya please.””Ba kiss ba komai kike son in tafi Kitten? Do you know howterribly I miss your sugary lips?” Bata kai ga juya mai baya baya rik’o hannunta “I can’t wait to have you back Kitten” yasanar da ita kafin ya matso kusa da kunnenta “Sena biyabashin duka kwanakin nan da muka d’auka bamu tare” kunyane ya rufeta gabad’aya kawai ta matse idonta. Murmushi yasakar sannan yayi pecking nata a kumatu “I’ll call you later Ilove you” yana kaiwa nan ya ajiye mata envelope daya tanadarmata sannan ya mik’e ya fice ko jiran dawowan Papi beyi baya koma gida cike da farin ciki.Chan misalin k’arfe tara ya kira ta seda ya kusan tsinkewa tad’aga.  “Alhamdulillah I can’t remember when last kika d’au wayanaKitten thank you for picking up.””You’re welcome Yaya.””So how’re you and my baby?””Duka lafiya shine ka ajiye min kud’i d’azu Yaya?””Take care of yourself Kitten I love you.””Thank you” ta amsa tana murmushi.”Yaushe zaki dawo toh?””Zan dawo karka damu.””Toh shikenan zanga ko zan iya cigaba da jirarki nayi kewarkiKitten, there’s no one to run to after coming back from home,no one to bath with or sleep together with ni kad’ai na na ragepity me and do come back soon please.””Nazeefah fa?” Kawai ta tsinci kanta yana tambayarsa.”Bata nan.””Tana ina?””Na ce ta tafi gida Kitten muddin baki dawo ba bazan iyadawo da ita.” Mamaki tasha na sosai amma tayi shiru akantaya tura Nazeefah gida? Wow!”Kitten are you there?””Uhmm” tayi mumbling.”Kiyi ki dawo kinji? I miss you so much.””Toh mun gaisa I’m sleepy ina son in kwanta.””I can’t ask for more Kitten, kwanta kinji? Sleep like a baby Ilove you.””You too seda safe” bata jira jin me zece ba ta kashe wayar.Murmushin dake d’auke akan fuskan Afzal ya kasa gushewahe can’t wait to have his Amal back. Be kai ga ajiye wayansaba sak’on gaisuwan Nazeefah ya shigo na goodnight bayan yakarance yayi replying nata da _Thank you I love you too_ 😘💕   ****   A kullum jira Afzal yake Amal tace masa ta shirya yazo yad’auketa sede shiru ko yayi mata maganan kuma setace tanakan shiri ne gabad’aya ya k’osa ta dawo bayan kwana hud’u dayamma yana zaune a parlour yana kallon sports sega call natayana shigowa hannu na 6ari ya d’aga baze iya tuna yausheAmal ta d’au waya ta kirasa ba.”Halo Kitten?””Yaya kana gida ne?””Yes Kitten.””Zaka iya zuwa ka d’aukeni ko se gobe?””Gobe kuma? I’m on my way right now.” Wurgi da wayan yayiya mik’e ya sa sabin kaya red buttoned sleeves shirt me adonbak’i da black trouser sanin yadda Amal ke son red color.Combing gashin kansa yayi sannan yayi wanka da turare yafad’a bayi ya wanke bakinsa da mouthwash ya fito ya d’au keyya fice. Nan da nan ya isa gidansu Amal yana k’arisawa ciki yatarar da su zaune a tsakar gida Amal tayi wanka tsaf abinta babandeji ko d’aya d’aure a jikinta se yanzu ya gane dalilin dayasa tayita jan dawowa a garesa ashe so take se ciwonta yawarke. Masha Allah.Sanye take da pitch hijab mey hula wanda ya mugun matakyau bayan sun gaisa duka Papi ya yi musu nasiha sosaiitama Mami ta d’aura nata akai da kansa ya janye akwatinnata yakai mota ya kuma bud’e mata k’ofar bayan ta shiga yarufe. Har yanzu da k’ingishi take tafiya a sanadin accident d’in,hannunta ma ba iya aiki take da shi sosai ba kawai de dasauk’i ne. Sallama yayi dasu Papi sannan ya tada motan sukafice se gida. D’agata yayi chak a sama ya kaita har cikiyayinda yasa mey gadi ya shigo da akwatin nata.Mamakin yadda ko ina yake tsaf Amal take bayan nan gak’amshin turaren wuta.”Kai ka kunna turare?””Kin tuna lokacinda na tambayeki yadda kikeyi?” Yatambayeta da murmushi.Kai ta gyad’a tana mayar masa da murmushin “I’mimpressed.”   “Let’s go in ki rage kayan jikinki” bata kai ga mik’ewa badaga kan kujerar daya ajiyetan ya dakatar da ita. “Let me.””Yaya kar ka damu I can manage.””No My lady allow me assist you.””Toh Yaya ai likitan ma kansa cewa yayi ina k’ok’ari ina takak’afar idan ka cigaba da d’agani ai tsami k’afar zatayi.””Naji amma ki bari na yau” bata sake mai musu ba ya k’arisaya d’agata suna kai corridor’n d’akin nasu tace “Ka mantachan ne d’akina?” Ta tambayesa da gan-gan tana mai nuni dad’akin data koma bayan daya korata daga d’akin nasu.”Kitten da gan-gan kike ko? Ai sede ni in bar miki d’akin bake kibar min ba, it was so wrong of me to send you out ofyour own room forgive me okay?””It’s okay Yaya” ta amsa tana mar murmushi, murmushin yamiyar mata sannan suka k’arisa ciki ya dawo ya ja akwatintabayan ya sauk’e ta akan gado. Da kansa ya shirya matakayakin acikin wardrobe nata. Ya so su fita cin abinci bayansallan Isha amma ganin hakan ze bata wuya funda ga yaddatake taka k’afara har yanzu se kawai yayi deciding ya musugirkin da kansa. Kulleta yayi a d’aki be bud’e ba seda ya gamakomai yayi arranging dining sannan ya d’auketa a hannunsazuwa dining d’in yana bud’e flask d’in Amal taja wani numfashi”Hummm it smells so good.””Wait until it is served” ya amsa cike da jin dad’i. Da kansayayi serving nata spaghetti d’in, da fari yaso suci a plate d’ayaamma tuna condition nata se be sake sha’awan d’agata badan kar ya bata wahala. Na sosai Amal taci abincin hardaneman k’ari wanda hakan ya mugun yima Afzal dad’i. Wanisabon soyayyarta yaji yana shigansa, tamkar k’wai kuma hakayake jinta baya sake k’aunan abinda ze had’asu har wandazesa ta sake yimai yaji. Shi kad’ai yasan kalan tashin hankalinda ya shiga a rashinta. Bayan sun gama yatattare wajen dukdacewan taso yi amma ya hanata bayan ya dawo ya zauna kusada ita inda ta kira sunansa a hankali.”Nazeefah fah yaushe zaka dawo da ita?””Soon” ya amsa.”Ina Safiyya?””Na sallameta har gida nan Mahaifiyarta tazo ta bada hak’uritace ta riga ta mayar da ita k’auye dama tun farko batasokawo su nan d’inba.””Allah sarki, Safiyya was innocent Nazeefah ce tayimanipulating mind nata ta kirani yayi sau uku tana bani hak’uriakan in yafe mata.””Dukda haka be kamata tayi miki abinda tayi ba Kitten kodanyadda kike kyautata mata kayakinki nawa kika bata?””Yanzu kam ai ya wuce.””Nazeefah fa? Ta kiraki?””Tace mun mey? Ba abinda ya sake had’amu.””Kitten I’m sorry nasan abinda Nazeefah ta miki da zafi kumanasan bata kyauta ba but I would appreciate it if you’ll find itin your heart to forgive her ni da kaina zan sa ta kiraki ta batahak’uri.”  “No need Yaya godiya nake da Allah ya tozarta mana ita kagane halinta bale ta sake tunanin cutar dani kawai ka barta.””But Kitten zan so ace you two are getting along ba abindazefi min hakan farin ciki dan Allah kiyi hak’uri.””Yaya it’s really okay” ta fad’a had’e da rik’e hannunsa. “In harNazeefah ta gane kuranta ta kuma nemi tubana nikam me yafemata ne kodan kai ma.””Thank you so much Amal Allah yayi miki albarka.””Ameen” ta amsa da murmushi.”Muje mu kwanta ki huta kinsan yanzu da da ba d’aya baneyou’ll be needing alot of rest now kafin nan kuma sena kar6ihak’k’i na ko bazaki bani ba?””Yaya” ta ambata tare dukar da kanta cike da kunya.”Sarauniyar masu kunya toh wasa nake miki besides you’restill sick I can wait until you get better” murmushi kad’ai ta iyata sakar masa “So let’s go bath” chak ya d’agata se a bayi yadireta inda ya fito ya d’auko musu towels nasu da kansa yarage mata kayan jikinta. Bayan lokacin kansu da suka samu abayin k’arshe ya tayata yin alwala dukda cewan tana iya yi dakanta amma yayi insisting shi zeyi mata. Daga nan ya tayata tad’aure towel nata sannan suka fito tana rik’e a hannunsa.Kayan baccin ma yak’i ya barta tasa, bayan ya sanya matayana cikin sa nasa ta mik’e a hankali ta nufi dressing mirror tazauna ta shiga warware gashinta da hannunta d’aya ganinhakan ze bata wuya Afzal da ya gama sanya kayansa ya mik’ahannu ya rik’eta “let me help you” warwarewa ya k’arisa yi yad’au comb ya shiga taje mata a hankali sannan ya shafa matamai ya kama mata shi sakwa-sakwa yadda zataji dad’in bacci.”Thank you Habib Albi” ohhh how he misses her calling himwith the name, baze iya tuna rabonta da ta kirasa da sunanba. A hankula ya mik’ar da ita “Kikace?” Gano so yake ta sakenanata sunan se tace;”I said thank you” zalla.”No ba haka kikace ba” yayi saurin kad’a kai had’e da zagayehannunsa a ‘yar kunkuminta. “Yaya careful k’afana.””Sorry so say the name again Baby.””Wani suna?””Kitten mana!” Ya had’e rai.”Ya Omri? Ya Amar? Ya Hayat? Mi Amor? Noorul qalb?Noorul ein? Wanne d’aya?””Damn! My kitten is such a lover girl, all these sweet namesfor me?””Yes Habib Albi so wanne kafi so? I’m giving you a new petname.”  “Really why?””Saboda we’re starting a new life all over again, wannankaran ba fad’a ba komai se zallan soyayya da kulawa kawai.””Masha Allahuu I’m so proud of you Kitten Allah cigaba da yimiki albarka.””Ameen Habib Albi so wanne kake so?””I think ‘Ya Omri’ sounds great.””Then you garrit Ya Omri.””How about I give you a new name too?””Really?””Yes Kitten.””Toh ina sauraranka” shiru yayi na d’an lokaci yana nazari,”How about Cherry? Peaches? Pearl? Flower? Rania? Snuggly?Cupcake? Which one?””Cute names Ya Omri, Rania sounds arabic hakane?””Yes Kitten it means Queen, my Rania my Queen” yayi matabayani.  “Uhmm na d’au Malikati ne My queen.””Rania is another form of it so wanne kikeso? Malikati koRania?”  “Rania it’s more fancy.””Really?””Yes.””Toh shikenan starting today you’re My Rania.””Thank you Ya Omri.””All the time My Rania.””So muje mu kwanta bacci nakeji.” Kafin tace zata juya yasake kankameta yadda ko k’wak’k’waran motsi bazata iya ba”Ya Omri lafiya.””I want to kiss you so badly Rania.””Ya Omri..” ta kuma furtawa tana k’ok’arin dukar da kanta,yatsa yasa ya d’ago fuskan nata sannan ya shiga shafawa ahankali “May I?” Ya tambayeta yana gangarowa kan lips nata.Wani irin kunya taji ya rufeta kaman ta nitse a k’asa ba k’aryaaciki ita kanta she misses his tasty lips and minty breathe.”Rania may I?” A hankali ta gyad’a masa kai “No Rania itdoesn’t work like that answer me may I have a taste of thislips?”   “Yaya mana” ta amsa a tak’ure tana kawar da k’wayan idontadaga nasa. “May I?” Ya sake tambaya yana mata murmushi”Yes Ya Omri you may kiss me” ta sanar dashi. Dad’i sosai yajiya shiga matso da fuskansa kusa da nata a nitse seda yahad’e lips nasu, kissing nata ya shiga yi gently with tendertouches yayinda take replying nasa itama a hankali dictatingto him how much she missed him. Be bari numfashnta yad’auke ba yayi breaking kiss d’in, a hankali ta sauk’e goshintaakan ha6arsa tana maida numfashi.”I love you Rania” ya sanar da ita yana shafe kan sajenfuskarta.  “I love you too Ya Omri” daga haka ya d’agata ya kaita d’akiinda suka kwanta bayan ya kashe musu wuta.”Goodnight Raina I love you” ya sanar da ita had’e da sanyahannunsa k’ark’ashin rigarta yana shafa kan flat tummy’n ta.”Goodnight Ya Omri I love you too” ta amsa tare da sauk’ehannunta akan nasa.RANA DAYA Chapter 40Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323_This chapter goes to Members of the prestigious group of Mukhtar Adam Nation thank you so much for the maximumsupport and love guys, I love y’all fisabilillah 💕_Da Asubah alarm na Afzal yayi ringing yana kashewa yatashi ya shirya bayan nan ya tayar da Amal sannan ya ficemasallaci, tana idar da sallan ta koma bacci ko jiransa ta kasasa6anin yadda ta saba. Murmushi kawai ya saki ya tu6ejallabiyansa ya kwanta a gefenta sannan ya saita alarm nasa.Shida na bugawa alarm d’in ya shiga ruri sa6anin yadda Amalta saba rigasa jin alarm d’in harma ta tashi ta kashe ta tayar dashi se gashi yau se baccinta kawai take, lallai nauyin baccinmasu ciki daban yake. Mik’ewa yayi a hankali gudun kar yafarkar da ita sannan ya gyara mata kwanciya ya shige bayi yayiwanka, breakfast nasa ya had’a da kansa yaci ya shirya sannanya komo kan gadon ya mata placing gentle kiss a goshi yafice. Ba Amal ce ta tashi ba se chan wajajen k’arfe goma. Arazane ta farke had’e da duban lokaci a fankacecen agogondake manne a sentan gadon d’akin nasu.”Subhanallahi!” Tayi exclaiming “Yaya you’re going to belate” ta furta cike da tashin hankali yayinda ta juya tana nemanAfzal kan gadon sede wayam ba kowa. Mik’ewa tayi ta lek’abayi nan ba shi wayanta ta d’au ta kirasa a karo na farko yad’aga “Good morning My Rania” ya gaisheta yana mey barinduk wani abinda yakeyi focusing on the phonecall just.”Morning Ya Omri where are you?””At work” ya amsa nan take.”Kana nufin kana office?””Yes Rania.””How? Yaushe ka tashi ka shirya? Baka sa alarm bane?””Kina bacci duk nayi hakan alarm kuma na kunna har yagama ringing baki ji ba.””Omg! Ya Omri I’m sorry yanzu ka karya?””No harm done Rania I prepared breakfast myself.””Next time ka tayar dani in tayaka shiri kaji?””No Rania, you’re pregnant and still sick, kina buk’atan hutusosai so karki damu kinji? I can manage.””Are you sure?””Yes Rania, yaushe kika tashi?””Yanzu ban san yaushe na soma bacci mey nauyi ba, dagacewa barin kwanta kafin ka dawo daga Masjid kawai se bacciya d’aukeni ban kuma sake jin komai ba.””Dama chan haka baccin masu ciki yake.””Gaskiya bazamu shirya da baby’nka ba idan zena sani baccikaman gawa haka.””Toh da mey zakiyi mishi?””Punishing nashi zanyi.””Ta yaya kenan Rania?””By starving myself.””So kike yunwa ya addabe min baby na?””Toh ba yana sani bacci ba.””Yi hak’uri Rania beyi zafi haka ba, ga breakfast a kan diningnasa driver ya saya miki je kici kinji?””O’o” ta amsa tana turo baki tamkar yana tsaye a gabanta.”Yi hak’uri ko in dawo in baki?””Eh” ta amsa da gan-gan don jin mey zece.”Toh shikenan I’m on way ki jirani.””Lol Ya Omri yanzu dagaske office d’in zaka bari dan ka tahoka bani abinci?””Anything for you Rania.””Wasa nake maka yi zamanka kayi aiki, zanci da kaina bariinyi wanka.””Are you sure ba sena zo ba Rania?””Don’t worry Ya Omri sekace wacce ba tada hannu.””Alright I’m waiting for your dope pictures in kinyi wankan ayimun kwaliya na musamman a turo mun.””Anything for my Omri I’ll hang up.””Take care I love you.””I love you too” da haka ta katse wayan. Bayi ta fad’a tayibrushing sannan ta fito ta karya bayan nan tayi wanka ta sanyawata doguwar jallabiya mey d’ankaren kyau sannan ta zauna tatsara kwaliya ta taje sumarta da k’yar da hannunta d’aya takwantar a bayanta ta shiga snapping pictures tanayi wa Afzalsending ta Snapchat. Ko aiki ya kasa yi ranan se kallonhotunan nata kawai yake. Da azahar bayan yaci abinci ya kiraNazeefah a karo na farko ta d’aga. Bazata iya tuna when lastya kirata ba, ko ta kira baya d’agawa ta sak’o kawai sukegaisawa.  “Ya Rouhi?” Ta kirasa.”Na’am Rabba’atul Bait” ya amsa.”Ya Rouhi you callled!” Ta fad’a cike da k’in yarda.”Yes Rabba’atul Bait ya kike?””Ya Rouhi I miss you, I miss you so much.””I’m missing you too kina gida?””Yanzun na dawo daga lectures.””Inzo?””Eh?””Nace inzo?””Ya Rouhi zaka zo gani na?””Yes Rabba’atul Bait baki yarda bane?””Ya Rouhi you’re nomore mad at me?””Not anymore sweetheart so inzo?””Yes Ya Rouhi you’re always welcomed.””Alright I’m on my way” daga nan ya katse wayan. Kaman akyaftawan ido Nazeefah ta fad’a bayi ta watsa ruwa nan danan ta shirya cikin wani bak’in lace mey torches na pink. Nasosai d’inkin da shi kanshi lace d’in ya amshi farar fatarta.Light makeup tayi amma ta bala’in yin kyau kasancewar takwana biyu batayi applying makeup ba. D’auri irin na ZahraBuhari tayi ta cire gashinta ta k’asa sannan ta feffeshe jikintada turare inda ta shiga zaman jiransa, chan bada dad’ewa baAfzal yayi mata waya kan ya iso ta fito.Mayafinta ta d’au ta yafa sannan ta fice daga gefen gidannasu yayi parking motansa, wani irin sanyi ne ya ziyarcizuciyan Nazeefah na ganin Afzal kawai da tayi. Kishingid’ayayi daga jikin motan nasa yana sanye da black suits, sky blueshirt da red tie, ba k’aramin kyau yayi ba kaman a had’iyesa.Bata san lokacinda tasa gudu ta nufesa ba, hannunsa ya bud’emata wide open inda ta fad’a jikinsa hugging him so tightlysun dad’e a haka sannan a hankali ya janyeta sede kawai yagatana hawaye.”Not the tears Rabba’atul Bait.””Ya Rouhi I miss you so much” ta sanar dashi had’e da sakefad’awa jikinsa tana hugging nasa be sake d’agata ba, tsam yarik’eta yana shafa bayanta ba k’arya shima yayi missing natana sosai. Da kanta ta d’ago daga jikin nasa tana sharehawayenta hannunta ya sauk’e had’e da zaro hanky dagaaljihunsa ya shiga share mata hawayen nata da kansa. “Crynomore Sweetheart” ya sanar da ita. Kai zalla ta iya gyad’amasa.  “Kinga yadda kikayi kyau?””You too Ya Rouhi.””Toh ya kike?””Ka shigo ciki dan Allah.””No not today.””But ba kowa a gida dukansu sunyi tafiya sun tafi Umarah nikad’ai ce se wata ‘yar uwarmu kuma ta fita itama.””Are you sure?””Yes Ya Rouhi please ka shigo.” Hannunsa taja ta kaisa harparlourn Daddy, da tayi yunk’urin kawo masa ruwa da abincikuwa seya hanata akan cewa yanzun ya baro restaurant. Agefensa ya zaunar da ita yana kallonta tabbas yayi kewartashima, yana cikin binta da kallo idonsa yayi tozali da wanishatin belt a hannunta wanda har yanzun ya k’i gushewa.Sosai yaji zafin hakan, duk lokacinda ya tuna ya d’au abu yazaneta seyaji ba dad’i. Hannun nata ya d’aga a hankali yanashafa wajen “Rabba’atul Bait I’m sorry, I’m sorry for bruisingyou like this.””Please don’t be Ya Rouhi, you have no reason to be ni najawo komai wa kai na and I’m sorry please forgive me.””I’ve forgiven you Rabba’atul Bait nazo ne don in jaddadamiki ina shirin dawo dake d’akinki, zaki dawo?””Ya Rouhi zaka mayar dani gida?” Ta tambayesa cike da k’inyarda.  “Yes Rabba’atul Bait you’re going back to your home.””Ya Rouhi!” Ta ambata hawaye na ciko mata a ido yayinda tafad’a jikinsa tana kuka, zagaye hannunsa yayi a bayanta yanacalming nata “Ya Rouhi dan Allah kayi hak’uri na d’au alk’awaribazan kuma abinda na aikata ba please forgive me” a hankaliya d’agota yana share mata hawayen nata “Na fad’a miki I’veforgiven cry nomore.””Thank you so much.””Baki tambayi ya jikin Amal ba.” Alokaci d’aya yaga yanayintaya sauya.”Nazeefah na d’au kinyi nadaman abinda kika yi wa Amalkoba haka ba?””Ya Rouhi nayi.””Then why this reaction? In har Amal tana da niyyan yafe mikimeyasa ke bazaki iya neman tubanta ba? Kinsan ko akwaihak’k’inta akanki? Kuma muddin baki nemi tubanta ba ta yafemiki Allah baze ta6a barin ki ba?””Ya Rouhi nayi nadaman abinda nayi mata, wallahi nayi.””Then ki bata hak’uri I want you to call her and apologize.”Shiru tayi bata ce komai ba tana tunanin ta inda zata fara kiranAmal ta bata hak’uri, wani irin k’ask’antarwa ne Afzal yakeshirin yi mata haka?”Bazaki iya ba?” Ya tambayeta yana mey tsamo ta dagatunanin da takeyi.”Ya Rouhi ba haka bane” ta mai k’arya.”Nazeefah yaushe ne zaki gane cewa Amal ‘yar uwarki ce baabokiyar gabanki ba? Yadda kike ganin ina son ta kema fahakan nake sonki, in kuma kina ganin kaman nafi son ta nethen you’re right saboda Amal na mun abinda zuciya na keso.Bata k’untata mun, bata sani surutu, kuma tana sonki sabodatasan ina sonki. Ta sani idan taso wani nawa kaman ni tasoamma ke fah? You don’t love her single bit. Why Nazeefah?Do you even love me at all? I doubt so because if you reallydo zaki so abinda nake so kema ki so Amal.””Ya Rouhi dan Allah kar kace haka sanin kanka ne ina sonka,I do love you above of everything.””No Nazeefah, idan da har kina so na da zaki so Amal ki gujiaikata abinda ze 6ata mun rai but no, you keep on hurtingAmal which is technically like hurting me, ita kuma zuciya meykyautata mata take so ko baki san da haka ba?””Na sani” ta ambata kanta a duke.”Good saboda haka nake son ki soma kyautata wa Amal, kinfini sanin yadda Amal ta d’aukeki da zuciya d’aya, kinfi kowasanin cewa Amal bazata ta6a aikata kwatankwacin abindakikayi mata ba saboda tasan idan ta ta6aki kaman ta ta6a nine why can’t you do thesame? Yadda kike jin ni mijinki neitama fa haka takeji you both have equal rights on me, I loveyou Nazeefah, I really do love you and bana son abinda zesake shiga tsakaninmu but idan kika cigaba da wannan halinnaki zakisa ki fita mun a rai kuma bana son hakan ya farubecause I don’t want to hate you Nazeefah please changeyour ways. Kece fa uwar gidana komin yaya matsayin ki dabanyake dana Amal a zuciya na da kuma ma a idon jama’a, bekamata ace ke kike yin wannan rashin hankali ba kamata yayiace Amal ce keyi kina mata wa’azi, ke bakisan da wannanabinda kikeyi ba Amal zata iya k’wace miki martabarki?””Ya Rouhi I’m sorry.””Don’t be Nazeefah, I just want you to change ki sauyad’abi’un nan kiso ‘yar uwarki muyi zaman lafiya dukan muplease. Idan har kina sona zakiyi mun abinda nakeso.””Naji Ya Rouhi in shaa Allah kuma zan canza, ko mey kakesoI’ll do it.””Ki tuba ki bawa Amal hak’uri, that’s all I want.””Ya Rouhi sena bata hak’uri ne? Ai na tuba.””Toh bakiya son in dawo dake gida?””Ina so.””Then kiyi hak’uri ki sauk’e girman kan nan ki bata hak’uri Ikow it’s not easy but do it for me okay?” Ya k’are had’e dad’aga hannunta ya rik’e acikin nasa.”Naji zan bata.””And promise me bazaki sakeyin abinda zeyi hurting Amal ba,promise me ko na mayar dake bazaki sake tada wa kowahankali a gidan ba, zaki bawa Amal dama kuyi zaman lafiya.”Hannunta ta aza akan nasa dake rik’e da d’ayan nata “Ipromise Ya Rouhi in shaa Allahu bazaka sake jin kaina danaAmal ba.””Thank you Nazeefah thank you so much.””Ni ce da godiya Ya Rouhi.””So yaushe zaki kirata?””Bana son muyi magana ta waya nafison inje in sameta hargida in nemi tubanta.””Masha Allah.””Yaushe zaka mayar dani gida toh?””Yaushe su Daddy zasu dawo?””Next week.””Suna dawowa zan zo in d’aukeki Rabba’atul Bait kinsan bekamata haka kawai in d’aukeki ba tare da  sanin su ba.””Hakane kam toh in yi mishi magana ta waya?””Still hakan beyi fasali ba kibari su dawo d’in ai nan da nextweek kaman gobe ne.””I know Ya Rouhi is just that I miss you.””I miss you even more darling” ya rik’o fuskanta “And I can’twait to have you back.” Murmushi ta sakar masa sannan yamik’a a hankali yayi kissing lips nata na lokaci kad’an. “Ishould get going.””Tun yanzu Ya Rouhi?””I need to get back to work.””Zaka gun Amal de.””That is after I close from work.””Toh tashi in raka ka” har gun motansa ta kaisa inda yad’auko wani pack k’arami daga cikin motan ya mik’a mata”This is for you.””For me?” Ta tambaya had’e da amsa.”Open it” ya umarceta. Ba gardama ta bud’e wani Silverbracelet ne me bala’in kyau ta tarar aciki “Ya Rouhi this’s sobeautiful.”  “Do you like it?””Alot, thank you so much Ya Rouhi.””Alright ki koma ciki se mun sake waya.” Da haka sukayisallama ya koma office.****   _9:36pm_  “Gobe zamuje muyi first baby scan namu ba? Ko bazaki iyazuwa ba?” Afzal dake kwance akan cinyan Amal a parlour yatambayeta. Hannunta dake cikin gashin kansa tana wasa dashita cire “Mey ze hana Ya Omri? Allah kaimu.””Ameen, d’azu naje gidan su Nazeefah.””Oh how’s she?””She’s fine.””Yaushe zaka maidota d’akinta?””Zuwa next week su Daddy sunyi tafiya so sai sun dawo “”Allah kaimu:””Ameen” ya amsa had’e da d’ago kansa “I wish Nazeefah willbe like you Rania.””Meyasa kace haka?””Inda zata rage zafin kishinta ta sauk’o kaman ki ai kinga damun samu zaman lafiya a gidan nan.””Why?””Because bakida kishi Rania.””Haka kake gani?” Ta tambayesa da murmushi kad’an.”Yes Rania ban ta6a ganin kishinki ba.””Saboda ina 6oye wa ne gudun sanyaka cikin damuwa kamanyadda kake ciki yanzu.””Kina nufin kema kina kishi anytime na ambaci sunanNazeefah?”  “Tabbas Ya Omri kawai dan ina 6oyewa ne ita kumaNazeefah bata iya 6oye kishinta shiyasa kake ganin haka. Ifnot ina matuk’an kishinka Ya Omri nakega fiye da yaddaNazeefah ma keyi, ma tukun tayaya ne ba zanyi kishinka babayan ina sonka?””Wow! So for all these while ranki na 6aci kema idan na kirasunanta?” Kai ta gyad’a masa “Amma bawai hakan na nufin natsaneta bane saboda yadda nake jin inada iko da kai itamahaka ne, we’re both your wives Ya Omri and we love you.””Rania you’re just different in a unique way, Allah saNazeefah tayi koyi da halinki.””Ameen” ta amsa tare da sakar da hamma.”Baby na tana saki bacci ko?””Se kuma aka cemaka baby girl ce?””Toh mey ne da? Ai mace ce kyakkyawa kamar ki.””A’a na miji ne, handsome kaman ka.””Mu zuba mu gani.””Eh mu zuba d’in, nida abu ke jikina kawani ce min na macece? Na miji ne let that sink.””Wow ni kuma da nayi ajiyan kikeson kice bansan mey naajiye ba?””Eh baka sani ba.””Shikenan time will tell ba se munyi musu ba” cike da dabaraya mik’ar da ita kan kujerar had’e da aza kansa dai-dai saitincikin nata kaman mey son sauraron abu “I wish I can listen toits heartbeat Rania.””Not only will you listen to its heartbeat Ya Omri, one dayzaka rik’e sa hannu” ta sanar dashi tana shafa kan nasa ahankali.  “Allah nuna mana wannan rana.””Ameen” ta amsa.”I can’t wait have a replica of you calling me Daddy Rania, Ireally can’t.” Dad’i sosai taji ta sakar mar da murmushi “Thankyou so much Babe.””Godiyan mey kuma kake mun Ya Omri?””For everything Rania, for trying to give me a family Allah yacigaba da miki albarka.””Ameen Ya Omri everything for you yauwa d’azu ma Ummi takirani.”  “Ayyah ya take?””Lafiya k’alau ashe ka fad’a mata I’m pregnant.””A tunaninki zan iya yin shiru ne? Bank’i a buga a newspapercewa kina da ciki ba Rania, you made me so proud andhappy” hira suka ta6a sannan chan sukaje suka kwanta.***Lafiya k’alau suka cigaba da zama abinsu ba tashin hankalibale fad’a se zallan so da tsan-tsan k’auna amma kuma seyme? Kwana biyu zazza6in safe da na yamman nan ke sonsake dawowa Amal, gabad’aya yabi yasata a gaba, kullumcikin amai take abin tausayi harta zube. Kaman kar Afzal yafita office yau yakeji dan yadda jikin nata ya sake yin tsananishi ya d’au sun riga sun wuce nan yanzu ashe rashin lafiyanmey tafiya ya dawo ne. Misalin k’arfe goma Maamah tazodubanta. Ga laulayi ga targad’e a hannu da k’afan da be gamawarkewa ba har yanzu.”Sannu cikin nan na baki wuya Bestie.””Thank you, anata lectures bani ko?””Gashi next week muna da tests har uku na Mallam Auwalbiyu da na Malama Binta.””Na shiga uku Maamah ko notes bani dashi gashi MalamAuwal baya bada handouts sede wani ikon Allahn kam in bahaka ba nasan inada carry overs wannan semester.””Karki damu na miki photocopying nawa notes d’in naMalama Binta kuma gashi na sai miki” tayi maganan had’e dazaro su daga jakarta tana ajiyewa akan side drawer.”Maamah bansan ya zanyi in ba keba, thank you so muchAllah yabar zumunci.””Ameen ba komai kede kawai ki samu time kiyi karatu infever’n ya sauk’a. Ya Ya Afzal?””Ya fita office da k’yar wai ze zauna ya kula dani.””Ayya meyasa kika hanasa?””Toh ba amfani Maamah zuwa sha d’aya haka zazza6in zesauk’a.”  “Ayyah ai ni na d’au kin rabu da zazza6in ashe da saura.””Wallahi ko nima na d’au ya k’are kawai shekaran jiya ya faramun kaman wasa fa se amai, komi naci hararwa nake.””Sannu wata nawa ne yanzu?””D’aya fa da sati uku.””Allah sauwak’e toh in shaa Allah kina fita daga first trimesternaki shikenan.”  “Ameen Maamah.””Na gaya wa Ya Abdul fa.””Mey d’in?” Amal ta tambayeta had’e da zaro ido.”Batun kina da ciki mana.””Innalillahi!” Ta dafe goshinta “Baki da hankali ne Maamah?””Toh mey? Ba abun farin ciki bane?””God help me wallahi baki had’u ba taya zaki fara sanar da YaAbdul ina da ciki dan Allah? Mstw se yace mey?””Ya taya ki murna of course yace in gaisheki.””Mstw wallahi ke banza ce wani sa’in ya yake toh? Se yausheze dawo?”  “Waya san masa ne kullum na tambayesa yace da saura daalama ya samu wata achan ne take d’ebe masa kewanmu.””Allaha yasa toh wallahi da sena fi kowa yi masa murna.””Wallahi ko, ameen deh.” Hira Maamah ta tayata da sewajajen uku ta tafi sanin Afzal ya kusa dawowa. Saidai harshida Afzal yau shiru dan haka Amal ta d’au waya ta kirasadon jin ko lafiya, saidai da ya shiga seya katse yin hakan saubiyu se tayi tunanin ko yana meeting ne bada dad’ewa bakuwa sega sak’onsa._Sorry for not informing you, I’m in a meeting be home in amoment I love you._Murmushi ta sakar ta furta “Allah dawo daki lafiya.” Sannan tamayar da wayan ta ajiye.Wajajen takwas Afzal ya dawo gida lokacin jikin Amal yasake tashi se kakkarwa take k’ark’ashin bargo. Jakansa kawaiya ajiye ya nufi kanta yana shafa fuskanta a hankali “How’reyou feeling Rania?””Sannu da dawowa” kad’ai ta iya fad’a masa.”Kinci abinci?” Ya sake tambayarta inda ta kad’a masa kai.”Rania why? Bakiji abinda Dr yace miki ba jiya?””Ya Omri ko naci hararwa zanyi yana tayar mun da zuciya.””I’m sorry kinji? Ko black tea ne ki dage ki sha bari in had’amiki.”  “Please no bana so.””Toh se mey? Bazeyi ki kwana akan yunwa ba Rania please.””Koko nake so, idan nasha bana hararwa shi Mami ke banilokacin da nike gida.””Kokon dana sani kunun kamu?” Ya tambayeta da mamakiinda ta gyad’a masa kai.”Toh Rania ina zan samu kamu? Ko da akwai ma ban iyahad’awa ba kuma kinga dare yayi ba inda zan iya samu bale insiya miki.”  “Don’t worry zan sha ruwa kawai in kwanta gobe seka sayamun.”  “Rania don’t you get it? Bazan iya barinki ki kwana akanyunwa ba.””I’m sorry” tace da shi idanunta na kakkafewa. Wayansa yazaro daga aljihunsa “Wa zaka kira?” Tayi saurin tambayarsa.”Ummi to ask ko zata iya had’a miki se in amso tunda gidaba nisa daga nan.””Ya Omri ba seka sa Ummi aiki ba” saidai be saurareta ba yakira Ummin bayan ta d’aga sun gaisa yake tambayarta koakwai kamu a gida.”Eh lafiya?””Ummi ban fad’a miki ba ko? Jikin Amal ya tashi.””Subhanallahi bade laulayin ba?””Shi Wallahi gashi ko mey taci hararwa take se koko kad’aikuma babu a nan gida shi’e nake tunanin ko zakisa su Esthersu had’a mata yi hak’uri dan Allah.””Kai kuma mey na wani bada hak’uri? Ai Amal ‘yata ce bari inhad’a mata yanzun ni da kaina driver ya kawo muku.””Ko nima zan iya zuwa in kar6o kawai a had’a mata d’in.””No ka zauna ka kula da ita tunda ga driver.””Alright thank you Ummi.””Kayi mata sannu bari in yi sauri in had’a mata” nan da nanta wuce kitchen ta had’a kokon da kanta ta cika masu a wanik’aton flask yadda har gobe Amal zata iya sha sannan ta had’amusu da d’anye incase zata kad’a in ta samu k’arfin jiki. Zamayayi akanta yana ta yi mata sannu ko kayan jikinsa ya kasacirewa kunun na isowa ya d’iba a cup yasa sugar kad’an yaddabaze tayar mata da zuciya ba ya koma d’akin sannan yakishingid’ar da ita jikin gadon ya shiga bata, na sosai yayimamakin yadda tasha kokon sosai gashi ko hararwa batayi basa6anin duk wani abinda takai baki.Ai ko idan haka ne ya zama dole ya koyi dama kokon danyana yi mata. Bayan ta shanye ya buk’aceta da ta watsa ruwazata fi jin dad’in jikinta amma tak’i, ba yadda beyi ba tak’i waiyau Amal tasa me son wanka wane kifi ce ake had’a ta daAllah tayi wanka take k’i? Tun jiya rabonta da yin wanka hakak’arshe se da ya d’iba ruwan d’umi a bowl da tsumma yamammatse mata jikin nata da shi sannan ya samu ya sata tayibacci. Nan shima yaci abinci ya k’arisa aikin daya rage masadaga office ya fad’a bayi ya watsa ruwa yana cikin fesa turarewayansa ya shiga ruri dubawanda zeyi yaga Nazeefah ke kirabe 6ata lokaci ba ya d’aga inda suka gaisa.”Su Daddy sun dawo ne?””A’a se next week kuma wai.””Lafiya dai ko?””Lafiya kawai chan d’in ya musu dad’i ne.””Ayyah se mun k’ara hak’uri sun dawo kenan ko Rabba’atulBait?”  “Ya Rouhi ni kawai kazo ka d’aukeni.””Bazeyi ba Rabba’atul Bait ki k’ara hak’uri kinji? Allah dawodasu lafiya.”  “Ameen ya jikin Amal?””Gashi nan Alhamdulillah deh.””Allah sawwak’e toh.””Ameen thank you.””I miss you Ya Rouhi.””I miss you even more darling it’s late you should sleep bynow.”  “Goodnight toh.”  “Sleep like a baby” nan ya katse ya gama abinda yakeyi yajeya samu Amal suka kwanta. Duk yadda yaso kwantar da ita ajikinsa ya kasa sabida yadda jikin nata ya d’au wani irin zafi,sekace ba yanzu ya gama matse mata shi da ruwa ba.Haka Amal ta cigaba da fama da zazza6in, da rana kad’aitake samu tayi karatu, ranan da zasuyi test d’in Afzal da kansaya kai ta makarantar yayi magana da securities akayi cuttingline aka shiga da ita ta gudanar da E-test suka komo gida.Haka duka sauran tests d’inma jiranta yake seta gama su tahogida tare. Kokon nan kuma shi kad’ai take sha ba tare da taharar ba, da safe Afzal kafin ya fita office yake dama matayasa a flask yadda da ta tashi sede tasha. Acikin sati Amal tarame sosai tayi duhu sede jikin da sauk’i sosai yanzu zazza6inya tafi se k’warnafi ko turare inba na wuta ko khumrah babataso, muddin tana d’aki Afzal be isa ya fesa turare ba se tajiamai. Gashi sam bata son wanka yanzu, kwana biyu yau tak’iyin wanka matse mata jiki ma da Afzal yakeyi yau ta hanasa yiwai bata so. Alwala idan tayi na Azahar da shi takeyin La’asarwani sa’in har Maghrib. Shi de Afzal yanzu yake sake tabbatarda zancen cewa ciki nasa wasu matan k’aramin hauka.”Rania yi hak’uri kiyi wankan kinji? Ni da kaina ma zan mikiyi hak’uri.” Ko tankasa batayi ba taja bargo ta rufe kanta,sauk’e bargon yayi “Yi hak’uri kinji? Karfa zama da dottin nanyayi miki illa.””Wai wallahi inda kaine acikin halin nan ko alwala ma baza kaiya yi ba ka barni kurum in wari nake maka kaje d’ayan d’akinka kwanta.” Dariya sosai ta basa, mutumin da banda k’amshinturaren wuta ba abinda ke tashi daga jikinsa ne wai ze ce yanawari shi kawai gudun abinda zama da dattin ze iya haifar matayake ba don wai tana wari ba.”Yi hak’uri Rania beyi zafi haka ba.””Toh ka barni in kwanta.””Toh shikenan seda safe Allah k’ara sauk’i.””Ameen” ta amsa tana rufe idonta sauk’an lips nasa taji afuskanta “I love you.””Ina da dotti ka manta ne?””I’ll still kiss you Rania yi bacci kinji? Get well soon”Murmushi ta sakar masa sannan a hankali bacci ya d’auketa.***Da kwana hud’u Nazeefah ta kira Afzal akan su Daddy sundawo, dad’i kenan he can’t wait ya dawo da ita gida ta bawaAmal hak’uri su fara shiri, it’s what he’s ever asked for. Yanazaune a office yana aiki around 2:30 wayansa yayi beepingalaman shigowan sak’o. Message yagani daga Amal fromsnapchat da hanzari ya bud’e wayan ya bud’e, hotonta yaganiwanda yake da tabbacin yau ta d’auka. Tana sanye da wanidogon rigan roba armless ba ko d’igon kwaliya amma tayibala’in kyau da gashinta kame a tsakiyan kanta jelan na lilo.Be 6ata lokaci ba yayi replying nata;_Triple A💦;_ Iyyeehh😍😍 yau baby na yabar minRania tayi wanka kenan._Bada dad’ewa ba sega reply nata._His Rania👑; 🙈 na cika ka da wari two days ko?__Triple A💦; dama shuwa suna wari ne? Ai ban sani ba donni kullum na matso kusa dake k’amshin turaren wuta dakhumra nake ji.__His Rania👑; 😩 Ya Omri you’re so sweeet__Triple A💦; 😁💕 Ya jikin naki toh? Da sauk’i?__His Rania👑; Alhamdulillah bakace nayi kyau ba😩😩__Triple A💦; Haba ‘yar shuwata kema ai kinsan kinyi kyau😍😍, send me more.__His Rania👑: O’o ai baka ce mun nayi kyau ba seda narok’a😕_ _Triple A💦; Rania please😩😩😭 Ya Omri is sorry._Seda ta gama waina sa sannan ta d’au sabi ta tura masa indayata yaba kyanta, na sosai yaso posting hoton amma tunaNazeefah kan iya gani seya fasa, baya son abinda ze sakehad’a kansu.Sa6anin kullum yana isa gida Amal ta taresa yau hardahugging nasa.  “Yau turare na baya wari?” Ya tambayeta dan kuwa sede bematso kusa da ita ba seta toshe hancinta wai turarensa wariyake mata. Kai ta gyad’a tana masa murmsuhi “Welcome backYa Omri.”  “Jiki da sauk’i kenan.””Alhamdulillah.””You look so takeaway Rania.””Thank you Ya Omri.””Toh ya baby na? Kin bata abinci?””Mun sha kokon daka had’a mana kafin ka fita office har saubiyu.” “Mashaa Allahu, ya rage ko a k’ara had’a wani?””Ka bari seka huta besides na fara aiki mafa da hannun nawakaga” ta d’ago hannun nata mey targad’e tana juyawa aidonsa. “Alhamdulillah, My Rania is such a strong womanAllah k’ara miki lafiya Sweetheart.””Ameen Ya Omri mu k’arisa ciki” rage kayan jikinsa yayi yaragar da shorts zallah sannan ya haura gado ya sameta indatake mik’i da handout rik’e a hannunta tana karantawa. Tamkard’an yaro ya haye jikinta ya kwanta had’e da saita kansa dai-dai saitin k’irjinta da suka ciko tim. “Ya Omri zafi suke minkad’an gyara” tayi saurin sanar dashi.”Ze daina Rania” yace da ita yana sake cusa kan nasa cikink’irjin nata “Bacci nakeji na gaji daga aiki” murmushi ta sakarkad’an sannan ta zagaye hannunta a bayansa tana mey cigabada karantunta, daga haka har itama baccin yayi awon gaba daita. Da goshin Maghrib Afzal ya farka a hankali ya raba jikinsadaga nata ya fad’a bayi yayi alwala sannan ya tada ita itama.Bayan da ya dawo daga sallan Isha ya had’a mata kokontashi kuma ya had’a quarker oats yasha daga nan suka komad’aki sukayi wankan su tare kaman yadda suka saba. Sede tunda suka kwanta Afzal keta tak’ura mata, itako tak’i barinsachimma abinda yake da niyya se wani shusshuresa take shikokaman maye ya kasa hak’ura.”Ya Omri mana kana fa da office gobe.””Rania yanzu duk hak’urin nan da nayi baki gani ba? I needyou today hak’uri na ya k’are.””Ni banida lafiya” ta amsa tana tattare bargon a jikinta.”Na sani ai Allah k’ara miki lafiyan amma yi hak’uri ki barnikinji?”  “Ni gaskiya sena samu sauk’i.””Haba My Rania yi hak’uri kinji? Kad’an kawai shikenan.””Yimin wayo de” ta amsa tana cire hannunsa daya samu yasak’ala cikin rigarta.”Yi hak’uri kad’an nace I promise a hankali zan yi miki”rok’arta ya cigaba dayi har seda ya samu ya shawo kanta hakahar suka gamsar da junansu. Tana rik’e a hannunsa bacci yayigaba da ita. Shi kansa baze iya describing yadda yake sonAmal yake kuma jinta a ransa ba, all he knows is that bayidairinta.   Kasancewar washegari Saturday ba aikin office se suka yinia gida abinsu, da safe sukayi breakfast tare, yau bayan kokonAmal har ta iya taci soyayyan k’wai da fries. Bayan breakfast tarok’i Afzal da ya kaita salon ta wanke kanta. Shirayawa sukayitsaf suka fice sede suka tarar da shagon a rufe, dawowansuAfzal yace ze wanke mata da kansa.”Ya Omri yaushe ka iya wanke kai?” Ta tambayesa damamaki.  “Da ke kike wanke min nawa?””Toh ai naka ba gashin kirki bane akai.””Kede kam kizo mana kiga.””A’a nikam gaskiya na yafe haka kurum ka jagwalgwala munkai?”  “Rania I’m serious ki tsaya kiga in be wanku da kyau ba sekiyicomplaining” wardrobe nata ya nufa ya d’auko mata vest dashorts “hungo sanya su.””Amshi mana Rania kinga fa La’asr ya kusa” amsan tayi tatu6e ta sanyasu ya jata bathroom d’in. Daga bakin tub d’in yaajiye mata kujera ta zauna akai ta mik’a kanta ciki inda gashinnata ya sauk’a har k’asan tun d’in. Tsoro yawan gashin nata yabasa shi kansa yama rasa daga ina ze fara wankewan,maganin mey kaud’i kenan.”Toh Ya Omri ka fara mana” tayi maganan had’e da tattaregashin nata ta d’ago kai tana kallonsa yayin da yake tsaye akanta.  “Toh ki mayar da kan naki mana ai nasani” ya fad’aconfidently sannan ya zauna daga gefenta a bakin tub d’in.Hand shower ya bud’e ya jik’a gashin nata da shi jak’absannan ya tsiyaya shampoo akai ya shiga massaging kan ahankali dan dad’i har wani bacci-bacci Amal ta soma ji agurin. Wanke mata gashin yayi mey kyau shi kansa betsamman ze iya ba bayan ya wanke ya d’aure mata head towelsuka fito ta zauna gaban mirror sannan ta kunce towel d’intana tsiyaye ruwan.”Ya Omri zaka iya taimaka mun da jakan hand driers d’ina?”Ta tambayesa politely.”A ina?””A k’asan wardrobe d’ina.” Wajen ya nufa ya d’auko ya mik’amata sannan ya cigaba da tsaye akanta yana ganin yadda takebusar da gashin, na d’an lokaci shima ya gane yadda akeyi.Hannunta ya rik’e yana mey dakatar da ita. Da mamaki tad’ago kai tana kallonsa “Kawo inyi miki.””Ya Omri ai kayi mey wuyan zan iya yin wannan da kainakarka damu.””No Rania kawo in miki” murmushi ta sakar masa sannan yaamsa ya shiga busar mata da gashin yana tajewa kamanyadda yaga tana yi har seda gashin ya bushe garau sannan yajawo mai ya shiga shafa mata bayan nan yayi combing meykyau sannan ya kama mata shi a tsakar kai sakwa-sakwa.”Amazing Ya Omri you’re just incredible.””Yayi kyau?””Alot, thank you so much.””Don’t mention so you owe me big yanzu.””Meyasa?””Nima wataran se kinyi mun aski.” Dariya tasa na sosai “Ashekuwa zaka ga disappointment har nice zanyi maka aski? Ashewani ya kusa ya fara yawo da hula.””Lool” dariyan yake shima ‘”Yar k’auye ko rik’e clipper mabata iya ba hala.””Toh akwai na miji ne a gidan mu da har zan koyan?””Ni d’in akwai mace ce a gidan mu har na koyi wanke kan?””Ai wanke kai da sauk’i yake akan yin aski barin ma irin nakuna ‘yan gayu da se an gyara saje, gaban kan ma a cire wanishape, spare me please ni bazan iya ba.”Dariya sosai ta basa amma ya cize, “Toh shikenan zan je Unisex Salon (salon da maza ke zuwa mata ke zuwa) na Rachealtayi mun askin tunda ita ta iya.””Gun mace zaka je?” Ta kewayo tana tambayansa da mamakiyayinda kishi ya bayyana karara a fuskanta.”Toh ba kince ke baki iya ba.””Toh ka je d’in zunubin ai ku biyu za a rubuta muku banda ni”ta sanar da shi had’e da juya mai baki sannan ta cigaba daharkan gabanta. Murmushin gefe ya saki nan da nan ya canzakayan jikinsa yasa wani bak’in half jamfan da ya mugunamsansa ya feffeshe jikinsa da turare ya zuba accessoriesnasa sannan ya d’au jakan askinsa ganin fa dagske yake zefita Amal ta k’urma ihu kafin ya kai ga bakin k’ofan ta sa key tak’wace.  “Matar Afzal ki bani guri in wuce.””Wallahi bazaka fita ba.””Harda rantsuwa?””Eh wallahi bazaka fita ba.””Toh ni da gida na?””Eh naji amma bazaka fita ba.””Askin ke zakiyi mun ne?””Ai gashin kama be yi wani tsawo ba fitina ne kawai.””Nide matsa min.””Seka rantse gun na miji zakaje tukuna.””Why?””Taya wata mace zata ta6amun kai? Wallahi Nazeefah kad’aina yarda ta ta6a ka.””Really?” Ya tambayeta yana dariya.”Sosai ma kuwa, bayan nan ga ‘yan mata cike kullum ashogon so kake su yi mun snatching d’inka?””Toh laifin waye? Ba ke kika ce baki iya ba.””Toh zan koya” dariya sosai ta basa amma ya moze. “Nimatsa min.”  “Zan koya Allah zan koya amma kar kaje shagon Racheal danAllah.”  “Yaushe zaki koyan toh?””Ya Omri ai kasan ba a dare d’aya zan iya koya ba but zan sakai.”  “Promise?”  “I promise” ta amsa tana gyad’a kai dad’i sosai yaji ya jatajikinsa had’e da zagaye hannayensa a ‘yar kunkuminta “Ashekina sona haka dama?””Eh mana” ta amsa tana turo k’aramin bakinta. Bata hankaraba kawai taji yayi owning lips nata a hankali yake turata harsuka fad’a kan gado ya shiga yi maya wasanni. Da k’yar ta iyak’watan kanta “Ya Omri yanzu na wanke kaina Allah bazan iyasake jure jik’asa ba.””Karki damu zanyi miki drying.””A’a Ya Omri da Allah kayi hak’uri ka bari” ko sauraranta beyiba ya tu6e vest d’in daga jikinta. “Ya Omri stop wallahi zanyimaka ihu.””Kiyi d’in se muga mey k’watan ki” haka ya cigaba da sarrafata har seda ya kashe mata jiki lissss ya biya buk’atansa.a_An hour later…_Amal ce kwance jikin Afzal yana shafa dogon sumartayayinda wayansa dake kan side drawer ya shiga ruri. “D’anmik’i mun wayana Rania” ba gardama ta juya ta d’ago “Wakekira?” Ya tambayeta.”Nazeefah” ta amsa had’e da mik’a masa, niyyan basa wajetayi har ta janyo vest nata zata sa seya rik’e hannunta ya sakekwantar da ita a jikinsa tare da zagaye hannunsa a bayantasannan yayi receiving call d’in.”Halo Ya Rouhi?””Na’am Rabba’atul Bait ya kike?””Lafiya ya gida ya Amal?””Alhamdulillah lafiyanta.””Jikin nata da sauk’i?””Eh Alhamdulillah.””Su Daddy sun dawo d’azu.””Oh haba?””Eh.””Sun dawo lafiya?””Lafiya k’alau yaushe zaka zo ka d’aukeni Ya Rouhi?””Tunda yau suka dawo mu bari mana gobe? Su huta yau ko?””Ya Rouhi anya kuwa you miss me?””You know right I do Rabba’atul Bait ki shirya kayakin ki yaukinji? First thing gobe zanzo in d’aukeki.””Toh shikenan sekazo I love you.””I love you too” yace sannan ya katse.”Rania?” Ya kirata kai ta d’ago a hankali tana kallonsa. “I’msorry kinji?””Why? What for?””For everything I said to Nazeefah that made you feltjealous.”  “Karka damu Ya Omri, tunda nima kana fad’a mun daddad’unkalamu haka dan mey zanji haushi sabida ka fad’awa ‘yaruwata? Wannan kishi dole ne amma bawai hakan na nufin najihaushi bane, so karka damu kaji?” Dad’i sosai kalamunta sukasanya sa ya sake rungumeta tsam ajikinsa “I love you sooveryy much Rania.””So gobe zaka je ka d’auko ta?””Yes in shaa Allah har gida tace zata zo ta baki hak’uri.””Allah kaimu toh.””Ameen.””I’ll miss you for the 2-2days da zaka na yi mata.””I’ll miss you terribly too Darling” ya sanar da ita had’e daplacing mata light kiss a goshi “Tashi muyi wanka toh muyisallah kinga ana neman hud’u se muje muci abinci ba?””Sure Ya Omri.””Karde har kin mance?””Dame fah?””Seriously Rania?””Yi hak’uri ka tuna mun na d’an sha’afa ne.””Wato kin ma manta yau zamu fita first baby shopping namuko?”  “Ya Omri beyi sauri ba?””Haka kullum kike cewa ai a hankali a hankali zamunaragewa please don’t say no, I’m so excited.””Alright toh.””Kin yarda zamu je?””Anything for my Omri.” Nan da nan sukayi wanka sukayisallah sannan suka shirya suka wuce shopping. Siyayya sukayisosai, Afzal na kwasan kayan baby girl Amal na yin na babyboy se dariya masu shagon suke musu amma ko a jikinsu. Seafter 6 suka dawo gida da goshin maghriba.****GIDAN ALHJ ABDALLAH.RANA DAYA Chapter 41Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323_Assalamu Alaikum readers, I would like to show mydeepest appreciation to each and every one of you that took aminute or so out of their precious times and asked, prayed orchecked up on me. I really am grateful and feeling muchbetter Allah yabar zumunci ameen. 😘 Before proceeding on,I would like to dedicate and give this chapter to SADNASmarubuciyar •miemiebee a wanki garori• and her amiablegroup members, thank you so much for the love and supportwannan chapter’n naku ne! Xoxo 😘❤️_Cike da jin dad’i da rawan jiki ta d’auko akwatin ta ajiye kangado sannan ta shiga fiddo da kayakinta daga wardrobe tanajerasu aciki, taci rabin aikin Mummy tayi knocking bisa k’ofand’akin. “Come in” ta amsa sannan ta bud’e ta shiga.”Ya da shirya akwati haka ina zuwa?” Ta soma da tambaya.”Mummy Ya Afzal yace gobe zezo ya mayar dani d’akina” tasanar da ita cike da jin dad’i.”Kai haba!” Mummy ta tambayeta unbelievably tana meytayata murna.”Wallahi ai tun last two weeks yaso mayar dani ammanbakwa nan yace in hak’ura sekun dawo.””Allah sarki Afzal, toh Alhamdulillah yayi kyau sosai Allahkaimu.”  “Ameen Mummy” ta amsa delightedly.”Kiga duk kalan rashin hankalin da kika tafka hakan behanasa yafe miki ba har yake shirin mayar dake d’akinki. Sekiyima kanki fad’a Nazeefah ki kiyaye 6ata masa rai, kuyi zamanlafiya da ‘yar uwarki ba abinda hakan ze ragar miki.””Hakane Mummy in shaa Allahu komai ya wuce har gidazanje in samu Amal in bata hak’uri.””Masha Allah, Allah baku zaman lafiya duka.””Ameen Mummy.””Toh kinata hanzari haka ko gobe bazaki had’a kayakinbane?”  “Toh Mummy in kuma da safe zezo fah? Ai gara nayi nagama yanzu tunda ba abinda nakeyi.””Toh ki sauk’o muci abinci dinner is ready.””A’a nikam zan sauk’o daga baya sena gama had’a kayakinnawa tukuna.””Toh barin sanar da Daddy’nku.””Yauwa do please thank you” nan Mummy ta fice ta ja matak’ofar. Bayan sun gama cin abincin tayi gyaran murya, “Alhj?”Ta kira Daddy.”Na’am Hjy Surayya.””Errm batun Nazeefah ne daman, Afzal yace gobe zezo yamayar da ita d’akinta.” Dummm! Zuciyan Daddy ya buga komotsi ya kasa yi.”Alhj lafiya?” Mummy data karanci yanayin da ya fad’a nantake tayi saurin tambaya.”Lafiya ba komai.””Nace Afzal ze zo bikon Nazeefah gobe.””Bazata koma masa ba” ya fad’a zalla. Da mamaki Mummy tatsaya kallonsa “Dalili Alhj?””Nace bazata koma ba zuwa zeyi ya bata takardantazamansu ya k’are.”Mummy ta kasa amincewa da abinda kunnuwanta ke jiyemata da mamaki tace “Alhj ka ko san me kake fad’i? Har munsamu yaron nan ze mayar da ita d’akinta kake cewa bazatakoma ba? Ko kai zaman ‘yarnan a gidan nan haka na makadad’i ne? Ko so kake ka mayar da ‘yar taka bazawara?””Nide na fad’a miki kije ki sameta kice mata ba inda zata”yana kaiwa nan ya mik’e ya nufi d’akinsa. Kai Mummy takewayo tana kallon Khaleefah da shima ya tsaya kallonta dad’umbun mamaki d’auke a fuskokinsu. Daga bisani ta mik’e taje ta samu Nazeefah a d’aki, lokacin har ta gama had’akayakin nata tana cikin tattare jakukkunanta da takalma.”Nazeefah wani abun ya had’aki da Daddy’nku ne?” Mummyta tambayeta bayan ta zauna bakin gado.”A’a wani abu ne?””Gashi ina mishi maganan gobe Afzal zezo ya d’aukeki yanacewa ba inda zaki.””Ba inda zani kuma?” Nazeefah tayi exclaiming cike da k’inyarda.  “Haka yace wai zamanki da Afzal ya k’are.””Dalili? Ya Afzal yayi mishi wani abu ne?” Ta tambaya a rud’e.”Anya kuwa? D’au waya ki kirasa muji” ba makawa ta janyowayanta ta shiga kiran Afzal sede yayi ta ruri har ya tsinke bed’aga ba kasancewar ya riga ya kwanta. Three missed calls tamasa be d’aga ba ta hak’ura.”Mummy he ain’t picking up.””Kode yayi bacci ne?””Might be amma meyasa Daddy ze hana Ya Afzal mayar danid’akina?”  “Shine nima ban sani ba Nazeefah.””Mummy dan Allah kiyi mishi magana Mummy bana sonabinda ze rabani da Ya Afzal please dan Allah Daddy ya rufamun asiri.””Karki damu zanyi masa magana ki kwantar da hankalinkinake ga sun d’an samu sa6ani ne.””Please do Mummy.””I’ll je kici abinci kinga dare nayi.””Ni bana jin yunwa.””Toh kiyi sallah ki kwanta seda safe” da haka Mummy tajamata k’ofar ta fice taje ta samu Daddy dake mik’e akan gadoya zura wa ceiling ido. Sallama tayi amma ko amsawa beyi badon yadda hankalinsa sam baya jikinsa.”Alhj?” Ta kirasa bayan ta zauna a gefensa nan ma shiruk’arshe seda ta d’an ta6asa sannan ya dawo hankalinsa. “Alhjdan Allah ka tashi muyi magana.””Wace magana ce zamuyi? Na gaya miki ‘yar nan bazatakoma gidan Afzal ba ko baki ji bane?””Naji Alhj amma-“”Amma mey?” ya katseta a fusace “Ni da ‘yata kike son nunamun iko akanta? Bazata koma ba bazata koma ba.””Bawai haka bane Alhj a tunani na koda sa6ani kuka samu dashi Afzal d’in be kamata ka hana sa miyar da yarinyar nand’akinta ba tunda tana sonsa yana sonta-“”Surayya dan Allah nace kiyi min shiru” ya katseta cike darashin hak’uri “Idan kuma shirun ne bazaki iya ba ina iya barmiki d’akin.””Allah huci zuciyanka gobe zamuyi magana” Daddy be sakece mata komai ba. Abinda ya kama daga kan shi harmaMummy da ita Nazeefar bawanda ya iya samun baccin kirkiranan barin ma Daddy da yake ganin asirin sa ya kusa tonuwabesan da wani idon ze sake kallon iyalansa ba.****Kiran Afzal ne ya tada Nazeefah daga bacci washegari bashiri ta d’aga wayan.”Good morning Baby” ya fad’a a karo na farko.”Ya Rouhi” ta kirasa cike da tashin hankali.”Yes is everything okay?” Yayi saurin tambaya.”Ya Rouhi wani abu ya had’aka da Daddy ne?””Nop why?””Ya Rouhi cewa yayi wai bazaka miyar dani d’akina ba.””What?!” Yayi exclaiming had’e da dropping cup na tea dayake sha.”Ya Rouhi please do something I don’t want to be separatedfrom you.””Karki damu I’m on way now” daga haka ya katse wayan yafad’a d’aki ya d’au key’n motansa. “Rania?” yayi knocking bakink’ofan bayin.”Yes Ya Omri?” Ta amsa daga ciki.”Zan fita ina zuwa.””Toh seka dawo” be 6ata lokaci ba ya fice.****  Mik’ewa tayi ta fad’a bayi tayi brushing ta canza kayan jikintasannan ta sauk’o k’asa dan karyawa. Hayaniyan data jiyo tagun d’akin Daddy yasa ta k’arisa gurin inda ta tarar da Mummyda Daddy se faman fad’a sukeyi.”Haka kawai bazan zuba ido ka mayar min da ‘ya bazawaraba wallahi Afzal zezo kuma ze tafi da yarinyar nan” Mummy tafad’a cike da tsiwa kaman ba ita ba.”Idan ke kike iko da Nazeefar se mu gani” Daddy ya mayarmata.  “Daddy dan Allah kayi hak’uri” Nazeefah da idanunta sukaciko tim da hawaye ta tsoma baki “Daddy dan Allah karkarabani da Ya Afzal Daddy idan wani abun ya maka I’m sorry onhis behalf please don’t separate us two.””Kiyi hak’uri Nazeefah amma rabuwa da Afzal ya zama dole”kuka ta shiga yi na hak’ik’a “Daddy dan Allah kar ka min hakadan Allah kayi hak’uri I’m so sorry” har cikin zuciyansa Daddyyaji ba dad’i ashe akan ‘yarsa Allah ze rama wa Jameelahabinda yayi mata, why not akanshi? Meyasa se akan ‘yarsa?Ashe anan Allah na nuna masa kamar yadda alheri yaked’anko shima sharri haka ne muddin baka shuk’a me kyau batoh ‘ya’yanka ma bazasu ga mey kyau ba.”Ki barsa” Mummy tace da ita tana mey janta jiki “Afzal d’inai zezo se ya hanaki binsa muga” tana kaiwa nan tajaNazeefah d’akinta ta shiga lalashinta amma inaa Nazeefah sekuka. Ba’a dad’e ba sega Afzal ya taho yana isa ya kiraNazeefah inda ta tura Khaleefah ya shigo da shi zuwa parlournDaddy sannan ya shiga daga ciki yayi ma Mummy magana.Mayafi ta yafa ta fito da Nazeefah biye a bayanta. Bayan sungaisa take tambayarsa ko abu ya had’asa da Daddy.”Wallahi ba komai Mummy kema kinsan bazan so abinda zeshiga tsakani na da Daddy ba kodan Nazeefah.””Hakane Afzal yanzu abinda nakeso da kai ka d’au Nazeefahku tafi karka sauraresa.””Nace baze tafi da ita ba” suka jiyo muryan Daddy kamandaga sama nan take duk suka kewayo suna kallonsa.Har k’asa Afzal ya sauk’a ya gaishesa amma ko amsawabeyi ba “Ka rubuta mata takardanta yanzun nan bazata bika koina ba.””Daddy ban fahimce ka ba.””Sakin ta nake so kayi yanzun anan” ya jaddada masa.”Innalillahi wa inna ilaihi raji’un” ya sa salati “Daddy idan waniabun nayi maka kayi hak’uri amma karka rabani da Nazeefahdan Allah.””Baka ji me nace bane?””Daddy naji dan Allah kayi hak’uri.””Ai ni na rok’eka da ka aureta daman tun farko yanzu kumaina rok’onka da ka sawwak’e mata zaman ku ya k’are.””But Daddy I love Nazeefah, ina sonta bana kuma son in rabuda ita.”  “Zaman ku ya k’are nace Afzal ka sakar min ‘ya.””Wai Alhj meke damunka ne? Haka kawai kake shirin shigatsakanin yaran nan a ina aka ta6a yin hakan?””Hjy Surayya banyi magana dake ba saboda haka ba ruwanki.””Niko nake da ruwa acikin zancen nan taya zaka sa na dolemiji ya rabu da matarsa?””Afzal ka rubutawa yarinyar nan takardanta nace” yace kamanwanda beji abinda Mummy ta fad’a ba.”Daddy dan Allah kayi hak’uri” Nazeefah ta rok’esa cikin tsan-tsan kuka saidai ko kallonta beyi ba. “Idan kuma ranka ya 6acine game da dawo dani gida da Ya Afzal yayi kayi hak’uriamma bashida laifi, nice nayi mar laifi a matsayinsa na meymata biyu kuma dole ya kwatanta yin adalci tsakani na da ‘yaruwata. Tunda ni nasa Amal tayi yaji na raba ta da gidantanima dole a rabani da nawa. Amma ka duba yanzu da Amal tadawo ba gashi yana son ya miyar dani d’akina ba? Kuma sekahana hakan Daddy? Please don’t.” Na sosai maganganunNazeefah suka shige jikin Daddy suna masu samun mazauni abirnin zuciyansa. Ba shi kad’ai ba kowa seda kalamun natasuka ta6a sa a gurin amma haka na dole Daddy yayi banza daita. “Afzal ba magana nake ma ba?””Daddy I’m terribly sorry idan mayar da Nazeefah gida da nayina kwanakin nan ne ya 6ata maka rai kamar yadda Nazeefahta fad’a. I had no option but please don’t be mad, I’m sorryand I do love Nazeefah.””Ka rubuta mata takardanta nace-“”Baze rubuta ba Alhj nace baze rubuta ba” Mummy da rantain yayi dubu be 6aci ba ta katse sa.”Afzal baka jina ne?””Daddy ina ji” ya amsa na dole.”Ka rubuta mata takardanta nace.” Kuka Nazeefah ke sosaitace, “Please don’t do this Daddy, please.””Me kake jira ne har yanzu Afzal?” Daddy yayi kaman be jitaba “Biro ne ko takarda baka da ita? Khaleefah wuce d’akinkaka d’auko mar.””Daddy kayi hak’uri amma ka sani bazan iya rubutawaNazeefah takardan saki haka kawai ba please understand me.””Daddy kayi hak’uri mana” Khaleefah da ya zuba musu idotun d’azun ya fad’a.”Daddy please don’t do this” Nazeefah ta kar6esa, “Pleasedon’t Daddy, Afzal is sorry kayi hak’uri ka barni in tafi dashi.””Nazeefah kiyi hak’uri amma gaba kad’an zaki gane am doingthis for your own good.””Which good Daddy? Kana shirin raba ni da mijina wandayake sona nake kuma sonsa kake cewa you’re doing this forme? How? Mummy how is this going to be of help to me?” Tajiyo cikin tsananin kuka tana kallon Mummy data janyota jiki.”Zaman ki da Afzal ya haramta Nazeefah bazeyi ki cigaba dazama da shi ba dan haka ya zamanto dole ya sakeki yasauwak’e miki.””Kaman ya zamansu ya haramta Alhj? Wani abun sukayi neda zakace zamansu ya haramta?” Mummy tayi saurintambayarsa “Dan na d’an wata ya korota gida kuma akangaskiyansa se kace zamansu ya haramta? A ina ne idan macetayi laifi akace miji baze hukunta ta ba? Tell me!” Tayidemanding.  “Nide na fad’i nawa zamansu ya haramta don haka ya k’are,Khaleefah yi maza ka d’auko mar paper da biro kar ka bari innanata kaina.”  “Khaleefah zauna ba inda zaka” Mummy ta dakatar daKhaleefah daya zabura.”Daddy I’m sorry amma bazan iya rubutawa Nazeefahtakardanta ba” Afzal ya fad’a had’e da mik’ewa “I’ll get goingina zuwa amma.””Afzal! Afzal!” Kiransa Daddy yake amma ko kewayowa beyiba. Gidansu ya wuce direct unfortunately Abba bayi nan yayitafiya Ummi kad’ai ya tarar. Irga mata halin da ake ciki yayiinda ta sha mamaki na sosai.”Toh yanzu ya zamuyi? Amma meya samu Alhj Abdallahhaka?”  “Wallahi Ummi I don’t know and he seem so serious aboutit.”   “Subhanallahi meya buga masa kai toh? Kode koranNazeefah gida da kayi d’inne ya 6ata mar rai haka?””Amma ai ba koran walak’anci nayi mata ba Ummi besidesNazeefah was at fault dole in hukunta ta kodan inyi ma Amaladalci.”  “Tabbas Prince kuma nima bawai nace kayi laifi bane am justsurprised gashi Abbanka baya nan.””Se yaushe ze dawo?””Yau yace.””Toh kafin nan kije ki samu Daddy kiyi mishi magana please.””Ni kuma Prince?” Ta dafe k’irji.”Eh Ummi I don’t want to lose Nazeefah please go” ya fad’acikin tsananin tashin hankali.”Prince ta ina zanje in fara yi wa Alhj Abdallah magana amatsayinsa na sirki na? Ai beyi fasali ba kade bari Abban nakaya dawo zuwa anjima.””Ummi please” ya rok’eta abin tausayi.”I’m sorry Prince but I can’t” kafad’ansa ta dafe “Abbanka zedawo anjima I’ll be the one to explain everything to him kayihak’uri kaji? I’m sorry” kai zalla ya iya gyad’a mata.”Ka karya ko tukuna?””Na karya” ya amsa.”Toh ka kwantar da hankalinka, muyi fatan Allah dawo daAbbanka lafiya.”***Wajajen sha biyu Amal da ta ji shiru daga Afzal ta d’au wayata kirasa lokacin har bacci ya fara d’aukansa zaune a kankujera a parlour, ba makawa ya d’aga inda ta soma da “HaloYa Omri?”  “Na’am Rania.””Ina ka shige? Shiru tun d’azu.””Rania akwai matsala” ya sanar da ita.”Subhanallahi ina dey kana lafiya ba abinda ya same ka ko?””Not at all.””Alhamdulillah” ta saki ajiyar zuciya “toh meya faru?””Rania sena dawo gida kawai I’m on my way.””Toh Allah dawo da kai lafiya I love you.””I love you too” ya amsa sannan ya katse. Duban agogo yayiyaga pass 12 “Ummi!” Ya shiga kiranta chan sega ta tashigo.”Lafiya? Naji kana kirana.””Ummi se yaushe Abba ze shigo?””Zuwa anjima yace Prince bansan yaushe flight nasun zetashi ba.”  “Ummi I don’t want to lose Nazeefah please do somethibg.””In shaa Allahu ba abinda ze faru kai de ka kwantar dahankalinka kaji?””Zan wuce gida idan Abba ya shigo seki kirani.””Toh shikenan Allah ya kare.” Be kai ga tada engine na motarsa ba sega Nazeefah na kiransa. Nan take ya amsa “HaloNazeefah?”  “Ya Afzal…” ta kirasa kawai seta rushe da kuka.”Ohh dear!” Ya ambata had’e da murza temple nasa”Rabba’atul Bait please kibar kukan haka ba shida amfani.””Ya Rouhi tayaya ne bazan yi kuka ba bayan Daddy yanashirin rabani da kai?””I’m not going to let that happen kinji? Abba is on his wayidan ya dawo zezo ya samu Daddy yayi mishi magana in shaaAllahu ze sauk’o ya amince in dawo dake d’akinki okay?””But Ya Rouhi he seem so serious wallahi se rok’onshi muketayi amma ko sauraron mu beyi I’m scared.””Don’t be sweetheart in shaa Allahu mutuwa ce kad’ai zataraba mu dan bazan ta6a aikata abinda Daddy ke cewa inyi babecause I love you okay?””I love you too Ya Rouhi promise me komin yaya bazakarubuta mun takarda na ba.””I promise darling” ya sanar da ita.”Thank you Ya Rouhi.””Yanzu share hawayenki kibar kukan haka toh sena shigoanjima.”  “Okay take care” daga nan ya katse ya sa key ya wuce gidainda Amal ta taresa. Bayan ta kawo masa ruwa yasha taketambayar sa meke faruwa nan ya labarta mata komai indaitama tayi mamaki na sosai sannan ta shiga kwantar masa dahankali.  ***  Se wajajen hud’u jirginsu Abba ya sauk’a driver yaje yad’auko sa daga airport. Ruwa ya watsa sannan suka ci abincida Ummi inda take basa labarin halin da ake ciki. Kansa ne yamugun d’aure akan mey Alhj Abdallah zece a sakan masa ‘ya?Shin meya faru? Nan da nan ya kira Afzal a waya yaketambayarsa kode wani abun ne ya had’asa da Daddy ammaAfzal ya nuna sam ba komai banda mayar da Nazeefah gidada yayi akan laifin da ta aikata. Take a lokacin Abba yaje yasamu Daddy saidai Daddy na kan bakansa har yanzu shi asakar mishi da ‘ya ba yadda Abba beyi da shi ba, ba kalanhak’urin da be basa ba amma ya dage ina shi a sakar mishi da’ya kawai irrespective of abotakan dake tsakaninsu. Namatuk’a ran Abba ya 6aci be ta6a tsammanin haka daga gunamininsa ba, ai ko da ma ace laifi Afzal yayi masa be kamatayayi haka ba.”Na d’au zamuyi magana man-to-man mu fahimci juna da kaiAlhj Abdallah a matsayinka na amini na ashe ba haka bane.””Kayi hak’uri Alhaji Amin ko ni ban so abubuwa su kasancehaka ba amma ya zama dole in raba auren yaran nan nebadan son ra’ayi na ba nima.””Sai don mey toh? Idan wani abun ne ka sanar dani mana karfa kamanta aminin ka ne ni.””Ina sane da hakan Alhj Amin amma kayi hak’uri bazan iyasanar da kai dalili na ba ni kawai asa Afzal ya sawak’e wa’yata.”  “Kaine mahaifin Nazeefah kuma se yadda kace za’ayi ammaa tunani na zaka sanar dani koma meye dalilin, in shaa Allahuzanyi maka kyakkyawar fahimta.””Kayi hak’uri Alhj Amin komin yaya naso sanar dakai bazaniya ba shiyasa nake sake baka hak’uri kayi hak’uri.””Shikenan tunda abinda kake so kenan Allah yasa hakan shiyafi alkhairi.””Ameen nagode da fahimta ta da kayi ina fatan hakan baze6ata tsakanin mu ba?””In shaa Allahu ka gaishe da Madam.” Har bakin gate Daddyya rakasa sannan ya koma ciki Abba ya k’arisa gida. Tun dagabakin k’ofa Ummi ta soma tambayarsa yaya.”Yace shi a sauwak’e wa ‘yarsa” ya sanar da ita.”Innalillahi! Toh Alhj ya zamuyi? Prince fa? Wallahi yana sonyarinyar nan ina gudun kar hakan ya jefa sa cikin wani halin.””Toh mahaifinta yace ga abinda yake so mun isa muce a’ane?”  “Eh mana ai wannan bayi bane wallahi taya haka kawai bak’wak’k’waran dalili se don an kora ‘yarsa gida akan laifin dataaikata ze shiga tsakanin masoya biyu yace se an rabasu,rabawan ma wanda ba komawa?””Toh ya zamuyi Hjy Mariam?””Muko muke da abinyi wallahi mu kai k’ararsa kotu natabbata bazasu goye masa baya ba.””Mey yayi zafi har da zuwa kotu Hjy Mariam? Shi prince d’inbashida mata a gida ne? Kokuwa Nazeefar ce k’arshenhalittu?”  “Ko d’aya Alhj amma ai zaka duba halin da d’an nan ze iyafad’awa cikine. Yaran nan yana son yarinyar nan haka kawaikuma a rabasu wallahi babban hatsari ne ga rayuwansa harmada ita d’in.””Ina sane da dukkan hakan Hky Mariam kuma idan da akwaiwani hanyar da zanbi da na bi dan in dawo masa da matarsaamma gar-da-gar Alhj Abdallah yace shi a sakan masa ‘yabaya son jin komai mey kikeso inyi? Zancen kai k’ara kotukuma ma be tashi ba idan dey mata ne Allah ya haliccesudayawa ko a gobe yakeso yakan k’ara wani auren.””Hakane kam amma Alhj Abdallah bai kyauta ba ai ko danabotakan dake tsakaninku ma be kamata yayi haka ba.””Zuwa gobe zan kira Afzal yazo anan ya rubuta matatakardanta a kai musu mu rabu dasu lafiya.””Oh! Duniya, toh shikenan Allah ya kaimu bari in k’arisa sited’ina.” “Alright.”*****   “Ya Omri ka kwantar da hankalinka haka, everything is goingto be alright.”A raunane ya d’ago lumsassun idanunsa ya kafa mata.”Rania I’m sorry” ya furta a hankali sam ba a son ransa baneya nuna tsan-tsan damuwa akan Nazeefah a gaban Amal hakaamma ba yanda ya iya ne abun ne yafi k’arfinsa.”Why?” Ta tambayesa cike da rashin fahimta.”For showing concern over Nazeefah like this nasan bekamata in nuna tsan-tsan damuwa akanta a gabanki haka babut I just can’t help it, kaman yadda nake sonki haka nake sonta itama.  Kuma kaman yadda bazan so abu ya shiga tsakaninmu dake ba ba ita ma haka ne Rania. I can’t afford to lose her,I just can’t” ya fad’a cikin raunannen murya.Baza tayi k’arya ba da fari taji haushi da kuma kishin yaddaya shiga matuk’an damuwa akan Nazeefah amma sanin yaddazafin rabuwa da masoyi yake musamman ma na dole irinwannan se taga ba laifinsa bane, ta tabbata idan da itane aposition na Nazeefah zeyi haka ko fiye da hakan ma, tohkishin mey zatayi? Matsowa kusa dashi tayi sannan a hankalita kwantar da kansa a k’irjinta tana mey shafe gashin kan nasaa hankali “Don’t be sorry Ya Omri, na fahimci yanayin da kakeciki and I’m here for you, feel free to cry in my arms I love youso much.” Hannayensa ya zagaye a ‘yar kunkuminta yayindahawaye ya shiga tsiyaya daga idanunsa sun dad’e a haka harseda wahalallen bacci ya d’aukesa. Cike da dabara ta kwantardashi kan gadon ta gyara mai kwanciya sannan tayi zamanta agefe tana mamakin dalilin da zaisa Daddy ya aikata abindayayi.  Chan wajajen Isha sega kiran Ummi da hanzari Amal ta mik’awa Afzal kiran inda ya d’aga. “Ummi?””Na’am Prince.””Ummi ina kika jefa wayarki ina ta kira switched off?””Wallahi bak’i nayi d’azun suna ta game daga nan suka kashemin wayar suka yasar a lungu se yanzu na samu.””Ohh na d’au wani abu nema ya sameki ya Abba? Ya dawo?””Eh ya dawo” ta amsa a sanyaye.”Yaje ya ma Daddy magana?””Eh ya mishi.””And???””Prince-” se kuma tayi shiru.”Please speak up Ummi” ya fad’a cikin tsananin fargaba.”An yi mishi magana amma he’s not willing to back outPrince yace lalle-lalle se ka sakar masa da ‘ya.””Innalillahi wa inna ilaihi raji’un” ya saki salati “No Ummi.””I’m truly sorry Prince amma abinda yace kenan gobe daLa’asr Abbanka na buk’atan presence naka. Seda safe kagaishe da Amal” tana kaiwa nan ta katse wayar. Ko sauk’ewayar daga kunnensa Afzal ya kasa Amal ce ta tako dagagaban dressing mirror ta amshe wayan had’e da mik’ar da shita rungumesa tsam a jikinta tana basa hak’uri. Kaman d’anyaro ya zage yana kuka a jikinta ba makawa. A dalilin meyDaddy zeyi masa haka? No he can’t stand by it, baze iya jurerabuwa da Rabba’atul Bait tasa haka kawai ba sabida selfishinterest na mahaifinta. Tunda yana sonta tana sonsa toh inshaa Allah ba abinda ya isa ya rabasu he don’t care kodamaganan zata kai kotu. A shirye yake da yayi filing case akanDaddy, ya tabbata kotu zata dawo masa da matarsa.****Washegari da safe suka shirya tsaf da Amal yayi droppingnata a school. Wajajen sha d’aya Nazeefah ta kirasa bayansun gaisa ta buk’acesa da ya taho school a waje kaza yazo yasameta. Be 6ata lokaci ba ya fice be tsaya ko ina ba se indatace su had’un. Yana sauk’a daga motan ta ruga a guje tajetayi hugging nasa tana kuka har na fitan hankali. Rungumartayayi tsam a jikinsa shima yayinda yake danne hawayen dakek’ok’arin ku6uce mar. Sun dad’e a haka sannan a hankali yashiga raba jikinsa daga nata sede ina se sake matsesaNazeefah ke da k’yar ya samu ya d’agota ya shiga share matahawaye yana bata hak’uri yayinda take ta kad’a mar kai.”It’s okay calm down I’m here.””It’s not okay Ya Rouhi it’s not” ta sanar dashi cikin tsananinkuka.   “Look at me” ya buk’aceta “Look at me okay?” Cikin sanyi tad’ago jajayen idanunta ta kafa mai. “Nothing in this world willever seperate me from you except for death okay?””How Ya Rouhi? Tayaya? Abba ma ya mishi magana jiya yak’iya sauraresa se kai ne ze saurareka?””I know it’s not possible just trust me.””I really want to but I’m scared, tsoro nakeji Ya Rouhi.””Kar fa ki manta nike da ikon rubuta takardan nan ko ba hakaba?” Kai ta gyad’a yayinda ya cigaba “Idan ban rubuta ba kumaDaddy be isa ya miki wani aure akan igiyan aure na ba ko bahaka ba?” Nan ma kan ta kuma gyad’awa “Excellent ni kumako da kasheni za’ayi sama da k’asa su had’u bazan rubutamiki takardan nan ba Nazeefah I’ll never do it.””I know Ya Rouhi amma kuma ko da hakan Daddy baze ta6abarina in koma a gareka ba ya gwammace in cigaba da zamaa gida da igiyan auranka akaina daya amince ka miyar danid’aki na.””I’m coming to beg him again later today idan har be aminceba zan kai k’ara kotu Rabba’atul Bait akan ki a shirye nake dainyi breaking rules and even worse saboda bana son rabuwadake, da a rabani dake gara na rasa komi nawa dana malakkaI love you Nazeefah, I love you so very much.” Kuka ne yacik’arfinta ba shiri ta fad’a jikinsa tana kuka shima ba don yadanne hawayen ba da tuni ya jonata sunyi kukan tare. Ahankali ya rabata daga jikinsa ya rik’o ‘yar fuskanta cikinhannunsa yana mey share mata hawayen nata “Your home willforever be here with me Darling” ya sanar da ita be hankara bayaji tayi owning lips nasa kissing him so dearly. Kasancewarwajen ba mutane shima se be 6ata lokaci ba ya shigasumbatarta in a soft demanding way. Sun dad’e a hakasannan yayi breaking kiss d’in daga bisani yayinda suka shigamayar da numfashi.”Don’t cry anymore okay?””Okay” ta amsa tana gyad’a kai fuskarta ya d’ago yadda takekalon setin idanunsa “I won’t rest har se idan na dawo daked’akinki Nazeefah you have my words.””I trust you Ya Rouhi and I love you so dearly.””I love you too Darling.””Ka koma haka nan nima I have a class to attend.””Alright se na shigo anjima da yamma okay?””Okay Allah kaimu.”*******_3:47pm_Yana cikin tattare kayakinsa da shirin kulle office segawayansa ya shiga ruri dubawanda zeyi yaga Amal ke kira. Be6ata lokaci ba ya d’aga “Hello Rania?””How’re you Ya Omri?””Alhamdulillah what about you?””Lafiya k’alau.””And my baby?””Itama lafiya.””Yau kika galabaitar mun da ita ko?””Toh so kake inyi ta zaman gida ina tara wa kaina carrovers?””A’a Mummy’n Baby yi hak’uri kunci abinci?””Eh na dafa indomie.””Akwai wani abinda kike buk’ata?””A’a I’m just missing you yaushe zaka dawo?””Abba requested to see me so daga chan zan wuce gidaokay?”  “Batun Nazeefah koh?””Yes.””Everything will work out fine in shaa Allah.””Thank you baby I love you.””I love you too seka dawo.””Sleep until then sena zo in tada ke.” Da murmushi kwancefal a fuskarta ta amsa “Toh shikenan take care” nan ta katse.Be kai ga ajiye wayan nasa ba sega kiran Abba na shiga behankara ba ya d’aga inda suka gaisa.”Ermm nace Umminka ta sanar da kai cewa ina buk’atanganinka ko?””Eh Abba I’m on my way.””Alright Allah ya kare.””Ameen” da haka ya katse ya gama tattare kayakin nasa yafice. Direct gida ya wuce inda ya samu Abba da Ummi zaunea parlour suna jiransa. Ba tare da 6ata lokaci ba Abba yasanar da Afzal gaskiyan al’amarin inda yayi mar nasiha sosaiakan cewa ba komi mutum yake so yake samu a duniya badole wataran se an k’ara da hak’uri amma ina Afzal tamkarkurma haka ya zame a wajen maganganun Abba kawai sunashiga ta kunnensa suna fita ta d’ayan ne shi bega abinda zerabasa da Nazeefah ba bayan mutuwa.”Saboda haka ga takarda nan da biro ka rubuta matatakardanta kuma saki ba d’aya ba, ba biyu ba yake nema sakiuku yake so.””No Abba” ya sanar dashi ciki rud’ani “I can’t do this.””I know Afzal amma ya zame maka dole ba muke iko daNazeefah.”  “Abba baka gane bane? Bazan iya rubutawa Nazeefahtakarda ba I can’t.””Prince kayi hak’uri” fad’in Ummi.”No Ummi I can’t zan je in samesa inyi masa magana in shaaAllah ze sauk’o.””Umminka bata sanar da kai cewa da kaina naje na samesabane? Alhj Abdallah ya riga yayi making up mind nasa baabinda zakayi da zaisa ya sauk’o.””I’ll still try my luck Abba idan kuma be hak’ura ba then Ihave no choice dole in kai maganan nan kotu dan idan bamutuwa ba banga abinda ze rabani da matata ba.””Nima haka nace mu kai k’aranshi kotu tunda de ba zaluntaryarinyar nan kakeyi ba kotu zata tsaya maka ta dawo maka damatarka.”  “A’a Hjy Mariam seda na fad’a miki ki yasar da maganan nankink’i akan mey zamu kai maganan nan har kotu? Nazeefaritace autar mata ko mey?””Ba itace k’arshen halitta ba Abba amma bazan iya rabuwada ita haka kawai saboda selfish interest na Daddy ba.””Afzal kar ka manta Nazeefah ‘yarsa ce kuma bamu keda ikoda ita ba.””No Abba, Nazeefah matata ce kuma nafi Daddy iko da itashiyasa nake rok’onka da ka bani dama inje in samesa inyimasa magana.””Afzal wai kam mey kakeyi haka? Akan rashin mutuncin daAlhj Abdallah yayi maka ya kuma yi wa mahaifinka ai yaci aceka fita daga harkansa da ‘yartasa gabad’aya. Ka sani suke daasara ba mu ba, idan aure kake so ka k’ara ko a yau ka kawomace gidan nan zan aura maka ita, infact ko uku kakeso kak’ara zanyi maka komai balle ma kai da kake da mace a gida?Mene Nazeefah za tayi maka wanda Amal baza ta iya yi maba? C’mon man up.””Abba ba haka bane, baza ka ta6a ganewa ba Nazeefah andAmal are two different people dan Allah ka bani dama inje insake basa hak’uri in shaa Allah he’ll come around.””Alhj kayi hak’uri ka barshi yaje d’in hala rabonsa ya ratse”Ummi ta fad’a.”Shikenan kaje amma ni ba ruwana na riga na fad’a makaabinda ya kamata.””Nagode” yace zalla had’e da mik’ewa “Ni zan koma dukabinda akwai I’ll let you know.” Da haka ya fice dai-dai gabangidansu Nazeefah yayi parking ya k’arasa ciki.”Ka kawo takardan nata ne?” Daddy ya tambayesa bayangaisuwan da sukayi.”Daddy ba abinda ya kawo ni ba kenan dan bazan ta6a iyarubutawa Nazeefah takarda ba haka kawai. Hak’uri nazo baka,dan Allah kayi hak’uri.””Shin mahaifinka be sanar dakai abinda nace masa bane?””He did Daddy amma bazan iya ba, wallahi ina son Nazeefahkuma bana k’aunan rabuwa da ita idan wani laifin nayi kayihak’uri-”  “Dakata Afzal!” Daddy yayi saurin katsesa “Idan ba so kakeranka ya 6aci ba ka bani takardan ‘yata zaman aure ne nacebazaku k’ara ba.””Shikenan Afzal ka mik’e ka tafi zamuyi magana” Mummydake la6e tun d’azu jikin garu tace.”Mummy dan Allah ki basa hak’uri wallahi bazan iya rabuwada Nazeefah ba.””Na gane Afzal just go zamuyi magana.” Ba dan yana so baya mik’e ya fice. Acikin mota ya zauna ya shar6i kuka kamanba gobe.Daddy da yaga dagaske Afzal yake baze iya rabuwa daNazeefah ba ya shiga nazari, yasani koda kotu ya kai k’ara dak’yar su biye masa sabida bashida wata k’wak’k’warar dalili, daace Nazeefar ne bata son auren da rabasa bazeyi wuya baamma yasan komin yaya Nazeefah bazata ta6a amincewa tarabu da Afzal ba. Ya zeyi toh?Chan bayan sallan Isha Mummy na zaune a d’akin Nazeefahtana ta faman bata hak’uri Daddy yayi knocking bisa k’ofan yashiga.   “Ermm Hjy Surayya ki tattaro min passports naku.””Passports? Kayi mey dasu?””Kede kam ki tattaro mun mana ina ruwanki?””So kake ka d’ibe mu kaje ka jibge mu a wani k’asan sabodaselfish intrest naka?””Ba abinda na tambaya ba kenan ki bani passports naku.””Bazan bada ba.””Nazeefah ina passports naku?””Daddy dan Allah kayi hak’uri Daddy meyayi zafi kake shirinkaimu wani k’asan? A dalilin mey?””Saboda bana son abinda ze sake had’aki da Afzal.””Daddy da igiyan auren Ya Afzal akaina kake son inyi tafiyaba tare da izininsa ba?””Sau nawa zan fad’a miki Afzal ba mijinki bane? Zaman ku yaharamta.”  “Ya haramta kaman yaya wai? Idan wani abun ne ka fito filimana ka sanar damu Alhj meye amfanin wannan 6oye-6oyenda kakeyi?” Mummy ta tambayesa.”Ina jiran passports naku muddin Afzal baze sauwak’e wa’yar nan ba toh barin k’asar nan ya zama dole.””Daddy makaranta na fah? Khaleefah ma fa?” Nazeefah dakekuka ta tambayesa sede ko ta kanta beyi ba ya ja k’ofan yafice. Fad’i tayi jikin Mummy tana kuka. “Wallahi wallahi kinjiko? Ba inda zamu. Iyayin Daddy’n naku ya soma isa na Allahkaimu gobe k’ara zan kai kotu akan mey dan na zuba masaido ze tsaya yana yin son ransa a cikin gidan nan? Ki kwantarda hankalinki Allah kaimu goben.”.****Chan wajajen goma Nazeefah ta d’au waya ta kira Afzal,ringing d’aya biyu ya d’aga.”Hello Rabba’atul Bait?””Ya Rouhi please help me Ya Rouhi bana son in rasaka.””Wani abu ya sake faruwa ne?””Ya Rouhi Daddy na shirin relocating namu out of Nigeriagabad’aya.”   “What?!”  “Wai muddin bazaka bani takarda na ba zamu bar k’asar,d’azun yazo ya tattare passports namu Ya Rouhi please helpme out.””Shhhh its okay don’t cry ina Mummy?””Mummy tace zata kai k’aransa kotu.””Ki kwantar da hankalinki kinji? Sena shigo gobe kibar kukanhaka.”  “Please come.””I’ll, you should get some rest I love you.””I love you too” ta amsa sannan ya katse. Safa da marwah yashiga yi a parloun yana nazari sannan chan yaje ya samu Amala d’aki suka kwanta.Washegari bayan sallan Azahar Afzal ya taho gidansuNazeefah ba irin hak’urin da be bawa Daddy ba amma ina kosauraronsa Daddy baiyi ana cikin haka Mummy dakesauraronsu tun d’azu ta sanya baki.”Toh tunda de haka ne Afzal ni na baka dama kaje kayi filingcase a kotu se muga idan kotun zata basa goyin baya ya rabawannan aure.” Wani irin har6awa zuciyan Daddy yayi tabbasidan ya bari maganan nan yakai kotu toh asirinsa ze tonikenan. Ya zeyi?”Ni kike shirin kaiwa kotu Hjy Surayya?””You give me no option Alhj. Idan wani abun ne kake 6oyemana tell us we’re your family zamuyi maka kyakkyawnfahimta amma zancen canza mana gari be tashi ba.”Kai ya shiga girgizawa “No Hjy Surayya bazaku ta6a fahimtataba, ba don ni ba dan Allah kuyi hak’uri a raba auren nan.””Trust me Alhj zamu fahimceka just tell us” a hankali ta shigayi mai magana cike da kissa amma inaa Daddy ya kasa bud’ebaki yayi magana se kad’a kai kawai yake.”Toh inde haka ne mu ma bazamu amince mu bika koma inaba kuma mayar da yarinyar nan d’akinta ba fashi.””Afzal ka rubuta wa ‘yar nan takardanta nace auren ku yaharamta!”   “A dalilin mey ya haramtan?” Itama Mummy ta mayar masacike da tsiwa. Dai-dai lokacin Nazeefah da Khaleefah sukesauk’owa daga sama. A bakin stairs d’in suka tsaya sunasauraron iyayensu.   “Ya haramta nace kuyi wa Allah ku raba auren nan.””Mey sukayi da zaka haramta musu aure? A dalilin mey?””Ya haramta Hjy Surayya ki yarda da ni.””Na yarda da kai Alhj, just tell us ka gaya mana dalilin dayasa ya haramtan, muddin kaine da gaskiya na makaalk’awarin tayaka raba auren nan just tell us.””Bazan iya ba ku gafirceni.” Na matuk’a kan kowa ya d’aurea wajen, ba wanda ya fahimci inda ya dosa gashi duk sunk’osa suji dalilin da yasa yake cewa auren ya haramta.”Alhj dan Allah kayi magana, ka fa sani rik’e maganan nan bashine mafita ba, we’re your family komin yaya bazamu guje kaba just tell us.””Ya haramta na fad’a muku ya kuke so inyi? Kar ku biye maAfzal. Tunda baze saki ‘yar nan ba ku amince ku bini mutattara mu bar k’asar nan shine kwanciyan hankalin mugabad’aya.”   “Tayaya Alhj? Mene wannan abu da kake k’in gaya mana?Toh inde haka ne ina Nazeefah? Ku sauk’o mu bi Afzal mu barmai gidan idan tayi tsami maji.””Hjy Surayya dan Allah karki tozartani a idon jama’a haka,kar ku tafi ku barni ku kad’ai gareni.””Fine seka sanar danu wannan magana da kake 6oyewakokuwa mu tafi.””Ni koda zaku tafi ku amince a raba auren nan, na yarda kutafin amma a raba auren yarannan tukuna.””Haka kawai ba gaira ba dalili kake son a shiga tsakaninmasoya biyu? Toh wallahi kayi k’arya Alhj.””Sau nawa san gaya miki auren nan ya haramta?! Sau nawa!”Ya daka mata tsawa.”Sau nawa nima zan gaya maka muddin banji dalili ba bazanyarda a raba auren nan ba?!” Itama ta mayar masa a tsawace.”Ya haramta nace!””Mayar da aure ba fashi ku sauk’o mu tafi Nazeefah.””Kar ku tafi ko ina, auran Afzal da Nazeefah ya haramtasaboda Amal da Nazeefah ‘yan uwa ne!” Ya sanar dasu afusace ba tare da yasan yaushe ba.RANA DAYA Chapter 42Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323PAGE 42″What??” Mummy tayi exclaiming cike da k’in yarda yayindafuskokinsu duka ke d’auke da d’umbun mamaki barin ma Afzalda Nazeefah da suke jin lamarin kaman raha.”Ku gafirceni Hjy Surayya amma aure tsakanin Afzal daNazeefah ya haramta, dole ne ya sauwak’e mata saboda Amalyar ta ce.””Innalillahi wa inna ilai-” Mummy bata kai ga idda salatin bakawai suka ji k’aran fad’uwan abu a k’asa rigijib! Afzal kamdan mamaki bakin yin salatin ma ya rasa.Atake duk suka maida hankalinsu game da k’aran inda sukaci karo da sumemmiyar jikin Nazeefah a k’asa. KasancewarKhaleefah ne a kusa da ita seya rigasu fara yin kanta yana meyjijjigata amma ina ko motsi batayi ba shiri Afzal ya k’ariso yad’agata yayi waje da ita se cikin motansa inda Khaleefah daMummy suka zauna a baya da ita Daddy kuma a gaba. Nearbyclinic Afzal yayi rushing inda akayi emergency room daNazeefah. Tunda aka shiga da Nazeefah har Dr da nurses dasuka duba ta suka fito kap acikinsu Afzal ba wanda Allah yabasa izinin sake yima Daddy wani tambaya as duk sun shigacikin rud’ani. Jugum suka zauna daga lungu daban-dabankowa da abinda yake gudu masa a kai. Ita de Mummy haryanzu ta kasa aminta da komai haka ma Khaleefah ammabanda Afzal da jikinsa ya soma basa tabbas Daddy nemahaifin Amal in reference to labarin Mami da yaji. Duk yaddayaso k’aryata zancen Daddy ya kasa, yana da yak’inin cewaDaddy ne mahaifin Amal. Shin wani irin cakwakiya ne wannan?Taya za’ace yana auran wa da k’anwa? Innalillahi wa inna ilaihiraji’un.  Da wani idon ze sake kallon Nazeefah ya kalli Amal? Shinyanzu dukansu biyu sun haramta masa kenan ko ya? Yau inazaisa kansa idan ya wayi gari ba Amal ba Nazeefah? Wannanwace irin k’addara ce? Ko a tatsuniya be ta6a jin inda abuhaka ya ta6a faruwa ba. Wayyo Allah shi. Ana cikin haka likitandaya duba Nazeefah ya fito ya sanar dasu kan ta farfad’o sunaiya shiga ganinta. Mummy da Khaleefah suka soma shigasannan Afzal, daga k’arshe kuma Daddy da ya tsaya dagabakin k’ofa tsabaragen kunyan da yake ji ko k’arisawa ciki yakasa. Jikin Mummy Nazeefah ta fad’a tana kukan tsuma zuciya”Mummy please tell me it’s a joke, Mummy it can’t be Mummyplease.”   “Shhh ya isa haka” itama Mummy’n bata san lokacinda tashiga zubda hawaye ba, ya rage Khaleefah kad’ai ke basuhak’uri. Duk anan kallonsu kawai Afzal yake bako uffan, yayitsaye kaman gunki daga wani sashe. Daga bisani Mummy daNazeefah kenrik’e a hannunta ta kewayo kan Daddy.”Alhj meke faruwa? Shin kama san kuwa abinda kake fad’i?”Nauyayyen ajiyan zuciya ya sauk’e sannan ya k’ariso cikind’akin “Hjy Surayya ki gafirceni amma Amal kishiyar Nazeefah’yata ce.””Noo” Nazeefah ta shiga kad’a kai yayinda hawaye ke tsiyayadaga idanunta “Please don’t do this Daddy I beg of you.””I’m very very sorry Nazeefah-“”Daddy ta yaya?” Tayi saurin katsesa “Taya Amal ta zamo ‘yaruwata? How Daddy?” Ta tambayesa tana mey rushewa cikintsananin kuka.”It’s a long story Nazeefah, fatana Allah yasa kin fahimcidalilin da yasa nake son ki rabu da Afzal ki kuma bani had’inkai.”  “No Daddy, bazan rabu da Ya Afzal ba idan ma akwai merabuwa da Ya Afzal toh Amal ce not me.””Ya isa haka Nazeefah” Mummy ta dakatar da ita.”No Mummy why will I be the one to pay for Daddy’smistake? Balle ma ban yarda cewa Amal ‘yar uwata bace.Amal kishiyata ce she can never be my sister never!” Bori tashiga yi wanda da k’yar Mummy ta samu ta lafa da ita.Hawaye na tsiyaya daga idanta ta d’ago kai tana kallon Daddyda jikinsa ya gama mutuwa ga kukan da iyalansa sukeyi haranan Afzal bece komai ba tsabagen state of shock da yashiga, gani yake kaman a mafarki komi yake faruwa.”Taya Amal ta zame yar Nazeefah Alhj? Ta yaya? I needanswers.”  “I’m terribly sorry Surayya.””So kake kace mun kana da ‘ya a waje?” Shiru yayi dan kunyako amsawa ya kasa ga yadda Khaleefah ya kafa masa ido. Dairin wannan abin kunya da wani ido ze sake yima ‘ya’yansahoro yanzu?”Magana nake maka Alhj!” Ta tambayesa a fusace “I needanswers we all need answers here!” Tayi demanding.”Wallahi nima ban san da zaman Amal ba se lokacin da akakad’eta.”  “Baka san da zaman Amal ba?” Mummy ta tambayesaunbelievably. “Baka san da zaman Amal bafa kace? A ina akata6ayin haka?””Wallahi ban san da zaman Amal ba se kwanan nan.””Taya ya zakace kana da ‘ya amma baka san da zamanta baAlhj? Until when zaka daina yi mun da ‘ya’yana k’arya?””Wallahi ban san ciki ya shige jikin mahaifiyarta ba bayanfaruwan abun.”  “Yanzu ko kunya baka ji kake k’arya a gaban sirinkinka da’ya’yanka Alhj? Wannan abu da me yayi kama? Ashe kana da’ya a waje na aureka ban sani ba? Kuma kak’i ka sanar danihar yau? Ashe da ba don wannan cakwakiya ba haka zancigaba da zama da kai kana mun k’arya kana zolayata? WhyAlhj?”  “Surayya wallahi ba haka bane ni kaina recently na san cewaAmal ‘yata cr, na so in sanar dake kuma amma tsoro nake,tsoron rana irin ta yau ki yarda dani Hjy Surayya.””K’arya kakeyi wallahi k’arya kakeyi” ta fad’i tana kuka.”Idan da nasan yaran nan ‘yan uwa ne ajinki zan bari su auriAfzal ne dukansu biyu Surayya? Please believe me.””Shine kuma yanzu dan rashin adalci kake son ‘yata ta biyalaifin da ka aikata? Toh kayi k’arya Alhj wallahi kayi k’arya.””Hjy Surayya dan Allah kiyi hak’uri ki bani had’in kai a rabaauren nan.””Wallahi Allah ya isa nida ‘ya’yana Allah ya isan mana.” Haranan Afzal be ce komai ba. “Tashi Nazeefah tashi mu tafi.”Hak’uri Daddy ya shiga bata amma ko ta kansa batayi ba yanayunk’urin ta6ata kuwa ta fisge jikinta “Koda wasa kar ka sakeyink’urin ta6ani mu tafi Khaleefah” har bakin k’ofa Daddy yabisu yana basu hak’uri amma ba wanda ya kewayo ya kallesaacikinsu. Bayan sun fice ya juyo kan Afzal.”Afzal da-“”No Daddy” yayi saurin katse sa had’e da ficewa daga d’akinyayi gun motansa be ratse ko ina ba se gida. Yana bud’e k’ofasega Amal ta taso yi masa sannu da zuwa hannunta ya ja yajefata jikinsa had’e da rungumeta tsam wane wani na shirink’watan masa ita. Wani irin rikicaccen kuka yasa wanda yamugun d’aurewa Amal kai.”Subhanallahi Ya Omri why’re you crying?” Se kuka kawai “YaOmri please stop” kokawan d’agosa daga jikinta ta shiga yiamma ta kasa dan yadda ya damk’e ta. “Ya Omri cry nomoreI’m here” bayanshi ta shiga bubbugawa a hankali tana basahak’uri yayin da kukan nasa ya tsananta. Sun d’au tsawonlokaci a haka sannan na k’arfi da yaji Amal ta samu ta janyesadaga jikinsa yana mey k’ok’arin sake kankameta.Kallo d’aya ta kaiwa idanunsa da suka kad’a sukayi ja nantake itama idan nata ya cika da hawaye ba shiri ta shigatsiyayar da su tsan-tsan tausayi da k’auna. “Ya Omri whathappened? Meyasa kake kuka haka?” Janta yayi ya sakerungumeta se chan ya saketa ya shiga share mata hawayentahar anan tambayansa take meya faru.Hannunta biyu ya d’ago ya had’a da nasa yana murzawa ahankali yayinda ta k’ure masa ido tana shirin jin abinda zefad’a mata. Bayan nishin da ya fisga ya kira sunanta “Amal?”Abinda ya jima beyi ba.”Na’am Yaya?” ta amsa.”Amal promise me.””Promise you what Yaya?” Tayi saurin tambaya.”Just promise me.””I promise Yaya, everything for you.””Thank you, thank you so much.””Meya faru Yaya? Meyasa kake kuka haka? Batun Nazeefahne?”   “Ko kad’an Amal, this is about you.” Na sosai kanta yad’aure “Ni kuma Yaya? meya faru?””Promise me again Amal, ki min alk’awari koda mey ya farubazaki ta6a tafiya ki barni ba.””Subhanallahi shin meya faru Yaya? Meyasa kake maganahaka? Please talk to me.””Just promise me Amal please.””Yaya kafi kowa sani na bazan ta6a tafiya in barka babecause I love you, I love you so much.””Thank you Lily” nan ya jata jikinsa ya sake rungumeta. Namatuk’a kanta ya sake d’aurewa shin meke faruwa? Hannu tazagaye a bayansa hugging him back. “Amal I’ve found yourbiological father” ya sanar da ita a saitin kunnenta wani irinmumunan fad’i gabanta yayi ba shiri ta janye jikinta daga nasa.”Ka samu asalin mahaifina?” Ta tambayesa cike a k’in yarda.Kai zalla ya gyad’a mata yana me rik’o hannayenta cikin nasa.”How? When? Where? ” Ta jero mai tambayoyi nan take.Kafin ya amsa ta shiga k’aryatasa “No Yaya this can’t be true,har a ina ka sansa bale idan ka gansa ka ganesa? You’remistaken Yaya koma waye ne mahaifin nawa nasan bayaraye.”   “No Lily, not at all mahaifinki yana raye.””How? Taya kasan yana raye? Ya ma akayi ka sansa? Yayaplease” kai take ta kad’awa cike da k’in yarda.”Calm down Amal but that is not even the problem.””Yaya what’re you saying?” Seya bud’e baki ze sanar da itaseya kasa.”Yaya please speak up what problem? Meyake faruwa?””Ki kwantar da hankalinki bana son abu ya samu lafiyanabinda ke cikinki.””Yaya just tell me.””Forget it, shikenan ma.”Hannunsa tayi saurin rik’owa kafin ya juya “Please tell meYaya what is going on?””Kiyi min alk’awari bazaki yi reacting ba, komin yaya bazakitada hankalinki ba za kuma kiyi wa bak’on lamarin nankyakkyawan fahimta.”  “Yaya ka fad’amun mana.””I have to know, bana son zuciyanki ya tsinke abu ya samekiko baby’nmu so promise me bazaki tada hankalinki ba.””Okay I promise ka fad’a mun dan Allah” ta fad’a a k’ose.”Amal you and Nazeefah are sisters” shiru kukeji a wajen komotsawa Amal ta kasayi bale magana, k’ok’ari take ta fahimciinda ya dosa amma ta kasa. Daga bisani ta shiga kad’a kanta”Ni da Nazeefah?” Ta tambayesa.”Yes Amal, Nazeefah k’anwarki ce” sulalewa k’asa tayi wandada sauri Afzal ya tarota ya direta akan kujera yayinda idanuntasuke shirin kafewa. Ruwa ya nema ya shiga yayyafa matasede kaman sake kashe mata jiki yake tun yana iya ganin cikinidanun nata har ta rufesu. Ba shiri ya yasar da glass cup d’ininda yayi kaca-kaca a k’asa ya shiga bubbuga ta sede ina komotsawa batayi. Dafe hannunsa da yace zeyi jikin kujerankawai yaji abu kaman ruwa dubawanda zeyi ya tarar da jiniwani irin rikicaccen ihu ya saki. “Amal? Amal? Please wake upAmal!” Se ihu yake yana kiran sunanta amma inaa ta riga tajima da sumewa. Ba shiri ya kicicci6eta a hannu bema damuda jinin daze masa staining blue getzner’n dake jikinsa ba. Abayan mota ya sata ya shiga gaba se TH inda akayi emergencyroom da ita. Ko zama Afzal ya kasa gun se safa da marwahyake yana kuka kaman k’aramin yaro kowa yazo wucewa seyatsaya ya kallesa. Dan yadda ya rikice ko kiran Ummi ya sanarda ita halin da ake ciki ya kasa chan wata nurse ta jasa wanigu ya wanke hannunsa dake d’auke da jini har sannan tatayasa goge kayansa sede jinin ya riga ya kama amma duk dahakan be damu ba. Bakin k’ofan nata ya koma ya tsaya yanajiran fitowan likitocin chan bada dad’ewa ba sega k’ofan yabud’u. Ko daman yin magana be baiwa likitan ba ya shigakwararo masa da tambayoyi.”Calm down calm down” Likitan ya shiga kwantar masa dahankali sede is of no use saboda hankalinsa ya riga ya tashi.”Please answer me how is my wife?””Your wife will be fine you don’t have to worry nan da ‘yanmintuna kad’an zata farfad’o.””And my baby?” Reaction daya gani a fuskan likitan kad’aiyasa k’asusuwan guiwansa sakewa yayinda cikinsa ya d’auruwa. Ba shiri ya shiga kad’a kai “Please speak up Dr how’sthe baby? Kun samu kun ceto cikin?””I’m very sorry Sir amma it was too late tun kafin ku iso nancikin ya lalace an de wanke cikin yanzu anyi duk wani abindaya kamata I’m very sorry zaka iya shiga ganinta.” Motsiwannan Afzal ya kasayi a wajen tun ficewan likitan da nursesd’in se hawaye kawai yake zubarwa yayinda gobaran tsananDaddy yake ruruwa mai a zuciya. Ma shin meya kaisa sanar daAmal cewa ita da Nazeefah sisters ne? Da ya san abinda yinhakan ze haifar da be soma ba. Yanzu shikenan sunyi bankwana da baby’nsu kenan? Baby’n da har ya gama imagingyadda kamanninta ze kasance d’aya da na Amal tasa? Baby’nda ya gama picturing rayuwansu da ita? Innalillahi wa innailaihi raji’un tabbas wannan rana a cike yake da masifa dak’unci. Guiwa na rawa ya dafe handle na k’ofan ya bud’e yashiga ciki. Chak ya tsaya gun ya kasa k’arisawa tsan-tsantausayi kawai, ta ina ze fara sanar da Amal cewa cikin nata yalalace? Nooo baze iya ba. Jiki na rawa ya k’arisa ciki had’e dajan kujera ya zauna a gefenta. Kakkarwa hannunsa ke ya d’agoya dafe nata da canular ke kai. “Amal I’m so sorry, I’m terriblysorry please wake up karki tafi ki barni you promised to stayby my side” kuka yake tamkar d’an yaro a gurin. Ba ma wai nazubewan cikin ba sena tsoro da yake zamansu na iya k’arewashida Amal tunda dry gashi ita da Nazeefah ‘yan uwa ne. Bazeiya rayuwa ba ita ba.Kukan ya cigaba da yi ba fashi har seda Amal ta shiga bud’eidanunta. Mik’awa yayi had’e da sumbatan goshinta “Thankyou for staying alive with me Rania” ya sanar da ita hannunsana acikin gashin kanta yana shafawa a hankali.”Rania why aren’t you saying anything?” Ya tambayeta bayandogon shirun da tayi hannunta kawai yaga ta kai akan cikinta ahankali ya aza nasa akai shima.”Is my baby still with me?” Ta tambayesa murya ciki-ciki.Rasa na cewa yayi kawai ya shiga yi mata murmushi saidaiduk yadda yaso 6oye k’uncin da yake ciki ya kasa a hankalihawaye ya shiga ciko masa a ido.”Ya zube ko?” Ta sake tambayansa itama idan nata na meycikowa da hawaye. “Yaya please answer me idan zubewa yayijust tell me” ta k’are hawayen na tsiyaya daga idanunta.”Amal I’m so sorry please forgive me.””Ya zube?” Ta kuma tambayansa kai zalla ya gyad’a matayayinda ta rushe da wani irin masifaffen kuka. Gadon ya hayeda wuri ya jata jikinsa ya shiga bata hak’uri amma se boritakeyi da k’yar ya samu ya lafa da ita. Tana kwance a jikinsata kira sunansa.”Yes?” Ya amsa patiently.”Meyasa se ita? Why not me?””Because you’re more precious Rania, saboda Allah yatausaya mun yasan idan ya d’aukeki bazan iya rayuwa ba.””Yaya na kasa amincewa da hakan, dan Allah ka gafirceni.””Saboda mey Rania? Mey kikayi?””Na kasa rik’e amanan rik’on da ka bani Yaya I’m so sorry.””Ko kad’an ba laifinki bane Rania idan har akwai wanda zenemi tuna toh nine, da ban sanar dake gaskiya ba da cikinkibe zube ba, da har yanzu baby tana tare damu.””But for how long zaka ta 6oye mun gaskiya Yaya?””It doesn’t matter now, ni kawai ki daina blaming kanki,dama haka Allah ya qaddara baby bazata rayu damu ba, fatanmu Allah yasa mey ceto ce.””About what you said? Shin da gaske ne Nazeefah k’anwatace?”  “Amal that doesn’t matter now lafiyarki ne a gaban muyanzu.”  “No Yaya” ta d’ago kai a hankali tana kallonsa a raunane “Itdoes matter, is Nazeefah my half sister? Shin dagaske neMahaifin mu d’aya ne da ita?””Amal I’m very sorry I never wished for things to turn out thisway.”   “Just answer me.””Yes Amal, keda Nazeefah ‘yan uwa ne.””Ta yaya? Taya ma hakan ze zamo gaskiya?” Nan ya kwashelabarin duk yadda akayi ya bata Amal kam se kuka. Yanzuma’ana kenan mutumin da ya taimake ta lokacin da Nazeefahtasa aka bigeta shine mahaifinta, mutumin da take ta fatan inama ace mahaifinta shine asalin mahaifinta? Meyasa taji tatsanesa gabad’aya yanzu? Innalillahi wa inna ilaihi raji’un tayahakan ma ze zamo gaskiya? Tayaya ma ya gane ita ‘yarsa ce?Ashe de ba tsakani da Allah ya taimaka mata ya kuma kula daita ba lokacin, shin tayaya ma yasan ita ‘yarsa ce? A iya labarinda Mami tayi mata ta nuna mata cewa shi mahaifin natabema san an haifeta ba. How is this even possible?? She needanswers. Kuka take Afzal yana bata hak’uri.”Yaya baka gane bane Daddy baze ta6a zama mahaifina ba,baka fahimce sa bane.””Please cut it out.””No Yaya it can’t be possible idan da Nazeefah k’anwa taceda naji hakan a jikina please stop saying she’s my sisterplease.”   “Amal saidai muyi hak’uri amma bazamu iya canza k’addararAllah ba.”   “Ya zamo dole mu hak’ura da juna kenan Yaya.””Saboda mey Lily?” Ya tambayeta a raunane.”Bazeyi mu cigaba da zama ahaka ba Yaya, bazeyi muna jinid’aya da Nazeefah mu cigaba da kasancewa matayenka ba,zama damu ya haramta maka.””No Amal please don’t talk like that dan Allah kibar cewahaka, I can’t live without you kinfi kowa sanin hakan.””I’m sorry Yaya amma gaskiya d’aya ce rabuwa ya zamodole.”  “No please Amal, dan Allah kibar cewa haka, kefa kika ce ourlove for each other is enough.””Not in this case Yaya saboda we can’t escape from thetruth.”  “But you promised never to leave me.””I’m sorry I’m breaking that promise now.””Please don’t Amal there has to be a way.””What way Yaya?””I don’t know, zamuyi tambaya akai in shaa Allahu zasu sanyadda zasuyi damu but please kibar cewa zaki tafi ki barnibazan iya rayuwa ba ke ba Amal I really can’t.””I’m really sorry Yaya I’m so sorry.””I dont want you to be Amal, I want you to stay please kiyimun alk’awari.” Kai zalla ta iya gyad’a masa yayinda hawayeke bin k’uncinta. Ita abun ma ya taru ya mata yawa gamiscarriage, gashi ita da k’anwarta suna auren miji d’aya.Wannan wace irin k’addara ce?”Kayi ma likitan da ya dubani magana I want to bedischarged.”  “But Amal you’re sick bakida k’arfi.””Ina son in tafi gida.””Wani gida d’aya? Har yanzu kina kan bakanki na tafiya?Please don’t leave me Amal please don’t.””Just take me home Yaya.””Promise me bazaki gudu gida gunsu Mami ma?” Kai zalla tagyad’a masa amma abinda zuciyanta ke raya mata ba ta guduta koma gunsu Mami bane so take ta gudu ta shiga waniduniyan daban inda ba wanda yasan tarihinta. Cakwakiyandake cikin rayuwanta ya isheta, abin kunyan yayi yawa. HakaAfzal yaje ya samu likita yace a sallamesu ba yadda likitanbeyi dashi ba akan yabari koda zuwa gobe idan Amal ta d’ansamu k’arfin jiki amma ina Amal tace ita sede yau za’asallameta hakan kuwa akayi daga k’arshe. Magungunan da akarubuta mata Afzal ya sai sannan suka koma gida inda Afzal yad’auketa ya kaita ciki, a kan gado ya kwantar da ita sannan yafad’a bayi yayi wanka ya sirka mata ruwan zafi bayan ya fito yataimaka mata tayi wankan itama sannan ya shirya ta tsaf yashirya kansa shima. Gabad’aya ya rasa nayi ga kukan da Amaltake tayi masa tun d’azu da k’yar ya samu ta hak’ura ta daina.Wayansa ya d’aga ya kira Nazeefah amma layin a kashe yakecewa, na Mummy yayi trying nan ma switched off dama yasanza’ayi haka yasan Mummy zata kashe wayanta sannan tasaNazeefah ma ta kashe nata don kar Daddy ya samu ya samesu. Ummi ya kira next ya tambayeta ko tana gida inda tajaddada masa eh. Key’n motansa kawai yaja ya k’arisa kanAmal da ke ta jan numfashi.”Rania you’re sick, enough already please kukan ya isa haka.””Zaka fita ne?””Zanje gun Ummi zan dawo yanzun kinji? Akwai abinda kikebuk’ata?”  Kai ta kad’a masa yayinda ya janye mata bargo ya rufeta dakyau, peck ya sauk’e mata akan goshi “Rest okay? I’ll be rightback I love you” nan ma kai ta gyad’a masa sannan ya fice.Bada dad’ewa ba Amal ta mik’e zaune, a sannu a sannu taketakawa ta d’auko akwatinta., bata da k’arfin ko sisi ta shigafiddo da kayakinta tana shiryasu cikin akwatin nata bayan tagama had’a kayakin nata ta sanya hijabi ta d’au wayanta tafito waje. Kaman Afzal yasan abinda take shirin yi yasa key yarufe k’ofan ta waje. Mey gadi na ganin ta fito yayi sauri ya je yasameta.  “Hjy lafiya?””Ka tayani jan akwatin waje dan Allah.””Direba na gida ko in mishi magana ne?””A’a barshi kawai ka tayani kaja mun kayan nawa waje.”Amsan akwatin yayi sun kai dab bakin k’ofan suka iske a rufeta waje.   “Ya lafiya?” Amal da har jiri ya soma d’ibanta ta tambaya.”Hjy kaman Alhj ya rufe k’ofan ta waje.””Ya rufe k’ofa kaman ya? Bakada makulli ne?””Ya amsa kafin ya fita” ya amsa a takaice.”Bakinku d’aya ko?””Wallahi Hjy ni Alhj be sanar dani komai ba face cewa dayayi in basa makulli na.””Ka bud’e min k’ofan nan.””Hjy wallahi ba makulli a hannu na.””Ka d’auko key ka bud’e mun k’ofan dan Allah ka bud’-” tanacikin magana kawai ta sulale k’asa saboda jiri. “Hjy!” Mey gadiya sa ihu nan driver dake ciki ya fito mey ze gani jikin Amalkwance a k’asa.”Adamu meya faru? Mey kayi mata?””Wallahi ban yi mata komai ba dan Allah ka nemo waya kakira Alhj bai jima da fita ba.” Nan da nan Driver ya shiganeman Afzal a waya lokacin har Afzal ya isa gida an bud’emasa gate sauran kawai ya shiga sega kiran Driver ba 6atalokaci ya d’aga “Alhj ka dawo gida akwai matsala, Hjy tasume.” Ko amsa sa beyi ba yayi reverse, tuk’i yake kaman asama yake tafiya. Nan danan ya iso gida yayi parking bakink’ofa ya k’arisa ciki. Har anan su Adamu mey gadi basu ta6aAmal ba gudun da suke kar yin hakan ya haifar da wanimatsala.  “Kan Amal ya k’arisa da sauri yana tapping fuskanta. Ashe basumewa tayi ba jiri ne ya d’ibeta. Be 6ata lokaci ba yacicci6eta yayi d’aki da ita inda ya sauk’eta kan gado. Lambanabokinsa ya kira da ya turo masa family doctor’nsa bayan nanya koma kan Amal.”Lily meyasa bakiya jin magana ne? Seda na fad’a miki bainda zaki amma kika k’i ji? Ina kike so kije?””Yaya zaman mu ya haramta” kad’ai ta iya ce masa cikinwahalallen murya.”You’re not the one to decide Amal, so kike ki kashe kankine? Dan Allah karki sake yin haka stay here until you getbetter.”  “Just take me home Yaya.””Amal this is your home please.””No Yaya.””Ya isa haka just keep quiet bakida lafiya in kika samu sauk’izamuyi magana.” Zama ya cigaba da yi akanta har seda likitanya k’araso ya dubata inda ya d’aura mata ruwa yakumajaddada wa Afzal cewa kar ayi wasa da magunanta sannankuma tana cin abinci sosai bayan nan ya koyawa Afzal yaddaze sake sa mata ruwa idan ledan da aka had’a d’in ya k’are.Har waje Afzal ya rakasa ya sallamesa sannan ya taho ciki yakoma kan Amal. Hannu ya aza akan goshinta yana shafa kangashin da ya sauk’o har kan wajen a hankali, “Yaya what ofNazeefah? Ka sake ji daga gareta?””Rania please, ki bar zancen Nazeefah forget abouteverything lafiyanki ne a gaban mu yanzu kinji?” Ba dan tanaso ba ta gyad’a mar kai.”Nasan kina jin yunwa mey kikeso kici?””Bana jin yunwa Yaya I lost my baby.””I know Rania and I’m sorry in shaa Allahu me ceto ne.””Yaya I lost my baby” kawai ta rushe da kuka. Hak’uri yashiga bata amma takasa hak’ura, da k’yar ya samu ya shawokanta kukan nata ya lafa “Yaya baka tunanin cikin nan ya zubene saboda k’arshen zaman mu yazo? Acikin sauk’i zamu iyarabuwa da juna tunda babu rabo a tsakanin mu yanzu, Allah nasonmu ne shiyasa yasa cikin nan ya zube saboda guje manaabin kunya da yake, dan Allah ka kaini gida.””Rania har se zuwa yaushe ne zaki gane cewa kece ruhi naidan bake kuma bazan iya rayuwa ba?””Yaya I’m sorry amma ba abinda zamu iyayi, k’addaracerubucacciya dole mu rabu da juna.””Ina son da kike ikirarin kina yi mun Amal? Ashe har Allah zekawo rananda zaki k’wad’aici rabuwa da ni? Ashe Allah zekawo rananda zaki tafi ki barni?””Yaya ba haka bane, kai kanka shaida ne game da irinsoyayyar da nakeyi maka but that still isn’t enough, taya zancigaba da had’a miji d’aya da k’anwata? Shin akwai abu mafimuni irin wannan? Yaya idan har Nazeefah k’anwata ce dawani idon kake son in sake kallonta? Yaya wannan wani irinabin kunya ne?””I’m aware of all that Amal kuma idan har da akwai wandazefi jin kunya acikin mu duka nan toh nine, ya Rabbi I marriedtwo sisters and slept with both of them ni nafi kowa abunkunya but I still don’t care as long as you’re willing to stay withme.”  “How Yaya? Wani 6angaren zaman mu ya haramta ne kakasa fahimta har yanzu? Baze yiwu ba ni kawai ka kaini gida.””I don’t care Amal!” Ya sanar da ita a tsawace ba tare dayasani ba. A sanadin haka ta firgita se kuma be ji dad’i ba,hannunta ya d’aga ya rik’e acikin nasa “Look I’m sorry butplease ki daina cewa auran mu ya haramta Amal I beg youplease.” Hawaye na gangara daga idanta ta gyad’a masa kai”In had’a miki kunun ki kisha?” Nan ma kan ta kuma gyad’amasa “Kafin nan ka kira Mami ka sanar da ita banida lafiya.””Is this what you really want Rania? Ko so kike idan ta taho kisanar da ita gaskiyan al’amarin dake faruwa saboda tad’aukeki ta tafi dake?””Yaya-” katseta yayi da wuri “Please Amal don’t leave me,abinda yake faruwa already ya riga ya mun yawa, I just foundout I’m marrying two sisters, after that kin samu miscarriage,mun rasa future’n mu, I don’t know ko addini na ze haramtamin ku duka ko ze bani za6i in d’auki d’aya, I’m so confusedakan hakan kuma kike son ki sake tafiya ki barni? Shin ya kikeson in rayu Amal? Dan Allah ba don ni ba koda bana nan kar kid’au waya ki kira Mami I beg of you.”Na matuk’a ya bata tausayi, tasani tashin hankalin da takeciki kad’an ne a ganga da nasa amma saboda san zuciya sesu take abinda Allah yace suyi zaman haramun? Tana sonsa,son da bata tunanin zata ta6a daina iya yi amma rabuwa neya zama dole. Ba don tana so ba sedon yadda ya bata tausayita gyad’a masa kai “I’m sorry.””I dont want you to be Rania, kawai kiyi mun alk’awari bazakikira Mami ko Papi ba, idan lokacin yazo ni da kaina zan kirasuin sanar dasu komai da kaina I just need time to sort outthings. Promise me okay?””I promise” ta amsa tana gyad’a masa kai. Peck ya sauk’emata a kumatu sannan ya fice nan da nan ya had’a kunun yakawo ya bata da kansa da ikon Allah kuma tasha sosai sannanya 6allo mata magunanta ta had’iye ya sake miyar da ita yakwantar da ita. Be bar wajen ba seda ya tabbata baccinta yayinisa. Duban agogo yayi yaga Maghrib har ya wuce nan da nanya idar ya shige mota ya fice gida bayan kunnen da ya ja wamey gadi cewa komin yaya kar ya bar Amal ta fita ga k’ofa yabar musu a bud’e saboda fita masallaci.Sannu da zuwa Ummi dake ta jiransa tun d’azu tayi maisannan ya samu gu ya zauna a gefenta sede kallo d’aya tayimasa ta fuskanci yana cikin damuwa ga fuskansa daya nunacewa yayi kuka.”Prince lafiya?””Ummi Alhj Abdallah ba mutumin kirki bane.””Ai dama sanda Abbanka ya fad’a maka ka sauwak’e wa’yarsa kawai a rabu dasu lafiya kak’i ji, shin yanzun mey yayimaka? ‘Yan unguwa ya tara suka ma duka ko mey?””Idan da dukan nema ai da da sauk’i.””Meyayi ma toh?””Ummi Nazeefah and Amal ‘ya’yansa ne they’re half sisters.””What?””Alhj Abdallah ne mahaifin Amal, Matana ‘yan uba ne Ummishine mahaifinsu duka.””Innalillahi wa inna ilaihi raji’un shin Afzal ka san mey kakefad’i ma kuwa? ‘Yan uwa fa kace?””Ummi dan Allah ki taimakeni Ummi bazan iya rayuwa baAmal ba.””Hasbunallahu wa ni’imal wakeel kace mey? Amal ‘yar AlhjAbdallah ce? Yau na shiga uku na lalace Prince! Ya akayihakan ya faru? Ta ina Amal ta zama d’iyarsa?””Bana baki labarin Mami ba? Yadda akayi ta samu cikinAmal?”  “Tabbas.”  “Toh mahaifin Amal d’inne Alhj Abdallah shine yayi ma Mamiaika-aika ya gudu basu sake ji daga garesa ba.””Yau wannan wace irin rayuwace? Wace irin mumunark’addara ce wannan? Innalillahi yanzu Alhj Abdallah yasanyaran nan ‘yan uwa ne amma be ta6a yin magana ba seyanzu?”  “Cewa yayi shima recently yayi finding out gaskiya.””K’arya yakeyi idan ba haka ba har ya akayi yasan Amal d’in’yarsa ce.” Labarin komi ya kwashe ya bata Ummi kam sesalati kawai take ta kasa yarda da komi da Afzal ya fad’a segani take kaman mafarki ne. Ta ina zasu fara 6ullo ma wannanal’amari yanzu?”Yanzu Amal ta sani?””Nayi kuskuren fad’a mata as a result ta samu miscarriageUmmi mun rasa baby’n namu.””Innalillahi wa inna ilaihi raji’un wai shin meke faruwa ne yau?Cikin Amal ya zube fa kace?””Ya zube Ummi yanzu haka tana kwance a gida likita yazo yadubata ya sa mata ruwa akan hakan kuma take cewa zatakoma gida, Ummi Amal na shirin tafiya ta barni ya zanyi daraina ba d’a ba Amal ba Nazeefah haukacewa kukeson inyine?” Ba shiri ya rushe da kuka. Hak’uri Ummi ta shiga basayayinda kanta yagama d’aukan zafi itama, ta rasa ta ina zatafara 6ullo ma wagga al’amari ba abinda yafi k’ona mata raikaman lalacewar cikin nan na Amal, amma kam Alhj Abdallahanyi mutumin banza. Ace duk zamanshin nan yana da ‘ya awaje?”Ya isa haka Afzal crying is never a solution ka jira idanAbbanka ya dawo musan nayi.””I can’t wait for that long Ummi, Amal bata da lafiya sheneeds to be taken care of zan koma gida.””Afzal kayi hak’uri amma dole Amal ta koma gida.””Kema kin goyi bayan ta tafi kenan Ummi? Please don’t kutausaya mun.””Bawai ina nufin ta tafi har abada bane Afzal, ina nufin tajegida na d’an lokacin nan ta samu kulawa mey kyau daga gunMami saboda kaima ba hankali a jikinka yanzu bale ka iya kulada ita kai kanka kana neman kulawa.””Ummi I can take care of her, zan kula da ita ni kawai kibarzancen mayar da ita gida please.””Toh Prince amma dey kasani koda bata koma yanzu ba zatakoma wataran ko?””Mey kike nufi Ummi?””Afzal har ka manta da cewa ya da k’anwa kake aura ne? Aina aka ta6ayin hakan? A ganina kaman yadda Amal ta sanarda kai hakan ne aure tsakaninka da dukansu ya haramta.””No Ummi please there has to be a way, zamu nemi Malamimuyi tambaya in shaa Allahu ze san yadda zeyi damu.””Prince don’t get your hopes high.”””But Ummi I can’t lose both of my wives ko za6i akace inyibazan iya ba bale kuma in rasasu duka. A tunani na idan sudakansu suka amince zasu cigaba da zama as kishiyoyiregardless they’re siblings se mu cigaba da zaman mu tunda azamanin da ma ana had’a ‘ya’yan Annabi Adam da Hauwa’uaure.”  “Ya kake magana haka Prince? Kai yanzu baka ji kunya ba dagaskiya ya fito? An san ba laifinka bane amma ai da kunyaPrince, wa da k’anwa ne fa. Kar ka bari son zuciya ya rufemaka ido ka aikata haramun, tun wani zamanin aka dainahad’a jini d’aya aure? Kuma a tunaninka su d’in zasu aminceau cigaba da zama tare ne yanzu bayan gaskiya ya fito?Wallahi a’a zafin kishi ma baze bar su ba.””Ummi ya zanyi toh? Wallahi muddin kuka bari aka rabani daAmal toh nima kuyi shirin rasani because I can’t do withouther.”  “Nazeefah kuma fah?”    RANA DAYA Chapter 43Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323PAGE 43″Ya Salaam! I don’t know! I really don’t know Ummi ammabazan iya jure rashinsu duka ba because I love them both koza6i akace inyi bazan iya ba.””Rabuwa da d’ayansu ko dukansu ya zama dole Prince kaikanka ka sani.”   “Bazan iya ba Ummi gara ni in mutu da in rasa d’aya dagacikinsu.”   Nauyayyen ajiyan zuciya ta sauk’e yayinda take tausaya wad’an nata tabbas yana cikin tsaka mey wuya “Yanzu ka kwantarda hankalinka ka koma gida d’in kaje ka samu Amal tundabata jin dad’i gobe in shaa Allahu zan shigo.””Allah kaimu” ya amsa.”Yauwa nace su Mami fa ka sanar dasu?””Banyi ba tukuna but I’ll.””Ya kamata.””Ummi tsoro nake kar suce zasu rabani da Amal.””Baza suyi hakan ba in shaa Allah, kaide ka kwantar dahankalinka ka kuma sa a ranka cewa komin meya faru shinemafi alkhairi a gareka.””Thank you Ummi bari in koma.””Muje in raka ka.””A’a ba amfani yi zaman ki” nan ya fice ya nufi motansa indaya zauna ciki yana tunani, gabad’aya ya rasa mey ke masadad’i. Wayansa ya zaro daga aljihu ya sake trying layinNazeefah luckily seya shiga sede yana soma ringing aka katsecike da hanzari ya sake gwadawa wanda nan ma aka kumakatsewa. Kansa ne ya d’aure yana cikin nazari sega sak’o nanta tura mai;  _I’m sorry I can’t pick up your call, don’t worry we’re all fine._Take yayi replying nata da;_Alhamdulillah then, where are you at?_Cikin minti d’aya reply nata ya iso_Mummy ta kama mana d’aki a hotel zamuyi magana gobegoodnight._   Ajiyan zuciya ya sauk’e atleast they’re safe, ko bey tambayaba yasan Mummy ce ta hanata sanar dashi inda suke sabodagudun kar Daddy yayi saurin ganosu. Oh Allah!Key yasa ya kunna motan ya dawo gida. Har anan bacciAmal ke, kayan jikinsa ya rage sannan ya duba ledan ruwannata yaga da ragowa, gadon ya haye ya sameta inda yakwanta a gefenta had’e da aza kanta a k’irjinsa wanda asanadin hakan ta farka.”Shhh go back to sleep it’s just me” ya sanar da ita yanashafa bayanta a hakan har ta sake komawa baccin. Shi kam setuna abinda Ummi ta fad’a masa yake _Rabuwa da d’ayansuko dukansu ya zama dole Prince kai kanka ka sani._Wajajen tara da rabi ya farka bayan yayi alwala yayi sallah yazarce kitchen ya kad’a wa Amal kununta sannan ya dawo yashiga tayar da ita. Taimaka mata yayi ta wanke bakinta sannanya bata kunun da kansa bayan nan ya 6allo mata magunantata had’iye.  “Wa zaka kira?” Amal data k’ura masa ido ta tambaya ganinya d’ago wayansa.”Ummi, tace in kin tashi in had’aku ta gaisheki da jiki” batasake cewa komai ba har se lokacinda Afzal ya had’asu sukagaisa. “Mami fa yaushe zaka kira su?””Zan kira su Amal amma ba yanzu ba.””Se yaushe Yaya?””Meyasa kika k’osa in kirasu Lily? Didn’t we talked aboutthis?”  “Yaya I’m sorry I jus-“”Ya isa please you’re sick don’t stress yourself. Zaki watsaruwa?” Kai ta kad’a masa zalla sannan ya mik’e ya ciro matakayan baccinta ya taimaka mata tasa. Bayan ta kwanta yad’aura mata sabon ledan drip d’in sannan suka kwanta.Washegari kaman yadda Ummi tayi alk’awari tazo ta gidansuda breakfast mey kyau da kuma kunun Amal da ta dama matacikin flask. Har cikin d’aki ta shigo suka gaisa da Amal sannansuka dawo parlour ita da Afzal.”Na sanar da Abbanka halin da ake ciki jiya.””Meyace?””He was also shocked and disappointed at his friend munkuma samu mun tambayi Malamai har biyu mun kuma samuamsa iri d’ai daga garesu.””Mey suka ce Ummi? Zan iya ajiye su duka?””Kai ma kasan hakan ba mey yiwuwa bane Prince.””Innalillahi! Then mey suka ce? In rabu dasu duka?””Sunce ya zamo dole ka d’au d’aya ka saki d’aya.””What? So kuke in za6i d’aya daga cikin Amal da Nazeefah?””Yes Afzal.””Ta yaya Ummi? Taya kukeson in d’au d’aya in saki d’aya?Shin idan nayi hakan nayi adalc kenan?””Abinda yazo a shari’ance kenan, so sakan d’ayan su ya zamodole idan har zakayi abinda addininka yace.””No Ummi there has to be another way. Bazan iya za6and’aya daga cikinsu ba I love them both yaushe ne zaku fahimcihakan? Is like choosing between air and lungs I can’t becauseI need both to survive.””Ya zama dole ka d’au d’aya acikinsu Afzal.””No Ummi I can’t!””Yes you have to, dubi nan” wayanta ta bud’e ta shiga kansak’on da malaman suka turo musu bayan tambayan da sukayiinda ya shiga karancewa tun daga farko kaman haka;arfrur8442: Is it permissible to marry two sisters from one father atthe same time?A man has 2 wives and from each wife he has 1 daughter. Isit permitted for someone to marry the 2 daughters at one time(who of course have the same father but different mothers)? Iam aware that it is not permitted to be married to 2 bloodsisters at the same time, but is the case mentioned aboveslightly different?Published Date: 2000-05-01Praise be to Allaah.It is not permissible to marry them at the same time, becausethey are sisters, regardless of whether they share the samefather and mother, or they have only one parent in common,because of the aayah (interpretation of the meaning):“Forbidden to you (for marriage) are: … two sisters in wedlockat the same time, except for what has already passed” (al-Nisaa’ 4:23)It was reported from Abu Hurayrah that the Messenger ofAllaah (peace and blessings of Allaah be upon him) forbademarrying a woman then her paternal aunt, or a paternal auntthen her brother’s daughter, a woman then her maternal aunt,or a maternal aunt then her sister’s daughter, or an oldersister then the younger sister, or a younger sister then theolder sister.” (Narrated by al-Tirmidhi, no. 1045; Abu Dawood,no. 1768. Al-Tirmidhi said, it is hasan saheeh).Fayrooz al-Daylami said: I came to the Prophet (peace andblessings of Allaah be upon him) and said: O Messenger ofAllaah, I have become Muslim and I am married to twosisters. The Messenger of Allaah (peace and blessings ofAllaah be upon him) said: “Choose whichever of them youwant (i.e., and divorce the other).” (Narrated by al-Tirmidhi,1048; Abu Dawood, 1915, et al.)_A hausance_(Shin ya halatta namiji ya auri mata biyu wadanda sukakasance ubansu daya a lokaci daya?)(Mutum ne ya kasance yana da mata biyu kuma dagakowacce mace yana da d’ya guda d’aya da ita. Shin ya halattanamiji ya auri yaran nan da suke uba d’aya a lokaci guda?( wad’anda suka kasance ubansu guda amma kowacce damahaifiyarta)?Bai halatta namiji ya auri mata guda biyu da suka kasanceyan’uwan juna ba maana yan’uwa na jini da ya kasance ubansuguda)(Sai dai idan case din da aka ambata yasha banban da wannanne?)(Allah ne mafi sani)(Ya haramta ga namiji ya auri mata biyu da suka kasanceyan’uwan juna na jini koda kuwa uwa kawai suka had’a ko ubakawai suka had’a ko kuma uwarsu d’aya ubansu d’aya sabodafad’ar Allah madaukakin sarki a cikin Al-Qur’ani mai girma.)(An haramta maku (game da aure) ka auri mata biyu yan’uwanjuna na jini a lokaci guda, sai dai abinda ya riga ya wuce nabaya.(Suratun Nisaa’ee 4:23))(An kar6o daga Abu Hurayrah daga manzon Allah tsira daamincin Allah su tabbata a gareshi yace; an haramta manamiji ya auri mace Sannan ya auri gwaggonta ta dangin uba,ko ya auri Gwaggon mace ta dangin uba sannan ya auri d’iyark’ani/wanta.)(Ko ya auri mace Sannan ya auri k’anwar innarta ta dangin uwako ya auri k’anwar inna sannan ya auri d’iyar K’anwa/yarta.)(Ko ya auri Yaya Sannan ya dawo ya auri K’anwa.)((Al-Tirmidh N01045 da Abu Dawood N0 1678 ne sukaruwaito shi. Al-Tirmidh yace hadith ne mai kyau ingantacce))(Fayrooz Al-Dalaylami yace” Nazo wajen manzon Allah tsira daamincin Allah su tabbata a gareshi sai nace “ya manzon Allahna musulunta amma kuma ina auren mata guda biyu yan’uwanjuna na jini ( a lokacin daya auresu yana kafiri ne baisanhukuncin yin hakan ba) sai manzon Allah tsira da amincinAllah su tabbata a gareshi yace; “ka za6i wadda tayi maka acikinsu sai ka saki dayar”)(Abu Dawood N0 1915, Al-Tirmidth 1048 da sauransu sukaruwaito shi.)”Kaga anan tunda kaima a bisa rashin sani ka auri Nazeefahtukun kazo ka auri Amal, se Malamai sukayi amfani dawannan hadisi sukace kai ma zaka d’au d’aya ne ka saki d’ayatunda ba ba tare da sani ba ka auresu ba, da ace da gan-gankayi hakan saboda son kai se ya zammana duka biyu sunharamta maka. Amma tunda ba da sani bane se aka bakaza6i, kaga fa ba’a ce lalle se ka saki Amal ka zauna daNazeefah ba saboda Nazeefah ce uwar gida, kuma ba’a celalle seka saki Nazeefah ka zauna da Amal ba saboda Amal cebabba. Za6i suka baka kaman yadda Annabin Rahama ya bawawancan mutumin shima.” Ummi ta sake yimar bayani.Shiru yayi zaune a wajen yayinda zuciyansa yake yi masawani irin k’una, ina ma ace ba a ta6a k’addaro masa da ranairin ta yau ba? Ina ma ace shi kam mutuwa kawai zeyi yazamanto ba seya za6i Amal ko Nazeefah yabar d’aya dagacikinsu ba. Shin yanzu idan ya saki Amal yabar Nazeefah yayiwa Amal adalci kenan? Kokuwa idan ya saki Nazeefah yabarAmal yayi wa Nazeefah adalci? Wa ze d’auka wa kuma ze baria cikinsu?”I can’t do this Ummi dan Allah karku tilasta mun” ya sanarda ita daga bisani.”Kayi hak’uri Prince kowa yasan da zafi da ciwo amma dolene muyi amfani da abinda shari’a ya kawo mana sabodagudun 6acin ran Ubangijin mu kuma kasani fa inna ma’al usriyusrah, kowani musiba na tare da sauk’i. Take for instanceyanzu ace duka Amal da Nazeefan ne suka haramta maka yazakayi? Amma seka duba privilege da addininka yayi maka nahalatta maka d’aya acikinsu kayi godiya wa mahaliccinka.””Hakane Ummi But wa zan d’auka wa zan bari?””This is not my decision to make Afzal, ka zauna kayi tunaniin shaa Allahu zaka samu amsa ga wannan tambaya, idankuwa hakan ya gagara se kayi istikhara, babu sharri acikinza6in Allah duk wacce tafi kwanciya maka a rai itace za6in kaseka ajiyeta ka sauwak’e wa d’ayar, ba wanda zeyi makamumunar fahimta. Batun iyayen Amal kuma ka tabbata kakirasu yau kokuwa kaje ka samesu ka sanar dasu halin da akeciki hak’k’insu ne su sani, Allah shige ma gaba.””Ameen” ya amsa da k’yar bakinsa yana rawa.”Ni bari in koma se anjima” bayan ficewanta Afzal da kowaniga6a da sassan da suke jikinsa sun mutu sunyi lis ya mik’e akasalance, a corridor’n d’akinsu ya tarar da Amal tsaye wajense kuka take shark’af-shark’af. Wani irin tsinkewa gabansa yayibade taji duk abinda shida Ummi suka tattauna akai ba?Innalillahi wa inna ilaihi raji’un.”Amal?” Ya kira sunanta da hanzari ta juya mai baya tak’arisa cikin d’akin bata kai ga rufe k’ofan ba ya hankad’e yafad’a ciki. “Amal please stop crying” ya buk’aceta cikin sanyinmurya yayinda yake k’ok’arin rik’o hannunta sede ta hanasa.”Amal please enough ke baki san kukan nan rashin lafiya zek’ara miki ba?””One of us have to go Yaya” ta fad’a tana mey share abindayace mata.  “Amal-”  “Dole ka rabu da d’aya tsakani na da ‘yar uwata koba hakaba?”  “Am-”  “Just answer me Yaya na riga naji komai.””Yes Amal amma dan Allah ki kwantar da hankalinki.””Tayaya? Tayaya kake tsammanin zan iya kwantar dahankalina Yaya bayan ina shirin rasa mijina mafi son komai arayuwata? Mijina wanda na d’au mutuwa ce kad’ai zata iyaraba mu? Mijina da na d’au shine mahaifin yaran da zan haifa?Wanda farin cikin rayuwana ya dangana a jikinsa? Ta inahankali na yaga ta kwanciya Yaya? I’m about to lose you, I’mabout to lose the love of my life, my soul, my spirit, and myeverything!” Kawai ta fashe da wani irin kuka. Tsan-tsantausayi Afzal be san a lokacinda hawaye suka ciko masa aido ba, ashe itama Amal haka take sonsa kawai bata nunawane? Ashe tana iya shiga damuwa idan har rabuwa ya shigatsakaninsu? Ya d’au shi kad’ai ze sha wuya a rashinta asheitama rayuwanta na iya fad’awa gwagwarmaya a rashinsawow!   “Amal please enough kibar kukan haka.””Wa zaka d’auka acikinmu Yaya?””Amal please-“”Just answer me Yaya” ta katsesa cike da tashin hankali “Justanswer me please.””I don’t know Amal saboda I can’t choose, kaman yaddabazan iya jure rasa ku duka ba haka ma bazan iya d’aukand’aya in bar d’aya ba. I love you both, I really do.””But one of us has to go, baka ji abinda Ummi tace bane?””I know I just… I just don’t know ni kawai kibar kukan nan.””Bazan ta6a iya daina kuka akanka ba Yaya because I loveyou, I love you so damn much shiyasa rabuwa da kai yakemin zafi, gani nake kaman idan na rasaka nima ina iya rasanawa ran” da sauri ya katseta “But Amal you’re not going tolose me bance Nazeefah zan d’auka in bar kiba.””I don’t know Yaya, ban sani ba ko Nazeefah zaka d’aukaakaina but I just want you to know that my everything revolvesaround you, I don’t think bayan kai zan iya kwad’aita wazuciyata son wani d’a na miji because my heart is with youYaya, I can never stop loving you” ta k’are tana kuka. A nitseya rik’o hannunta maras canular cikin nasa yana murzawa ahankali “And I can never stop loving you too Amal I’m notpicking Nazeefah over you kema kin sani.””But one of us has to go.””Se kuma aka ce kece zaki tafi? Kin manta cewa zuciyanabaya bugawa se ya ji ki a kusa dashi? Kin manta cewa withoutyou I’m nothing? kin manta cewa ke kad’ai ce hasken da nakebuk’ata a rayuwa na da kuma Iskan da nake buk’ata dan inrayu? Kin manta da duka hakan ne Amal?””Not for once did I forget any of these Yaya saidai a wannanhali da muka tsinci kanmu yanzu nake ganin soyayyar mu matayi kad’an ta ceto mu daga cikinsa.””Meyasa kika ce haka Amal? I thought our love for oneanother was enough.””I’m sorry Yaya but it isn’t.””Amal it is because I’ll never leave your side, I came into yourlife to stay forever not just for some time because I love you, Ilove you Amal morethan anything you could ever imagine.””And I love you too Yaya, morethan life itself. Your love isincomparable amma rabuwa ce ta zamo dole.””Ba se mun rabu ba Amal dan Allah kibar cewa haka.””Dole ne in fad’i haka Yaya, dole ne mu cire son zuciya muyiabinda ya kamata.””Mey kike nufi?””Ina nufin Nazeefah. Nazeefah k’anwatace Yaya kuma kominyaya ina sonta komin mey tayi mun I’ll always want the bestfor her. Kai kanka kasan irin son da Nazeefah keyi maka, kakuma san cewa akan ka Nazeefah na iya yin komai, bazan soace a matsayina na ‘yar uwarta kuma yarta ba na shigatsakaninta da masoyinta. I don’t care ko ita bata feelingthesame way I feel towards her, ban damu ko tana so na kobata sona ba, ban damu koda nice mak’iyar ta a duniyan nanba as long as she’s my sister I’ll love her and want only thebest for her, this is why I’m giving up on you for her.””Amal kin kuwa san mey kike cewa?” Afzal da mamaki yarufesa ya tambaya.”Yes Yaya, ina sonka amma hakan ba wai na nufin zancigaba da mallakanka bane, na yafe soyayyar ka wa k’anwatana hak’ura ni ka sauwak’e mun ku kucigaba da zama tare,seeing my sister happy is enough to make me happy.””I can’t Amal” ya amsata a raunane “Bazan iya rabuwa dakeba, bazan iya ba.””Zaka iya Yaya, ni kaina nasan how hard life will be for mewithout you amma ba komai mukeso a duniya muke samu ba,wani sa’in dole muyi making sacrifices koda kuwa akanabunda muka fi so ne it is why I’m doing this. I love you but Ihave to let you go.””No Amal dan Allah kibar cewa haka, you’re not leaving meyou’re not.”   “Yes I am Yaya, you have to let me go.””No I can’t I can’t live without you.””Idan baza ka iya rayuwa ba ni ba Nazeefah kuma fa? Meyzakayi da ita?””I don’t know Amal, but I can’t afford to lose you.””Kaman yadda kake jin bazaka iya rabuwa dani ba itamaNazeefah haka take ji Yaya, haka take jin bazata iya rabuwa dakai ba. Ka fini sanin yadda take sonka let’s do this for her karmu bari sharrin laifin Daddy ya fad’a kanta.””Ke kin amince ya fad’a a kanki kenan Amal? Keda Daddyyafi cutarki da mahaifiarki?””Yes Yaya na hak’ura hakan ya fad’a akaina sabodaInnAllaha ma’as sabireen I’m sure Allah will listen to my silentcries and see me through.””But I can’t Amal, bazan iya jure ganinki cikin bak’in ciki dak’unci ba kullum. Kece aka sameki ta haramtacciyar hanya,kece kika girma ba uba, kece kikayi girma cikin talauci bayankaman yadda Nazeefah tayi girma cikin kud’i da kulawa da jindad’i kema kin cancanci hakan amma haka akayi deprivingnaki, bayan nan kece kikazo aure kina ji kina gani aka rabaki damasoyinki na asali aka sanya ki aurena na dole dukda bakiyaso. For all your life you’ve never been happy-“”But you made me happy Yaya” tayi saurin katse sa damurmushin takaici d’auke a fuskanta “zan iya cewa ranakunda na zauna da kai sune mafi farin ciki da murna a rayuwa nagabad’aya, the happy moments I’ve spent with you haveerased every single bad day I’ve witnessed before and I’mmorethan thankful to God, I cannot ask more for more. Yougave me only the purest form of love, koda Papi ya sanardakai asalina baka k’i ni ba, baka k’iyamace ni ba infact semak’ara nuna mun so da kayi. You loved me as if your lifedepended on it, ka bani kulawan da bayan Mami da Papi bawanda ya ta6a bani irinsa, your love was simply enough forme Yaya so karka damu dani, I’m morethan satisfied.”Be iya ya sake cewa komai ba kawai tuna kalaman Nazeefahyake da take cewa _No Daddy, bazan rabu da Ya Afzal ba idanma akwai me rabuwa da Ya Afzal toh Amal ce not me_ shikansa ya sani baza a ta6a had’a halatayyan Amal danaNazeefah ba, they’re two different people. Idan akwai kalmad’ayan da Nazeefah ta sani wanda Amal bata sani ba shine’Son Kai’ ko shi baze iya yin abinda Amal tayi ba yanzu. Jantayayi jikinsa kawai ya rungumeta yayinda ta kuma rushewa dawani kukan tsuma zuciya. Kukan ta cigaba da yi ajikinsayayinda ya rik’e ta tsam a jikinsa, seda tayi mey isarta sannanya d’agota ya shiga share mata hawayen nata inda ya jatabakin gadon ya kwantar da ita had’e da sa mata sabon ledanruwan. “Rest okay?”  Kai zalla ta gyad’a masa be kai ga mik’ewa ba wayansa dakealjihu ya shiga ruri dubawanda zeyi yaga Nazeefah, ba tare da6ata lokaci ba ya d’aga “Nazeefah?””Na’am Ya Rouhi ina kwana?””Lafiya ya kike? Ya su Mummy?””We’re all good.””Wani hotel kuke? I need to see you.””Deribe Hotels” ta sanar dashi.”I’ll come pick you up okay? Tell Mummy ni nace zan zo ind’aukeki.”  “I’ll seka zo.””Yauwa ba-bye.” Nan ya katse tare da kewayowa kan Amaldata k’ura masa ido. “Zanje gida gun su Mami domin sanardasu halin da ake ciki okay? Daga nan inje in duba Nazeefah.””Allah ya kare.””Ameen I love you” ya sanar da ita had’e da sauk’e matapeck a goshi sannan ya mik’e ya fice bayan ya ja wa mey gadikunne akan cewa komin yaya kada ya bar Amal ta fita. Daddyyayi ma waya yace yaje ya samesa a gidan Nazeefah sannanya wuce Deribe hotels yaje ya d’auko Nazeefah inda suka nufigidansu Amal. Nazeefah da bata san ina yake kai su ba setambayan sa take ina ne nan, shi de iyaka ce mata yayi ze d’auwasu mutane ne shikenan. Ciki ya shiga suka gaisa da su Papiinda yake sanar dasu cewa Amal tayi 6ari bata da lafiya yazoya d’aukesu ne suje su dubata. Cikin k’ank’anin lokaci sukashirya suka fito, sanin halin Nazeefah ba lallai ne ta yarda takoma baya haka kawai ba se yayi mata k’aryan cewa Papi d’anuwansa ne Mami kuma matarsa ce don haka tayi hak’uri suzauna da matar a baya se shi ya zauna a gaba. Batayigardama ba ta samu Mami suka zauna a baya bayan sungaisa.  Sude su Papi ko da suka ga Afzal ya d’au wani hanya dabanbana gidan Amal ba basuyi magana ba. Ahaka har suka isagidan Nazeefah suka k’arisa ciki. Fitowan da zasuyi dagamotan Nazeefah ta hangi Daddy dake zaune akan varendaakan d’aya daga cikin kujerun da aka ajiyesu a wajen.”Ya Rouhi meyasa ka kawo ni bayan kasan Daddy na nan?””Enough Nazeefah we’re here to sort out things.””Not when Daddy is around take me back to Mummy.””Ya isa Nazeefah I know this is not easy on you amma kiyihak’uri magana kawai zamuyi shikenan.””Ni bana so banida sauran abinda zance masa tunda yahad’ani kishi da ‘yar uwata.””Nazeefah please” Afzal yayi mata ido wanda hakan yasatayi shiru.Na sosai Mami da Papi suka shiga rud’ani domin a iyasaninsu de kaman yadda Afzal ya gabatar musu da Nazeefahce musu yayi ita matarsa ce toh mey take nufi da cewamahaifinta ya had’ata kishi da ‘yar uwarta? Shin Afzal d’inmata nawa ne garesa?”Afzal lafiya dai ko?” Papi da ya kasa hak’ura ya tambayacike da rud’ani.”Yi hak’uri Papi mu shiga daga ciki Mami, Nazeefah let’s goin.” Har anan Papi da Mami basuga fuskan Daddy bakasancewar bayan sa ne ke fuskantansu itama Nazeefah dansanin da tayi masa yasa ta gane shine. Sun k’arisa corridornkenan Afzal yayi gyaran murya inda Daddy ya juyo idanunsawanda basu sauk’a a ko ina ba se akan na Papi da Mami.Daga kan kujeran amma sanda yaci tuntu6e kad’an ya ragekujeran be yasar dashi a k’asa ba yasamu ya tari kansa. Arikice ya mik’e tsaye yayinda idanunsa dana Mami suke ahad’e har anan, ita kanta Mami dan mamaki ta kasa yinmagana haka Papi ma se k’ura wa juna ido kawai suke. Dagabisani Daddy ya kira sunan Mami.”Jamee?” Da mamaki Nazeefah ta tsaya kallonsa tana meytambayan kanta ta inda akayi Daddy yasan ‘yan uwan Afzal’yan uwan ma ba dangin kusa ba. Tun ganinsu da tayitalakawa ta yanke hukuncin irin dangin nesa-nesa d’innan nesu.  “Khaleefah?” Mami ta ambaci sunansa baki na rawa. Yaushekaru nawa? Sama da ashirin, ashirin da biyu kenan. Ashedey Allah ze sake had’asu. Ashe de zata sake sanya mutumindaya cuceta ya kuma 6ata mata rayuwa a ido. Nazeefah kamkanta ya gama d’aurewa yanzu se raba ido take.”Afzal meke faruwa anan? Waye mutumin nan? Meyasakuma ka kawo mu gidansa?” Papi ya kewayo yana kallonAfzal.  “Mu shiga daga ciki dan Allah zan sanar da ku komai.””Papi mu koma” cewan Mami had’e da juyawa. “Ba cikin dazamu shiga.”Da hanzari Afzal ya sha gabanta “Please don’t walk awayMami, please kar ki tafi.””Na d’au cewa kayi Baby tayi 6ari bata da lafiya” IdoNazeefah ta zaro waje cikin Amal ya zube? Shikenan bata dawata tsoro yanzu, dama cikin nan shine tsoronta, kar don cikinAfzal yace ze d’au Amal akanta. Amma yanzu da ya zube tatabbata idan ma za6i aka basa acikinsu biyu inhar ma basuharamta masa ba kenan ta tabbata ita za a sanya sa na doleya d’auka tunda itace uwar gida.”Yes Mami and ba k’arya nake muku ba I intend to take youto her idan mun gama warware matsalar dake nan.””Wace matsala kenan?” Papi ya tambaya.”Papi wannan shine mahaifin Nazeefah matata.””Mahaifin matarka?” Ya kuma tambaya.”Eh Papi.””Ka san mey kake fad’i kuwa Afzal?” Mami da ta kewayo tajefa mar tambayar “kasan kuwa wannan azzalimin mutuminshine mahaifin Amal?””Eh Mami mahaifin Amal kuma mahaifin Nazeefah.””Innalillahi wa inna ilaihi raji’un” Papi yasa salati. “Jameelayaran nan ‘yan uwa ne” yace da Mami da tuni idanunta sukaciko da hawaye.Nazeefah kam se raba ido take yayinda abun ya tsaya mata awuya, yanzu Daddy ya rasa da wa zeyi barikanci ma seda irinMami?  “Mey nayi maka a rayuwa da ka za6i kayi ta k’untata munhaka Khaleefah?” Tace da Daddy da har yanzu be kuma cewakomai ba idonta na tsiyayar da hawaye. “Duk kalan zalunta tada kayi ka lalata mun rayuwa hakan beyi maka ba seda kadawo kan ‘yata?” Anan kan Nazeefah ya sake shiga duhu awwwai dama ba karuwar Daddy bace? Tarketa Daddy yayi yad’irka mata ciki? Oh Allah! Wannan abun kunya da mey yayikama ace a gaban mijinta ana tuhumar mahaifinta da aikatazina. Ji tayi gabad’aya ya fita mata daga rai bata k’aunansa.”Jamee-“”Allah ya isa Khaleefah, Allah ya isa tsakani na da kai.””Mami dan Allah kiyi hak’uri mu shiga ciki muyi magana”Afzal yace.”Wani magana zamuyi Afzal? Ya kama ya had’a ‘yan uwan jinikishi wani magana ne kuma za’a sake yi wanda yafi asauwak’ewa yaran duka? A tunani na da gan-gan yayi hakandan ya mayar mun da ‘ya bazawara.””Jameelah dan Allah kiyi hak’uri wallahi ban san cewa raboya shiga tsakanin mu ba-“”Dakata Khaleefah” Papi ya katsesa “Bamu buk’aci jin komaidaga bakinka ba, mu shiga Afzal muji abinda kake tafe dashimuje Jameela.” Ba don Mami na so ba ta bi bayan Papi sukak’arisa ciki inda Afzal ya bayyana musu halin da ake ciki tundaga kan lokacin da aka bige Amal zuwa lokacinda Daddyyagano gaskiya dama komai, daga k’arshe kuma ya sanardasu tambayan da sukayi wa malamai da kuma amsan dasuka samu. Na sosai hankalin Nazeefah ya tashi, acewartabaza a bawa Afzal za6i ba ita za’a sanyasa ya d’auk’a na doleashe ba haka abin yake ba. Ita kam ma bata yarda ba. Zatanemi wani Malami tayi mar tambaya ta tabbata za a samusa6ani tsakanin amsan da Afzal ya samu. In ba haka ba inazata sa ranta idan Afzal ya za6i Amal akanta? Yau nata yak’are.   “Tabbas wannan abu da kunya yake da kuma zafi ace ‘yanuba suna auran miji d’aya. Anan Allah yana nuna mana cewakomin yaya mutum yayi baze ta6a iya yi masa wayo ba kumamuddin kad’au alhak’in mutum baka nemi yafiya ba toh tun aduniya Allah ze fara kamaka ya nuna maka illan yin hakan.Saidai ina son ka kwantar da hankalinka Afzal kasani wannank’addarar bata su Amal ce kad’ai ba no harda kai kaima. Kakuma sani kai kake da za6i tsakaninsu, kuma duk wacce kaza6a bawanda ya isa ya tambayeka meyasa. In shaa Allahuduk nan zamuyi maka kyakkyawar fahimta mu baka goyinbayan da ya kamata Allah shige ma gaba” Papi yace.”Ameen” Afzal ya amsa “Nagode Papi.””Se yaushe kenan zamu sake ji daga gareka?” Mami tatambaya.   “Wannan ba abu neba mey sauk’i Mami, ba abu neba da zaniya yinsa da kaina acikin k’ank’anin lokaci amma zan dey yik’ok’ari inga ban ja lokaci ba.””Gaskiya ya kamata saboda kowa yasan inda ya tsaya, bayaran kad’ai ba harta mu manyan ma” Papi ya amsa.”Tabbas Papi saidai ban san wa zan d’auka wa zan bari baacikinsu don gudun yima d’ayarsu rashin adalci, shiyasa nayanke hukuncin yin istikhara duk za6in da Allah yayi mun shizan bi dafatan idan nayi hakan both parties bazasu ga kamananyi musu rashin adalci ba zasu kuma fahimceni.””Ai zancen rashin adalci ma bai taso ba Babana, za6i nakane ba wanda ya kai ya tilasta maka.””Nagode sosai Papi idan ba abinda zaku sake fad’a semuwuce gida kuje ku duba Amal.””Babu mu tafi” Mami ta amsa cike da hanzari.”Papi dan Allah kayi hak’uri nasan abinda nayi muku isunforgivable nasan banida right na baku hak’uri amma danAllah kuyi hak’uri ku saurareni wallahi tallahi ban san rabo yashiga tsakani na da Jameelah ba, ban ta6a sanin Amal ‘yatabace se lokacin da tayi hatsari. Meyasa zan so in had’a’ya’yana biyu kishi? Dan Allah ku saurareni.””Jameelah kina da abin cewa?” Papi ya juyo had’e datambayan Mami.  “A’a Abba mu tafi” ta amsa tamkar bataji abinda Daddy yafad’a ba. Nan suka mik’e duka “Ermm Ya Afzal can I have aword with you? Papi ku d’an yi hak’uri dan Allah” fad’inNazeefah.  “Ba komai muna jiranku a waje.” Hannun Afzal taja izuwad’akinsu sannan ta rufe k’ofan.”Ya Rouhi za6a zakayi tsakani na da Amal kenan yanzu?” Tatambayesa a maraice.”Nazeefah I have no other option inda ta nine da saidai incigaba da zama daku duka because I love you both.””Nasan Amal zaka d’auka akaina I know.””Please don’t talk like that.””Ka k’aryata hakan ne? Ka k’aryata cewa ba Amal zaka za6aka sauwak’e mun ba?””Nazeefah please-” yana yunk’urin ta6a hannunta ta ja dabaya. “For all my life, I’ve loved you Ya Rouhi, banida burin dayafi inga na kasance tare da kai na sanya ka farin ciki. Dukwani abinda nayi da abaya wanda ya 6ata maka rai kasani nayine because I love you, saboda nafi son in mallakeka ni kad’ai.Dukda auren biyayya mukayi I’ll still choose you to be myhusband if I were to be given a second life. Lokacin da na farajin dad’in aurena kawai ka auro mun Amal out of the blue.Amal da na tabbata kafi sonta acikin zuciyanka fiye danisaboda ita za6in zuciyarka ce nikuwa za6in mahaifinka ne.””Nazeefah-“”Ba seka k’aryata komai ba Ya Rouhi hakan ne kuma nima nasani. Kafi son Amal a kaina wai tayaya ma bazaka fi sonta babayan she’s fertile wataran zata haifa maka yaran da katamafarki kake so ni kuwa mey zan iya baka? Babu saboda gadukkan alamu juya ce ni.””Nazeefah enough please ke kanki kinsan ba haka bane, kekanki kinsan ke ba juya bace.””Then explain to me why shekarana sama da uku a gidankaamma ko 6atan wata ban ta6ayi ba.””Saboda kowa da lokacinsa ne Nazeefah” ya sanar da ita ahankali yana mey d’ago hannayenta yana had’asu da nasa.”Saboda Amal ta rigaki conceiving doesn’t mean ke bazakita6a iya d’aukan ciki ba. Ina kika mance da tarihin AnnabiIbrahim da matarsa Saratu? Shin kin mance a tsufansu sukahaifi Annabi Isma’il? Haihuwa lokaci ne Nazeefah, sabodaAmal ta rigaki doesn’t mean you’re sterile. I believe in youNazeefah kuma ni koda ma bazaki iya haihuwa ba hakan bazedameni ba ai dama ba jayayya mukayi kafin mukayi aure cewadole dole se kin haihu min ba.””Then pick me over Amal, idan har kana nufin abubuwan daka fad’a ka d’aukeni ka saki Amal.” Da mamaki Afzal ya tsayakallonta yayinda kalamun Amal suke dawo masa yadda ta cireson kai ta nuna lallai lallai ita ta hak’ura ya d’au Nazeefahakanta.   “Nazeefah shin bakiya tausaya wa ‘yar uwarki ne ke?””Tausaya mata? Meyasa zan tausaya mata Ya Rouhi bayantana shirin sace mun mahaifi da miji?””Amal bata da niyyan hakan kema kin sani Nazeefah,k’addara ce ta riga fata ba ita ta za6i mahaifinku ya zamad’aya ba, ba ita ta za6i mijinta ya kasance d’aya dake amatsayinki na ‘yar uwarta ba, k’addara ce.””Amal ba ‘yar uwa ta bace Ya Rouhi duk wanda yake shirinrabani da kai ba d’an uwana bane. I love you Ya Afzal, kumaba kai bana jin zan iya rayuwa. Nasani yadda nake sonka bahaka kake sona ba but for once please choose me over Amal.For once ka nuna min kana sona nima let me feel loved YaRouhi. It has always been Amal, komai Amal komai Amal let itbe this time, let it be Nazeefah. Please choose me over her Ilove you Ya Rouhi so much.””Nazeefah I love you too, kema kin san hakan.””Then choose me ka d’aukeni ka saki Amal.””But I’m not the one to decide Nazeefah. By Allah ko wuk’aaka sa min a wuya bazan iya za6an d’aya acikinki da Amal ba.It’s not as easy as it seems.””I know it’s Amal you’re going to pick dukda hakan I wantyou to know that I’ll never stop loving you Ya Rouhi, koda kad’au Amal akaina hakan bazesa in daina sonka ba saidai intsani Amal na shiga tsakani na dai da tayi. I love you so muchYa Rouhi” ta k’are idanunta na cikowa da hawaye. Janta yayijikinsa ya rungumeta tsam yayinda take k’ok’arin k’watankanta.   “Just let me go Ya Rouhi” ta fad’a tare da k’watan kantadaga jikinsa, idanun nan sun kumburo sun kad’a sunyi ja”Muddin ka za6i Amal a kaina bazan ta6a yafe maka ba YaRouhi, I can never forgive you for causing me this so muchpain” tana kaiwa nan ta bud’e k’ofan ta fice yayinda Afzal yaketa kiran sunanta. Daddy taje ta sama a parlour tace ya kaitagun Mummy. Jiki na rawa ya mik’e suka fice dama so yakeyasan inda suke.Afzal kam kansa ya gama d’aurewa, gabad’aya tausayinNazeefah yabi ya mamayesa shi kansa yasan bey kyauta mataba idan har ya saketa. Shi kamsa shaida ne gamey da irin sonda take nuna masa. Toh Amal fa? Ya zeyi da ita itama? Hakanan ya fito sam babu walwala tattare da shi yaja su Papi sukawuce gida inda suka duba Amal.”Mami nida N-” tuna Afzal ya mata kashed’i se tayi shiru.”Na riga na sani Baby, Afzal ya sanar damu komai” Mami itasanar da ita. “Allah na tare de ke kinji? Karki tada hankalinkiAllah k’ara lafiya.””Ameen” so take ta ce mata ita zata bisu gida amma danganin idon Afzal se tayi shiru, yana ficewa kuwa ta sanar dasutana son ta bi su.”Kema kinsan hakan ba me yiwuwa bane Baby. Bamu kedaiko akanki ba, baze yiwu kina matarshi mu tafi dake hakakawai ba tare da izininsa ba. Ki k’ara hak’uri nan da d’an lokacizamu san ajin da muke ciki.” Lokaci kad’an su Mami sukak’ara sannan Afzal ya mayar dasu gida. A hanyansa nadawowa ya kira layin Nazeefah sede har ya tsinke bata d’agaba. Ba kuma wai bata kusa da wayan bane d’agawan ne bazatayi ba.****Koda Daddy ya sauk’e ta bakin hotel nasun yak’i tafiya serok’an ta yake da ta kira Mummy yana son ya ganta yayi matamagana. Itama dake a cike take shi, seta k’i gani take shinesilan komai. Da tun farko be tarke ‘yar mutane yayi mata cikiba da duk hakan be faru ba. Ita se yanzu take sake gane dalilinda yasa yayi mata auren wuri ashe tsoro yake kar yadda yalalata ‘yar mutane shima a lalata masa ita. Se gashi da Allahya tashi kamasa ya kamasa ta inda baya tsammani. Haka nantak’i k’ira masa Mummy tayi shigewarta ciki. Mami kam kodataji abinda ake ciki bata sa ran Afzal ze d’au Nazeefah akanAmal ba sabida kaman yadda Nazeefah ta gaya haka d’inyake, idan ba ikon Allah ba da wuya ya d’au za6in mahaifinsaakan za6in zuciyarsa. Hak’uri tayita bawa Nazeefah yayindatake sake tsanan Daddy na jefa mata rayuwan ‘ya acikink’unci. Nazeefah yini tayi ranan tana kuka gashi ko Afzal yakira bata d’agawa.Cikin dare Afzal ya tashi ya gudanar da raka’a biyu yana meyneman kariya da haske daga Allah. Washegari ya cigaba dakiran Nazeefah amma haka tana gani bazata d’aga ba. Harhotel d’in yaje ya kira Mummy yana rok’anta da ta turoNazeefah yana son yi mata magana amma haka ‘yar nan tak’ifitowa. Ta 6angaren Daddy kuwa shima ya tak’ura wa Afzal dakire-kire yana rok’ansa da ya basa address nasu Mami danyaje ya bada hak’uri amma Afzal yak’i akan cewa in badaizinin Papi ba baze kaisa gidan ba.Amal kuwa da ikon Allah take samun waraka, na sosai jikintaya warware. Tamkar bak’in juna haka Afzal da Amal sukazame wa juna. Kamar yadda bata shiga harkansa shima hakabaya shiga nata, in ba wai abinda ya zama dole ba se su yinibasuyi ma juna magana ba. Deep down inside their heartskuwa ba k’aramin missing how open and free they’re to eachother suke ba. Na kwana biyun nan acikin d’ayan d’akin yakeyini se bacci yake kawosa d’akin nasu.Istikharan kwana uku yayi sannan ya iya ya amince dasakamakon daya samu saidai ya kasa d’aukan mataki a kaibale ya gudanar da abinda ya kamata. Rufe kansa yayi a d’akiyinin ranan yayita kuka tamkar ba d’a na miji ba. Baze iya jurerabuwa da ita, besan ya rayuwarsa zata kasance ba ita a kusada shi ba. Jin shiru Ummi da yayi mata alk’awarin a yau zesanar da ita sakamakon da ya samu ta d’au waya ta kirasadomin ji daga garesa. Kaman wanda bade d’au wayan ba yad’aga a last ring d’in.”Halo Prince?” Ta soma da cewa.”Na’am Ummi?””Prince ya shiru? Tun d’azun nida Abbanka muke jiran kirankalafiya dai ko?””Lafiya ya jikin Amal?””Alhamdulillah da sauk’i.””Ya naji muryanka k’asa-k’asa haka?””Babu.””Bade kuka kake ba Afzal? Meya faru?””Ummi I can’t do this” ya sanar da ita tsakaninsa da Allah.”Wallahi bazan iya ba.””Meya faru? Ka gama istikharan ne?Hello Afzal?” Ta sake da cewa bayan shirun da yayi. “Afzal?””Na’am” ya amsa murya ciki-ciki.”Ya sakamakon? Wace zaka d’auka? Wace tafi kwanciyamaka a rai?””Ummi I can’t bazan iya sakanta ba she’s been through alotbana son yin hakan ya zame kaman na zalunce ta.””Wacece? Amal ce?”Ummi ina tausayawa rayuwar da zata fad’a bayan mun rabubazan iya rabuwa da ita ba.””Ka sanar dani mana Afzal? Amal ce?”RANA DAYA Chapter 44Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323PAGE 44″Ummi no, ba ita bace.””Then wacece, Nazeefah?””Eh Nazeefah, Nazeefah ce Ummi.””Ni yanzu ka rud’a min kai, Nazeefah ce tafi kwanciya maka arai kokuwa ita zaka saka?””Ummi hankalina yafi kwanciya da Amal.””Toh Alhamdulillah in shaa Allah hakan shi yafi alkhairi.””Ummi Nazeefah kuma fah? Shikenan yanzu semu rabu?””Toh ya zamuyi Prince? Rabuwa da ita ya zamo dole se indezaka bijire wa za6in da Allah yayi maka ka saki Amal wandanima ba barinka zan ba tunda har Allah ya riga yayi ma za6i.””I know Ummi kuma nima komin yaya bazan ta6a iya rabuwada Amal ba but Nazeefah kuma fa? Na tabbata baza ta ta6ayafe mun ba, zan iya cewa soyayya na ne kad’ai ya bata wuyaa rayuwa. Lokacinda ta soma jin dad’in aurena kuma na kamana k’ara aure nayi mata kishiya. Ban ta6a kyautata mata baUmmi and now da abunda zan sak’a mata kenan bayan dukwannan wuya da ta sha? I need to treat her right one moretime please ki taimakeni Ummi.””Hak’urin nan de shi zan cigaba da baka Prince, nasan dawuya Nazeefah ta kar6i bak’on lamarin nan da hannu bibbiyukaman yadda ka fad’a amma as time progresses zata ganocewa za6in Allah shine mafi alkhairi a gareku gabad’aya kumaba kullum bane muke samun abinda muke so. Don yanzu kodaka bijirewa za6in da Allah yayi ma ka saki Amal kabarNazeefah, ba alkhairin da ze biyo bayan hakan se ma sharri. Seka ga ma rabon ya zame mata ajali, kuma zancen wai bakata6a kyautata wa Nazeefah ba kaima kasan k’arya ne. Dukkulawan da ya kamata ace mace na samu daga gun mijintakayi mata kuma itama ta sani, so just calm down and dowhat’s right Allah na tare da kai.””Thank you Ummi” da haka ya katse wayan yayinda kalamunNazeefah suke ta yi masa yawo akai. Ji yayi gabad’aya bazeiya sauwak’e mata ba. Dama seda ta fad’a mishi cewa tasanAmal ze d’auka akanta saboda baya sonta se Amal se gashikuma Amal d’in ze d’auka yanzu. Sede ba don baya son tabane kaman yadda ta fad’a se don Amal ce za6in da Allah yayimasa kaman yadda itama Yayi mata lokacin da zata aureshi.Tsoronsa d’aya kar wannan za6i ya sake 6ata tsakanin wannan’yan uwa. Dan kaman yadda Nazeefah ta sanar da shi yatabbata muddin idan taji Amal ya bari ya saketa seta tsaniAmal fiye da yadda ta tsaneta yanzu. Oh Allah shin ya zeyiyanzu? Idan da ace ze iya rabuwa da dukansu biyu da yayi danhakan shi zefi wa kowa kwanciyan hankali. Gara duka su rasasa da ya d’au d’aya yabar d’aya amma yaya ya iya? Zuciyarsabazata iya jure masa rashinsu duka ba barin ma Amal tasa dayake ganin idan har ya rasata baze iya sake samun mace meykyawun halatayya irin tata ba. She’s just different.Mik’ewa yayi a hankali yabar d’akin ya nufi nasu inda Amal kekwance a kan gado se tunani take. Har ya k’arisa kan gadonbataji shigowansa ba. Seda ya kira sunanta tukuna.”Rania?” Da mamaki cike da tsoro ta mik’e zaune tanakallonsa. Bazata iya tuna when last ya kirata da wannan sunaba, probably tun da ya gano cewa ita da Nazeefah ‘yan uwane. Ganin bata da niyyan amsasa seya mik’a mata hannunsada nufin ta sa nata a ciki. Bayan dogon nazarin da tayi dagak’arshe seta mik’a hannunta ta sanya cikin nasa inda ya mik’arda ita tsaye akan k’afafunta. Na matuk’a kanta ya d’aureyayinda zuciyarta ta shiga bugun tara-tara barin ma da Afzalya rungumeta a jikinsa.Shikenan ya tabbata ita zata tafi. Se bata kawai jikinta yakeitace ze saka, tasani zamanta da shi ya k’are, ta sani Nazeefahce tafi kwanciya masa a rai, ta sani Nazeefah ce za6in daAllah yayi mata. Tabbas tayi musu murna sedai kuma tayik’arya idan tace bata ji zafin hakan ba because she loves him.No matter how hard she tried not to show how terrified shefelt takasa saboda yadda take jin zafin rabuwa da shi. Kawai jitayi hawaye na gangaro mata daga ido dai-dai wannan lokaciAfzal ya d’agota daga jikinsa da k’yar dan yadda takankamesa. Cike da mamaki ya tsaya kallon yadda take kukasannan daga bisani ya shiga share mata hawayen nata “Pleasedon’t cry Rania.””I should really start packing my clothes” ta sanar dashi tanamey hana k’wayoyin idanunta had’uwa da nasa. “I’m reallyhappy for you two Yaya, Allah ya baku zaman lafiya meyd’aurewa.”   “Mey kike cewa haka Rania? Zaman lafiya tsakani na dawaye?”  “Da Nazeefah.”   Murmushi ya saki kad’an “Meyasa kika ce haka? Why notyou?”  “Saboda bani ce za6in da Allah yayi maka ba Yaya. I know I’llbe the one to leave and even though nima hakan ne ze fiyemun kwanciyan hankali I just can’t deny the fact that I stilllove you so very much and I’ll miss you so damn much.””But you don’t have to miss me Rania because you’re notgoing anywhere, this is your home anan kuma zaki cigaba dazama ba inda zaki.””No ba sekayi hakan ba Yaya, zanje in samu Mami a gida,chan d’in ze fiye mun kwanciyan hankali yaso ko haya ne sekasa a nan d’in.” Dariya sosai ta basa wanda ya kasa dannewayayinda ta tsaya kallonsa cike da mamaki da takaici. Mey yakenufi da hakan?”Rania listen to me, ba inda zakije nan ne gidanki kumad’akin mijinki okay?””D’akin mijina? Nazeefah kuma fa? Karka bijire wa za6inAllah saboda son zuciya Yaya. Idan kuma tsoron abinda Papida Mami zasuce kake then ka kwantar da hankalinka kasaniduk zasuyi maka kyakkyawar fahimta kaman yadda nima nayimaka. We all know you love me Yaya, please don’t botheryourself.”   “Tsaya, kafin muyi aure mey kikayi? Kinyi Istikhara right?” Kaita gyad’a masa a hankali cike da rashin fahimta sannan yacigaba “Kuma bayan da kika gudanar se waye Allah ya za6amiki?”   “Kai Yaya” ta amsa a takaice.”Kina ganin it is possible ace ni kuma nayi Istikharan yanzuse wata ta daban ta zame za6in da Allah zeyi mun bayan kekuma ni Ya za6a miki?””But Yaya-“”Ki sani Rania ko sau dubu mutum yayi Istikhara za6in Allahd’aya ne sedai idan shi yaso bijire wa hakan. Kaman yaddakikayi naki istikharan Allah ya za6a maki ni, nima haka yaza6a min ke yanzu. We two are meant to be Rania in shaaAllahu mutuwa ce kad’ai zata shiga tsakani na dake. Rania Ilove you so much kuma Allah kad’ai ne sheda game da irinson da nake yi miki, shi kad’ai yasan idan bake bazan iyarayuwa ba, shi kad’ai yasan muddin na rasaki bazan ta6a iyasamun kamilar mace mey kyawawan d’abi’u da halatayya irinnaki ba shiyasa ya za6an min ke ya sake bani daman da zansoki in kuma kula dake har ila k’arshen rayuwa na. I can’t dowithout you Rania and I can’t ask God for more da ya sakebani daman kasancewa mijinki, forgive me for all the timesI’ve wronged you Rania, I’m terribly sorry please forgive me.”Kuka Amal ke sosai yayinda ta kasa amincewa da abubuwandaya fad’a mata. Se gani take kaman a mafarki komai kefaruwa tabbas itama bazata iya rayuwa idan ba shi ba. Ganitake kaman duk yadda yake jin yana sonta ita tafi sonsa, dondai kawai ita bata nunawa ne. Daga k’arshe kuma bazata iyayima Allah godiya ba da ya sake bata daman kasancewamatarsa, sai dai kuma bazata iya duba irin rayuwan k’unci datashin hankalin da Nazeefah zata fad’a ba a rashin Afzal. Segani kawai take inda itace Afzal yace ze sauwak’e wa. Tasanduk kalan rashin tawakkalinta tana bayan Nazeefah. TasanNazeefah na iya yin k’aramin hauka akan wannan dalili, sheknows this is not going to be easy on her shiyasa take tausayamata sosai.”Rania?” Ya kirata bayan shirun da tayi, jikinsa kawai ta fad’yayinda ta shiga yin kuka na sosai. “Bakayi mun komai baYaya don haka ka daina tambaya na yafiya I love you so verymuch.” Ba k’aramin dad’i kalamanta suka sanyasa ba, matsetatsam ya sakeyi a jikinsa tamkar ana shirin k’watan masa itayayinda wani irin sonta yake sake shiga zuciyansa. Sun dad’ea haka sannan daga bisani ya janyeta daga jikinsa sede haranan hawaye Amal ke.”Please don’t cry Rania.””I wish I could stop Ya Omri.””But there’s no need to.””There’s every need to cry Ya Omri.””Saboda ban barki kin tafi gida kaman yadda kikeso ba kikewannan kuka Rania? Saboda Allah ya za6an min ke? Ashe bahaka kika so ba, I thought you said you love me” Kai ta gyad’amishi take tana murmushin takaici.”Then meyasa kike kukan? A tunani na this is supposed to bethe most happiest moment for us both.””Yes it is Yaya kuma hawayen nan da kake gani, hawayenfarin ciki ne gani nake kaman a mafarki komai ke faruwa, Ican’t believe that we’re still going to remain married to eachother after hope has been gone.””I feel thesame way Rania, but tun farko tun kafin in gudanarda Istikharan nan nasan komin yaya akayi ni dake bamurabuwa.”  “Ko meyasa kace haka?” Tayi saurin tambayansa cike damamaki.  “Saboda Istikharan da kikayi kafin mukayi aure Rania, idan dahar ace akwai sharri a auran mu da Allah baze za6a miki niakan Abdul daya kasance masoyinki ba. Idan har na rabu dakekinga kenan babu amfanin istikharan da kikayi. Ko ce mikiakayi shi istikhara temporal decision ne na d’an lokaci?Hankali na ya tashi ne gabad’aya saboda Nazeefah. Inamatuk’an tausayawa halin da zata shiga idan har ta gano cewaI chose you over her, shiyasa nayi coming up da plan na cewazanyi Istikhara kinga idan har nayi ita da iyayenta bazasuyimun mumunar fahimta ba, zasuga za6in Allah nabi ba wai nazuciya na ba. Sedai kuma yanzu bayan dana gudanar da hakannakega still Nazeefah bazata amince ta kar6i wannan bak’onlamarin da hannu bibbiyu ba. Nasan komin tayaya bazata ta6afahimtar cewa Allah ne ya had’ani dake ba, bazata ta6a ganecewa ba komi mutum yake so a duniyan nan yake samu ba,gani take komai laifinki ne Rania and that is what hurts me themore knowing who you really are. Bana son a sanadin hakanta sake tsanarki, ita gani take komai laifinki ne, ke kika janyobayan ba haka bane. I wish Nazeefah could see this kind andselfless side of you.  Har yau kalaman ki na yinin ranan da nasanar dake cewa Nazefah k’anwarki ce suna kaina. Har yau nakasa mancewa dasu kuma bazan ta6a mancewa da su ba.Yadda kika cire son kai kikace kin yafe ni wa Nazeefah eventhough kina so na bawai bakiya sona ba se don cewa daAnnabi yayi “La yu’minu ahadukum hatta yuhibbu li akhihi mayuhibbu li nafsihi” (imanin d’ayanku baya cika har seya so wad’an uwansa abinda ya so wa kansa) I get that you love mebut you’re willing to let your sister have me and ba kowa kedairin imanin nan naki ba Rania ko ni nan bazan iya aikata abindakikayi ba ranan saboda haka kuma naji respect naki ya k’aru aidona yayinda sonki ya sake k’aruwa a zuciya na.”Murmushin jin dad’i ta sakar masa tana mey sharehawayenta “Ka sani ko da nace maka hawayen nan na jin dad’ine k’arya nayi because zuciyata tausayawa Nazeefah take, Ican’t imagine the kind of hell she’ll go through Yaya don hakahar nakejin kaman mu hak’ura da juna sedai kuma bazamu iyayin jayayya da za6in Allah ba.””Hakane Rania, let just pray for her in shaa Allah as timeprogresses zata fahimci komai ta kuma nemi gafararki ayizaman lafiya gabad’aya.””Da kuwa ba abinda zefi mun hakan farin ciki da jin dad’iYaya. Inspite of how Nazeefah disperses me wallahi I still loveher kuma zan cigaba da sonta ina yi mata uzuri har zuwalokacinda zata gane gaskiya.””Allah yayi miki albarka Amal ya baki yaran da zasu kula dakeranan da buk’atan hakan ya taso Rania, I’ll forever love,cherish and adore you.””Ameen Ya Omri I love you too.””Let’s eat out ai zaki iya fita ko?””Why not? Bari in shirya.”***   Washegari…   Dai-dai gaban gidansu Nazeefah yayi parking sannan ya zarowayansa ya kira Daddy a karo na farko ya d’aga.”Halo Afzal ka iso ne?””Eh Daddy.””Toh bismillah mana ka shigo.” Harga Allah beyi niyan shigaciki ba amma yaya ya iya? Gyara packing nasa yayi ya k’arisaciki inda ya samesa a parlour ya gaishesa. Bayan sun gaisa yazaro takardan daya ninke daga aljihunsa ya mik’awa Daddy”Kaman yadda nayi muku alk’awari cewa zanyi Istikhara, dukkuma wacce Allah ya za6ar mun ita zan d’au in sauwak’e wad’ayan. Toh game da sakamakon dana samu bayan nagudanar da Istikharan na yanke wannan hukunci ba don sonkai ko son zuciya ko makamancin haka ba, da fatan kai daiyalanka zakuyi mun kyakkyawar fahimta. Ga takarda nan nasakin Nazeefah, dafatan ze isa gareta zaka kuma bata hak’uria madadi na ni zan wuce.””Dakata Afzal kar kayi saurin tafiya. Kayi hak’uri ka banidama in baka hak’uri na jefaka da iyalinka cikin wannanrud’ani da tashin hankali da nayi. Kuma ka sani wannanhukunci daka yanke shine dai-dai koda ma ace bakayiistikhara ba bazan bari ka saki Amal ba saboda abinda nayimata da mahaifiyarta kad’ai ya ishesu takaici da jarabawa.Dole nima in gir6e abinda na shuk’a. Da fari na d’au zan iya yiwa Allah wayo, na d’au idan har na aurar da Nazeefahshikenan bani da wani tsoro kuma ashe ba haka abun yake ba,ashe ita zina bashi ce idan har ka cita dole komin ta yaya neka biya. Kuma muddin ba a kaina ze ramawa Jameela abindanayi mata ba dole se akan wanda nakeso. Dukda cewan Amalda Nazeefah ‘ya’yana ne amma kaman yadda zanfi jin zafinsakin nan akan Nazeefah ba haka zanji ba idan da akan Amalne saboda babu shak’uwan nan na uba da ‘ya a tsakani na daita. Allah ya za6an maka Amal ne saboda ya koya mun da’yata darasi kuma saboda itama koda sau d’aya ne taji dad’inrayuwa. Ka sani wannan hukunci da ka yanke dai-dai ne kumazanyi k’ok’ari in fahimtar da iyalai na, Allah ya baku zamanlafiya mey d’aurewa da Amal ya albarkaci rayuwanku in shaaAllah zan isar wa Nazeefah sak’onka.””Nagode sosai Daddy.””Ba komai, se kuma batun Jameela bazan gaji da rok’ankanka ba da kayi mun kwatance injeni gidansu in nemitubarsu, idan ban samu sun yafe mun ba alhak’insu ya cigabada bi na kenan, ka tausaya mun da iyalai na please Afzal.””In shaa Allah zanyi ma Papi magana karka damu.””Toh nagode sena ji daga gareka.””Ba komai ni zan wuce” ya fad’a had’e da mik’ewa “Kagaishe da Amal ina da niyyan shigowa inzo in dubata nima innemi tubarta amma ina son in d’an bata lokaci saboda nasanyadda zata ji ta tsaneni yanzu.””Zataji Daddy se anjima” yana kaiwa nan ya fice ya komaoffice har a yau idan ya gwada kiran layin Nazeefah batad’agawa. Ba komai yasa yake son ya kirata ba se don so dayake ya bata hak’uri, baya son taga kaman baya sonta ne, haryau har gobe ze cigaba da sonta saboda akwai gur6in da itakad’ai ce ta mamaye a zuciyansa. Ita ce macen da ya fara sania rayuwansa, itace macen da ya fara sumbata itace macen daya fara sharing wani abu nashi da ita. Shin har ze iya mancewada ita a rayuwansa? He don’t think so.****Daddy be samu ya kaiwa Nazeefah takardan nata a rananba se a washegari. Bayan ya dawo daga sallan Azahar ya d’auwayansa ya kira Mummy sedai kaman yadda ta saba ignoringcall nasa hakan ma tayi yau don haka ya tura mata sak’o._Hjy Surayya kiyi hak’uri ki d’au wayan nan muyi magana.This is not about me it’s about our daughter Nazeefah, thankyou._  Sak’on ya shiga bada dad’ewa ba Mummy ta karanta secontemplating take ta kirasa taji lafiya ne ko ta bari. Chank’arshe de ta kira wanda ya d’aga a karo na farko. Bata basadaman yin magana ba tace, “Meya samu Nazeefan?””Hjy Surayya wannan ba maganan waya bane gani nantahowa yanzu.””Karka 6ata lokacinka bana nan na fita.””We both know k’arya kikeyi zanzo yanzu please” bata sakece meshi komai ba ta katse wayan. Cikin mintuna da basu kaiashirin da biyar ba sega shi nan ya iso. Waya yayi mata akanta fito nan da nan ta sanya hijabinta ta fice.Ba yadda Daddy beyi ba da su k’arisa koda reception ne suzauna suyi magana tak’i, tace ita idan har baze fad’i abindayake tafe dashi ba zata koma ciki. Toh suje cikin mota suzauna nan ma tak’i. Yasan sam bey kyauta mata ba amma bawai yayi hakan dan ya raina ta bane ko makamancin hakan, shitsoron sanar da ita yake gudun kada ta gujesa kaman yaddatakeyi yanzu.   Hannu yasa a aljihunsa ya fito da takardan had’e da mik’amata.  “Mey wannan?” ta tambaya ba tare da nuna yunk’urin amsaba.  “Kedai bud’e ki gani.” Kaman wacce bazata kar6a ba taamsa ta bud’e had’e da karancewa._A ranan Laraba, goma ga watan Juneru shekara dubu biyuda goma sha takwas na saki matata Nazeefah, saki d’aya,biyu, uku saboda haramta mana zama da shari’a tayi asanadin ta na kasancewa ‘yar uwar matata Amal na jini._Ajiyar zuciya Mummy ta sauk’e dama tasan za’ayi haka.Dama tasan Nazeefah ce Afzal ze saka kawai bata so ta nunamata bane don kar ta tayar mata da hanaki amma tasan hakaza’ayi dama kodan ma Allah ya kama Daddy yasa shima yajizafin da mahaifiyar Amal taji sanda yayi mata fyad’e. Tasanidole ne wannan k’addara ya fad’a akan Nazeefah sabodaitama Amal ta samu farin ciki koda sau d’aya ne a rayuwarta.Idan harda ace wannan saki akan Amal ya fad’a da Daddybaze ji zafi kaman yadda ace zeji yanzu da ya fad’a akanNazeefah. Ta hakan ne kawai Allah ze sanyasa gir6e abinda yashuk’a, ta hanyar mayar masa da ‘ya bazawara kaman yaddaya k’wace wa ‘yar mutane budurci.”Shikenan ka huta ai yanzu Alhj, amma kasani nida ‘ya’yanabazamu ta6a yafe maka wannan abun kunya daka aikata ba.”Be bari ta shiga takawa ba yayi sauri ya rik’e k’asan hijabinta”Hjy Surayya bazan ma fara tambayan gafararki ba sabodanasan abinda nayi miki da ‘ya’yanki is unforgivable but atleastgive me a chance to apologize and tell you sorry. I’m gravelysorry for hiding the truth away from you, wallahi bawai donbana sonki bane kokuwa don bana mutuntaki yasa na 6oyemiki wannan al’amari, sonki da nakeyi ne ya rufe min ido,bana son abinda ze shiga tsakani na dake Hjy Surayya, banason in rasa ki. Dan son zuciya irin nawa se naga idan har nasanar dake gaskiya zaki gujeni kik’i aurena shiyasa na rik’ekomai wa kaina. I love you so much Hjy Surayya and I’ll neverstop loving you, I’ll wait. Zan jiraki koda kuwa zuwa k’arshenrayuwana ne amma bazan gaji da baki hak’uri ba dan Allah kiyihak’uri ku dawo gida.””Babu wani abinda zaka sake fad’amun da zaisa in canzara’ayina. Idan ‘ya’yanka kake so kana iya shiga ciki yanzu kaebosu amma nikam takarda na nikeso. Kaman yadda ka shigatsakanin auren yaran nan kasa Afzal ya saki Nazeefah saki bad’aya ba, ba biyu ba har uku nima haka nake so ka rubuta munnawa. Idan har ‘yata zata shiga k’uncin rayuwa ka tabbata kaim seka shiga ninki ba ninkin nata don haka ka rubuta mintakarda na yanzun nan anan. Tunda rayuwan zawarci ka za6awa ‘yarka tayi nima mahaifiyarta shi zanyi.””Dan Allah kiyi hak’uri Hjy Surayya nasan nayi miki laifi, laifibabba amma dan Allah kiyi hak’uri ki gafirceni. Idan kika tafikika barni ya kikeson in rayu?””Bakayi tunanin hakan ba kafin ka danne ‘yar mutane kayimata fyad’e? Se kaje chan ku k’arasa da ita mahaifiyar Amald’in that is idan har zata iya yafe ma zaluntar ta da kayi.””Kema kinsan bazan iya rayuwa da kowa ba bayan ke HjySurayya, kinfi kowa sanin yadda nake sonki tun ba yau ba.””Sam ba haka bane, I was a fool to believe you love me Alhj,yaci ace tun a lokacin chan na gane kud’in mahaifina kawaikake so ba ni ba. Wallahi Allah ne kad’ai ze sak’a mun. Dukkalan halaccin danayi maka na sa mahaifina yayi maka dukbaka ga hakan ba you still chose to lie and cheat on me.””Dan Allah kiyi hak’uri bazan ta6a gajiya da baki hak’uri basaboda nasan ban kyuata ba amma wallahi I love you HjySurayya I really do.””Shin anya ma kuwa labarin daka tsara min da iyayena nacewa kai maraya ne gaskiya ne kuwa? Shin anya kuwa bak’arya ka shirya mana ba saboda ka samu kaci arzikinmahaifina Alhj?”Shiru Daddy yayi gun ya kasa cewa komai. Tabbas yayi matada mahaifinta daya kasance hanshak’in mai kud’i bahaushedaga Kano k’arya lokacinda yazo aurenta. Saboda gudun dayake kar a nemi iyayensa kowani d’an uwansa a garin hakanasirinsa ya tonu na cewa yayi ma wata fyad’e a k’auye Mummyta fasa aurensa ko iyayenta su hanata. Tun bayan da abin yafaru ya samu ya dawo makaranta be sake d’aga wayaniyayensa ba, duk lokacinda yaga kiransu baya d’agawa har tatsinke saboda yasan akan mey zasuyi masa magana shi kuwabayida abin cewa. Daga k’arshe ma da yaga kiran ya somaisansa se kawai ya sauya lamban wayansa gabad’aya, tundaga nan be kuma sake ji daga garesu ba se…”K’arya kayi mana ko? Why aren’t you saying anything Alhj?””Hjy Surayya yes, yes nayi miki da Abba k’arya batun iyayenaamma wallahi ba don bana respecting naki bane se don tsoroda nake kar a garin hakan gaskiya ya fito in rasaki.””Wani gaskiya?” tayi saurin katsesa.”Batun abinda ya faru tsakani na da mahaifiyar Amal.””Wane irin mak’aryaci ne kai Alhj? Mey nayi maka a rayuwada ka za6i ka gina duk wani abinda mukayi accomplishing tareakan k’arya?” Ta tambayesa hawaye na saurin ciko mata a ido.”All I did was to love you Alhj I’m so disappointed in you natabbata da Abba yana raye a yau da shima baze ta6a yafemaka ba.””I’m truly sorry Hjy Surayya amma abinda ya faru ya riga yafaru idan da zan iya mayar da lokaci baya da nayi dan in gyarakomai amma bazan iya ba please give me a second chanceidan kika tafi kika barni taya kikeson in rayu? Tabbas idan bake su Nazeefah bazasu amince su dawo gida a gareni baplease kiyi hak’uri.””Bayan k’aryan nan se kuma wani k’arya ka sakeyi mun?””Hjy Surayya a shirye nake da in sanar dake duk wani abindakike buk’atan ki sani amma zaki galabaita tsaye a nan sabodalabarina nada tsawo kiyi hak’uri mu shiga mota kokuwa muk’arisa cikin reception.” Bata ce da shi komai ba kawai tashiga takawa yayinda yake biye a bayanta, a VIP receptionsuka zauna sannan Daddy yayi gyaran murya ya soma kamanhaka.   “A shekaran da na dawo hutun second year d’ina ne mukahad’u da mahaifiyar Amal wato Jameela wacce nake kira daJamee na. Jameela ta kasance itace mace ta farko da Allahya fara sanya min soyayyarta a zuciya na, so kuma na aurebana lalata ba. We started off as friends amma cikink’ank’anin lokaci soyayya mey k’arfi ya shiga tsakaninmu.Jameela was simply everything I could ever ask for, lokacin damuka fara soyayya kwata-kwata shekarunta goma sha shidane, she was so beautiful, young and innocent. Tsaftacacciyarsoyayya muka gudanar nida ita as ko zance naje wajenta iyakamuyi hira ba wani ta6e-ta6e bale makamancin hakan sabodaJameela yarinya ce kamila wacce take san addininta sosaitake kuma k’ok’arin bin dokokin da ya kafa mata. Ahaka ne harnazo na koma makaranta wanda bada dad’ewa ba Jameelatayi mun waya cewa mahaifiyarta na shirin had’ata aure dad’an chairman na garinmu idan har ban hanzarta turomagabata na ba ana iya aura mata shi d’an chairman d’in.Hankalina ne ya matuk’an tashi se Allah-Allah nake sessiond’in ya k’are in dawo gida. Kasancewar a scholarship na samukaratun seya zammana banida gatan dawowa gida kowanihutu se shekara-shekara. Addu’a muka tsayar sosai nidaJameela cikin ikon Allah kuwa se har wata shekarar ta zagayoshi wannan yaro be turo ba. Na dawo bada dad’ewa ba nasamu mahaifina nayi mishi maganan Jameela akan ina son atura tambaya gidansu sede sam Abba yak’i amincewa akancewa da baki na ne zan ajiye mata idan nayi aure yanzu inakaratu. Duk yadda naso fahimtar dashi cewa Jameela bata damatsala da hakan besides ma ina d’an yin business,makaranta kuma shekara d’aya ne ya rage sedai hakan yagagara Abba yak’i ya amince ya bani goyin baya. A sanadinhaka nida Jameela muka shiga tashin hankali sedai bamu cirerai ba, muka mik’a komai ga ubangiji. Ban san ya akayi ba deamma wataran mahaifiyar Jameela ta jiyota muna waya bayankuma ita ta riga tayi mata miji a sanadin haka tayi maJameela duka tayi seizing wayarta sannan ta horeta da kada tasake kulani. Kwana biyu na daina ji daga gun Jameela ko nakira layinta baya shiga gashi sun k’are makaranta lokacin baleinje mu had’u a chan d’in. Rana d’aya kawai na jajirce na jenigidansu dan yadda shirun yayi yawa, dukda cewan ta hanenida taka bakin k’ofan gidnasu saboda yadda ta nuna munmahaifiyarta bata sona. A farko da naje mahaifiyar ta kar6enida fara’a kasancewar bata gane waye niba a lokacin da nayimata bayanin kaina kawai ranta ya 6aci ta sauk’e duk wanihaushin da takeji a kaina tayi mun koran kare harda muciyantuwo ta bini waje. Hakan ba k’aramin 6ata mun rai yayi ba dandole na hak’ura da Jameelah saboda a rayuwa na washiwalak’anci na kuma d’au alwashin sena rama cin mutuncinnan da tayi mun ko ta yaya ne. Rana d’aya ina zaune kawaisega kiran Jameelah ban 6ata lokaci ba na d’aga inda takesanar dani tana son mu had’u. Chan na kaita bayan gari dasiyasan cewa abu nake so in nuna mata, ina son Jameelahamma abinda mahaifiyarta tayi mun ya tsaya mun a wuya kokallonta nayi se na tuna da abin. Haka kawai shaid’an ya somaraya mun in d’au fansa akanta sedai kuma sonta da nake yanarik’eni. Amma haka shaid’an ya rinjayi zuciyana ta hanyan rayamun ai tunda mahaifiyarta tana sonta idan na ta6a lafiyartakaman na ta6a na mahaifiyar ne don haka idan na lalata matarayuwa abun seya fi wa mahaifiyar zafi. Ana cikin haka nesega abokai na guda biyu dana basu labarin abinda mahaifiyarAmal tayi mun nan suka sake k’arfafamun guiwa suka banihad’in kai nayi ma Jameela fyad’e ba tare da d’igon imani ba.””Koda mahaifinta ya kai k’arana dana mahaifina gurin meyunguwa k’aryata komai nayi na samu abokaina suka rufa munasiri shima Abba ya goya mun baya saboda baze ta6a kawowaa ransa zan iya aikata abinda nayi ba. Acikin satin ko na gabana samu na koma makaranta ban sake ji daga garesu ba. Akaron chan ne na had’u dake Surayya, kika yi mun erasing dukwani bad memory’n dana bari da a k’auyen Askira. Tunda nasameki komai ya canza Surayya, soyayyar da kika nuna min tadabance. Banida komai, Baki sanni ba, baki san wani nawa baamma kika so ni kika kuma amince dani regardless. Ko amafarki ban ta6a tsammanin cewa wataran zan iya mallakan’yar babbar gida kamar ki ba mey hankali da tausayi. Lokacinda kika ce mun muyi aure ne nashiga tashin hankali badonbana sonki ba se don banason hakan ya tono mun labarinadana bari a garin Askira. Ban san da wani idon zan sake kalloniyayena da na shafesu a doron k’asa saboda selfish interestd’ina ba na kusan shekara. Rud’ani na matuk’a na shiga yayinda na rasa ya zanyi gashi bana son in rasaki saboda da in rasaki gara na rasa komi nawa koda kuwa raina ne. Don haka nayimiki da Abba k’aryan cewa ni maraya ne. A tunani na hakan nekad’ai zaisa Abba ya amince ya aura min ke Surayya. Baabinda Abba beyi mun ba bayan dana aureki, abinda ya kamakayan da zansa, gidan da zamu zauna, motan da zan hauharta sadakin ki shi ya biya mun, komai da na sani na mallakaa lokacin na Abba ne. Harta aiki shi ya samo mun bayan da yabiya mun kud’i na gama masters d’ina muka dawo gida nanNigeria idan ban manta ba kina da cikin Khaleefah.””A lokacin da muka dawo ne bayan na tafi yin service d’inana koma k’auyen Askira dan d’auko su Abba in nemi tubansuin basu hak’uri ake tabbatar min da cewa sunyi hatsarishekaru biyu da suka wuce a hanyansu na zuwa k’auyenDambuwa. Shi Abba a take ya cika ita kuwa Umma tayi jinyanwata shida sannan mutuwa yayi halinsa. I felt hopeless anduseless Surayya, iyayena sun mutu amma seda shekara biyunake sani. Ji nayi kaman in soka wuk’a wa kaina in mutu waniirin d’a ne ni? Na sosai nayi nadaman abinda na aikata na d’aualk’awarin yin sadak’atul jariya da sunayensu Allah ya kai musuladan kabari. Nasan rashin kyautatawan da nayi wa iyayenayasa nima Allah ya jarabce ni da gagararriyar ‘ya kamanNazeefah.l   “Daga gida na wuce gidansu Jameelah inda ake sanar danisuma sun tashi sun k’aura sun bar garin gabad’aya. Ba wandaya sanar dani cewan rabo ya shiga tsakani na da ita bayanfaruwan abun shiyasa ban ta6a sanin Amal ‘yata bace serecently. Wallahi ba k’arya nake yi miki ba Surayya pleasebelieve me, taya zan so in had’a ‘ya’yan cikina kishi Surayyabayan na san yin hakan haramun ne?””Yanzu ina ita mahaifiyar Amal d’in take Jameelah?”Mummy data amince da duk wani abinda ya fad’a ta soma datambayansa.  “Tana cikin garin nan da zama amma bansan inda take ba,rannan Afzal ya taho da ita da mahaifinta gidan Nazeefah indamukayi magana duka akan yadda za’a 6ullowa al’amarin nannasu.” “Baka san inda take ba kace?””Wallahi ban sani ba Hjy Surayya ai kinsan bazan miki k’aryaba.”  “Bawai ina k’aryata ka bane Alhj I just want to be certain,tana da aure?””Wallahi banda masaniya akan hakan amma base on abindaAmal ta ta6a fad’amun kaman mahaifiyar nata bata da aure.””Ka aureta Alhj” ta sanar dashi. Da mamaki ya tsaya yanakallonta yayinda ya kasa amincewa da abinda tace.”Eh?” Ya tambaya.”Nace idan har Jameelah bata da aure kuma bata niyyan yinwani auran anan kusa ka aureta.””Hjy Surayya kin ko san abinda kike cewa?””This’s the only way zamu iya samu mu had’a kan yaran nanNazeefah da Amal mu gyara zuri’ar mu. Ka fini sanin halinNazeefah, yanzu da Afzal ya d’au Amal a kanta ba k’aramintsanar yarinyar nan zatayi ba dama already ta riga ta tsaneta.””Toh mey auro Jameelah zeyi ya gyara wannan lamari HjySurayya?”  “Tabbas auro Jameelah zaisa Nazeefah ta shiga hankalinta tanutsu ta sani cewa mu dasu mun riga mun zamo abu d’ayayanzu ta kuma sani cewa shi kishiya na akan kowa ne idan harda tanayin kwatance dani tagani toh yau nima gashi anyi munkishiya.”   “Tabbas kinyi gaskiya Hjy Surayya amma bana son in had’asoyayyarki da kowa ke kad’ai nakeso.””Karka damu dani kuma ma ai nasan kana son Jameelar takahar yau ko ba haka ba?””Amma ba kaman yadda nake sonki ba Hjy Surayya nitausayin Jameelah kawai nake yanzu.””Karka damu ai ni nace ka aurota.””Hjy Surayya nifa banga amfanin yin hakan ba. Ba sena auroJameelah ba.”  “Ka aurota Alhj ni na baka dama karka damu.””Surayya-” hannunta ta aza akan nasa cutting him off “Don’tworry nima ai zama ni d’aya tal d’innan ya isheni ka kawo munabokiyar zama tana tayani hira na tabbata kaman yadda Amalbata da matsala itama mahaifiyar tata haka ne.””Wannan ba sekin fad’a ba Hjy Surayya Jameelah sambatada hayaniya.””Toh kaga komi ya zo mana da sauk’i kenan, ka auro ta kaji?”Hjy Surayya what can I say? You’re the reason behind who Iam today and everything I’ve achieved, banida bakin yi mikida Abba godiya. Allah saka da alkhairi ya cigaba da sanya mikialbarka a rayuwarki ya kuma ci gaba da kai rahama kabarinAbba.”   “Ameen Alhj tare da iyayenka kai ma.””Kin hak’ura zaki biyoni gida?””Har sena amsa tukuna zaka tabbatar da hakan?””Gani nake kaman mafarki nake Hjy Surayya, Allah yabarn minke tabbas irinku acikin mata d’ad’d’aiku ne.”RANA DAYA Chapter 44Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323PAGE 44″Ummi no, ba ita bace.””Then wacece, Nazeefah?””Eh Nazeefah, Nazeefah ce Ummi.””Ni yanzu ka rud’a min kai, Nazeefah ce tafi kwanciya maka arai kokuwa ita zaka saka?””Ummi hankalina yafi kwanciya da Amal.””Toh Alhamdulillah in shaa Allah hakan shi yafi alkhairi.””Ummi Nazeefah kuma fah? Shikenan yanzu semu rabu?””Toh ya zamuyi Prince? Rabuwa da ita ya zamo dole se indezaka bijire wa za6in da Allah yayi maka ka saki Amal wandanima ba barinka zan ba tunda har Allah ya riga yayi ma za6i.””I know Ummi kuma nima komin yaya bazan ta6a iya rabuwada Amal ba but Nazeefah kuma fa? Na tabbata baza ta ta6ayafe mun ba, zan iya cewa soyayya na ne kad’ai ya bata wuyaa rayuwa. Lokacinda ta soma jin dad’in aurena kuma na kamana k’ara aure nayi mata kishiya. Ban ta6a kyautata mata baUmmi and now da abunda zan sak’a mata kenan bayan dukwannan wuya da ta sha? I need to treat her right one moretime please ki taimakeni Ummi.””Hak’urin nan de shi zan cigaba da baka Prince, nasan dawuya Nazeefah ta kar6i bak’on lamarin nan da hannu bibbiyukaman yadda ka fad’a amma as time progresses zata ganocewa za6in Allah shine mafi alkhairi a gareku gabad’aya kumaba kullum bane muke samun abinda muke so. Don yanzu kodaka bijirewa za6in da Allah yayi ma ka saki Amal kabarNazeefah, ba alkhairin da ze biyo bayan hakan se ma sharri. Seka ga ma rabon ya zame mata ajali, kuma zancen wai bakata6a kyautata wa Nazeefah ba kaima kasan k’arya ne. Dukkulawan da ya kamata ace mace na samu daga gun mijintakayi mata kuma itama ta sani, so just calm down and dowhat’s right Allah na tare da kai.””Thank you Ummi” da haka ya katse wayan yayinda kalamunNazeefah suke ta yi masa yawo akai. Ji yayi gabad’aya bazeiya sauwak’e mata ba. Dama seda ta fad’a mishi cewa tasanAmal ze d’auka akanta saboda baya sonta se Amal se gashikuma Amal d’in ze d’auka yanzu. Sede ba don baya son tabane kaman yadda ta fad’a se don Amal ce za6in da Allah yayimasa kaman yadda itama Yayi mata lokacin da zata aureshi.Tsoronsa d’aya kar wannan za6i ya sake 6ata tsakanin wannan’yan uwa. Dan kaman yadda Nazeefah ta sanar da shi yatabbata muddin idan taji Amal ya bari ya saketa seta tsaniAmal fiye da yadda ta tsaneta yanzu. Oh Allah shin ya zeyiyanzu? Idan da ace ze iya rabuwa da dukansu biyu da yayi danhakan shi zefi wa kowa kwanciyan hankali. Gara duka su rasasa da ya d’au d’aya yabar d’aya amma yaya ya iya? Zuciyarsabazata iya jure masa rashinsu duka ba barin ma Amal tasa dayake ganin idan har ya rasata baze iya sake samun mace meykyawun halatayya irin tata ba. She’s just different.Mik’ewa yayi a hankali yabar d’akin ya nufi nasu inda Amal kekwance a kan gado se tunani take. Har ya k’arisa kan gadonbataji shigowansa ba. Seda ya kira sunanta tukuna.”Rania?” Da mamaki cike da tsoro ta mik’e zaune tanakallonsa. Bazata iya tuna when last ya kirata da wannan sunaba, probably tun da ya gano cewa ita da Nazeefah ‘yan uwane. Ganin bata da niyyan amsasa seya mik’a mata hannunsada nufin ta sa nata a ciki. Bayan dogon nazarin da tayi dagak’arshe seta mik’a hannunta ta sanya cikin nasa inda ya mik’arda ita tsaye akan k’afafunta. Na matuk’a kanta ya d’aureyayinda zuciyarta ta shiga bugun tara-tara barin ma da Afzalya rungumeta a jikinsa.Shikenan ya tabbata ita zata tafi. Se bata kawai jikinta yakeitace ze saka, tasani zamanta da shi ya k’are, ta sani Nazeefahce tafi kwanciya masa a rai, ta sani Nazeefah ce za6in daAllah yayi mata. Tabbas tayi musu murna sedai kuma tayik’arya idan tace bata ji zafin hakan ba because she loves him.No matter how hard she tried not to show how terrified shefelt takasa saboda yadda take jin zafin rabuwa da shi. Kawai jitayi hawaye na gangaro mata daga ido dai-dai wannan lokaciAfzal ya d’agota daga jikinsa da k’yar dan yadda takankamesa. Cike da mamaki ya tsaya kallon yadda take kukasannan daga bisani ya shiga share mata hawayen nata “Pleasedon’t cry Rania.””I should really start packing my clothes” ta sanar dashi tanamey hana k’wayoyin idanunta had’uwa da nasa. “I’m reallyhappy for you two Yaya, Allah ya baku zaman lafiya meyd’aurewa.”   “Mey kike cewa haka Rania? Zaman lafiya tsakani na dawaye?”  “Da Nazeefah.”   Murmushi ya saki kad’an “Meyasa kika ce haka? Why notyou?”  “Saboda bani ce za6in da Allah yayi maka ba Yaya. I know I’llbe the one to leave and even though nima hakan ne ze fiyemun kwanciyan hankali I just can’t deny the fact that I stilllove you so very much and I’ll miss you so damn much.””But you don’t have to miss me Rania because you’re notgoing anywhere, this is your home anan kuma zaki cigaba dazama ba inda zaki.””No ba sekayi hakan ba Yaya, zanje in samu Mami a gida,chan d’in ze fiye mun kwanciyan hankali yaso ko haya ne sekasa a nan d’in.” Dariya sosai ta basa wanda ya kasa dannewayayinda ta tsaya kallonsa cike da mamaki da takaici. Mey yakenufi da hakan?”Rania listen to me, ba inda zakije nan ne gidanki kumad’akin mijinki okay?””D’akin mijina? Nazeefah kuma fa? Karka bijire wa za6inAllah saboda son zuciya Yaya. Idan kuma tsoron abinda Papida Mami zasuce kake then ka kwantar da hankalinka kasaniduk zasuyi maka kyakkyawar fahimta kaman yadda nima nayimaka. We all know you love me Yaya, please don’t botheryourself.”   “Tsaya, kafin muyi aure mey kikayi? Kinyi Istikhara right?” Kaita gyad’a masa a hankali cike da rashin fahimta sannan yacigaba “Kuma bayan da kika gudanar se waye Allah ya za6amiki?”   “Kai Yaya” ta amsa a takaice.”Kina ganin it is possible ace ni kuma nayi Istikharan yanzuse wata ta daban ta zame za6in da Allah zeyi mun bayan kekuma ni Ya za6a miki?””But Yaya-“”Ki sani Rania ko sau dubu mutum yayi Istikhara za6in Allahd’aya ne sedai idan shi yaso bijire wa hakan. Kaman yaddakikayi naki istikharan Allah ya za6a maki ni, nima haka yaza6a min ke yanzu. We two are meant to be Rania in shaaAllahu mutuwa ce kad’ai zata shiga tsakani na dake. Rania Ilove you so much kuma Allah kad’ai ne sheda game da irinson da nake yi miki, shi kad’ai yasan idan bake bazan iyarayuwa ba, shi kad’ai yasan muddin na rasaki bazan ta6a iyasamun kamilar mace mey kyawawan d’abi’u da halatayya irinnaki ba shiyasa ya za6an min ke ya sake bani daman da zansoki in kuma kula dake har ila k’arshen rayuwa na. I can’t dowithout you Rania and I can’t ask God for more da ya sakebani daman kasancewa mijinki, forgive me for all the timesI’ve wronged you Rania, I’m terribly sorry please forgive me.”Kuka Amal ke sosai yayinda ta kasa amincewa da abubuwandaya fad’a mata. Se gani take kaman a mafarki komai kefaruwa tabbas itama bazata iya rayuwa idan ba shi ba. Ganitake kaman duk yadda yake jin yana sonta ita tafi sonsa, dondai kawai ita bata nunawa ne. Daga k’arshe kuma bazata iyayima Allah godiya ba da ya sake bata daman kasancewamatarsa, sai dai kuma bazata iya duba irin rayuwan k’unci datashin hankalin da Nazeefah zata fad’a ba a rashin Afzal. Segani kawai take inda itace Afzal yace ze sauwak’e wa. Tasanduk kalan rashin tawakkalinta tana bayan Nazeefah. TasanNazeefah na iya yin k’aramin hauka akan wannan dalili, sheknows this is not going to be easy on her shiyasa take tausayamata sosai.”Rania?” Ya kirata bayan shirun da tayi, jikinsa kawai ta fad’yayinda ta shiga yin kuka na sosai. “Bakayi mun komai baYaya don haka ka daina tambaya na yafiya I love you so verymuch.” Ba k’aramin dad’i kalamanta suka sanyasa ba, matsetatsam ya sakeyi a jikinsa tamkar ana shirin k’watan masa itayayinda wani irin sonta yake sake shiga zuciyansa. Sun dad’ea haka sannan daga bisani ya janyeta daga jikinsa sede haranan hawaye Amal ke.”Please don’t cry Rania.””I wish I could stop Ya Omri.””But there’s no need to.””There’s every need to cry Ya Omri.””Saboda ban barki kin tafi gida kaman yadda kikeso ba kikewannan kuka Rania? Saboda Allah ya za6an min ke? Ashe bahaka kika so ba, I thought you said you love me” Kai ta gyad’amishi take tana murmushin takaici.”Then meyasa kike kukan? A tunani na this is supposed to bethe most happiest moment for us both.””Yes it is Yaya kuma hawayen nan da kake gani, hawayenfarin ciki ne gani nake kaman a mafarki komai ke faruwa, Ican’t believe that we’re still going to remain married to eachother after hope has been gone.””I feel thesame way Rania, but tun farko tun kafin in gudanarda Istikharan nan nasan komin yaya akayi ni dake bamurabuwa.”  “Ko meyasa kace haka?” Tayi saurin tambayansa cike damamaki.  “Saboda Istikharan da kikayi kafin mukayi aure Rania, idan dahar ace akwai sharri a auran mu da Allah baze za6a miki niakan Abdul daya kasance masoyinki ba. Idan har na rabu dakekinga kenan babu amfanin istikharan da kikayi. Ko ce mikiakayi shi istikhara temporal decision ne na d’an lokaci?Hankali na ya tashi ne gabad’aya saboda Nazeefah. Inamatuk’an tausayawa halin da zata shiga idan har ta gano cewaI chose you over her, shiyasa nayi coming up da plan na cewazanyi Istikhara kinga idan har nayi ita da iyayenta bazasuyimun mumunar fahimta ba, zasuga za6in Allah nabi ba wai nazuciya na ba. Sedai kuma yanzu bayan dana gudanar da hakannakega still Nazeefah bazata amince ta kar6i wannan bak’onlamarin da hannu bibbiyu ba. Nasan komin tayaya bazata ta6afahimtar cewa Allah ne ya had’ani dake ba, bazata ta6a ganecewa ba komi mutum yake so a duniyan nan yake samu ba,gani take komai laifinki ne Rania and that is what hurts me themore knowing who you really are. Bana son a sanadin hakanta sake tsanarki, ita gani take komai laifinki ne, ke kika janyobayan ba haka bane. I wish Nazeefah could see this kind andselfless side of you.  Har yau kalaman ki na yinin ranan da nasanar dake cewa Nazefah k’anwarki ce suna kaina. Har yau nakasa mancewa dasu kuma bazan ta6a mancewa da su ba.Yadda kika cire son kai kikace kin yafe ni wa Nazeefah eventhough kina so na bawai bakiya sona ba se don cewa daAnnabi yayi “La yu’minu ahadukum hatta yuhibbu li akhihi mayuhibbu li nafsihi” (imanin d’ayanku baya cika har seya so wad’an uwansa abinda ya so wa kansa) I get that you love mebut you’re willing to let your sister have me and ba kowa kedairin imanin nan naki ba Rania ko ni nan bazan iya aikata abindakikayi ba ranan saboda haka kuma naji respect naki ya k’aru aidona yayinda sonki ya sake k’aruwa a zuciya na.”Murmushin jin dad’i ta sakar masa tana mey sharehawayenta “Ka sani ko da nace maka hawayen nan na jin dad’ine k’arya nayi because zuciyata tausayawa Nazeefah take, Ican’t imagine the kind of hell she’ll go through Yaya don hakahar nakejin kaman mu hak’ura da juna sedai kuma bazamu iyayin jayayya da za6in Allah ba.””Hakane Rania, let just pray for her in shaa Allah as timeprogresses zata fahimci komai ta kuma nemi gafararki ayizaman lafiya gabad’aya.””Da kuwa ba abinda zefi mun hakan farin ciki da jin dad’iYaya. Inspite of how Nazeefah disperses me wallahi I still loveher kuma zan cigaba da sonta ina yi mata uzuri har zuwalokacinda zata gane gaskiya.””Allah yayi miki albarka Amal ya baki yaran da zasu kula dakeranan da buk’atan hakan ya taso Rania, I’ll forever love,cherish and adore you.””Ameen Ya Omri I love you too.””Let’s eat out ai zaki iya fita ko?””Why not? Bari in shirya.”***   Washegari…   Dai-dai gaban gidansu Nazeefah yayi parking sannan ya zarowayansa ya kira Daddy a karo na farko ya d’aga.”Halo Afzal ka iso ne?””Eh Daddy.””Toh bismillah mana ka shigo.” Harga Allah beyi niyan shigaciki ba amma yaya ya iya? Gyara packing nasa yayi ya k’arisaciki inda ya samesa a parlour ya gaishesa. Bayan sun gaisa yazaro takardan daya ninke daga aljihunsa ya mik’awa Daddy”Kaman yadda nayi muku alk’awari cewa zanyi Istikhara, dukkuma wacce Allah ya za6ar mun ita zan d’au in sauwak’e wad’ayan. Toh game da sakamakon dana samu bayan nagudanar da Istikharan na yanke wannan hukunci ba don sonkai ko son zuciya ko makamancin haka ba, da fatan kai daiyalanka zakuyi mun kyakkyawar fahimta. Ga takarda nan nasakin Nazeefah, dafatan ze isa gareta zaka kuma bata hak’uria madadi na ni zan wuce.””Dakata Afzal kar kayi saurin tafiya. Kayi hak’uri ka banidama in baka hak’uri na jefaka da iyalinka cikin wannanrud’ani da tashin hankali da nayi. Kuma ka sani wannanhukunci daka yanke shine dai-dai koda ma ace bakayiistikhara ba bazan bari ka saki Amal ba saboda abinda nayimata da mahaifiyarta kad’ai ya ishesu takaici da jarabawa.Dole nima in gir6e abinda na shuk’a. Da fari na d’au zan iya yiwa Allah wayo, na d’au idan har na aurar da Nazeefahshikenan bani da wani tsoro kuma ashe ba haka abun yake ba,ashe ita zina bashi ce idan har ka cita dole komin ta yaya neka biya. Kuma muddin ba a kaina ze ramawa Jameela abindanayi mata ba dole se akan wanda nakeso. Dukda cewan Amalda Nazeefah ‘ya’yana ne amma kaman yadda zanfi jin zafinsakin nan akan Nazeefah ba haka zanji ba idan da akan Amalne saboda babu shak’uwan nan na uba da ‘ya a tsakani na daita. Allah ya za6an maka Amal ne saboda ya koya mun da’yata darasi kuma saboda itama koda sau d’aya ne taji dad’inrayuwa. Ka sani wannan hukunci da ka yanke dai-dai ne kumazanyi k’ok’ari in fahimtar da iyalai na, Allah ya baku zamanlafiya mey d’aurewa da Amal ya albarkaci rayuwanku in shaaAllah zan isar wa Nazeefah sak’onka.””Nagode sosai Daddy.””Ba komai, se kuma batun Jameela bazan gaji da rok’ankanka ba da kayi mun kwatance injeni gidansu in nemitubarsu, idan ban samu sun yafe mun ba alhak’insu ya cigabada bi na kenan, ka tausaya mun da iyalai na please Afzal.””In shaa Allah zanyi ma Papi magana karka damu.””Toh nagode sena ji daga gareka.””Ba komai ni zan wuce” ya fad’a had’e da mik’ewa “Kagaishe da Amal ina da niyyan shigowa inzo in dubata nima innemi tubarta amma ina son in d’an bata lokaci saboda nasanyadda zata ji ta tsaneni yanzu.””Zataji Daddy se anjima” yana kaiwa nan ya fice ya komaoffice har a yau idan ya gwada kiran layin Nazeefah batad’agawa. Ba komai yasa yake son ya kirata ba se don so dayake ya bata hak’uri, baya son taga kaman baya sonta ne, haryau har gobe ze cigaba da sonta saboda akwai gur6in da itakad’ai ce ta mamaye a zuciyansa. Ita ce macen da ya fara sania rayuwansa, itace macen da ya fara sumbata itace macen daya fara sharing wani abu nashi da ita. Shin har ze iya mancewada ita a rayuwansa? He don’t think so.****Daddy be samu ya kaiwa Nazeefah takardan nata a rananba se a washegari. Bayan ya dawo daga sallan Azahar ya d’auwayansa ya kira Mummy sedai kaman yadda ta saba ignoringcall nasa hakan ma tayi yau don haka ya tura mata sak’o._Hjy Surayya kiyi hak’uri ki d’au wayan nan muyi magana.This is not about me it’s about our daughter Nazeefah, thankyou._  Sak’on ya shiga bada dad’ewa ba Mummy ta karanta secontemplating take ta kirasa taji lafiya ne ko ta bari. Chank’arshe de ta kira wanda ya d’aga a karo na farko. Bata basadaman yin magana ba tace, “Meya samu Nazeefan?””Hjy Surayya wannan ba maganan waya bane gani nantahowa yanzu.””Karka 6ata lokacinka bana nan na fita.””We both know k’arya kikeyi zanzo yanzu please” bata sakece meshi komai ba ta katse wayan. Cikin mintuna da basu kaiashirin da biyar ba sega shi nan ya iso. Waya yayi mata akanta fito nan da nan ta sanya hijabinta ta fice.Ba yadda Daddy beyi ba da su k’arisa koda reception ne suzauna suyi magana tak’i, tace ita idan har baze fad’i abindayake tafe dashi ba zata koma ciki. Toh suje cikin mota suzauna nan ma tak’i. Yasan sam bey kyauta mata ba amma bawai yayi hakan dan ya raina ta bane ko makamancin hakan, shitsoron sanar da ita yake gudun kada ta gujesa kaman yaddatakeyi yanzu.   Hannu yasa a aljihunsa ya fito da takardan had’e da mik’amata.  “Mey wannan?” ta tambaya ba tare da nuna yunk’urin amsaba.  “Kedai bud’e ki gani.” Kaman wacce bazata kar6a ba taamsa ta bud’e had’e da karancewa._A ranan Laraba, goma ga watan Juneru shekara dubu biyuda goma sha takwas na saki matata Nazeefah, saki d’aya,biyu, uku saboda haramta mana zama da shari’a tayi asanadin ta na kasancewa ‘yar uwar matata Amal na jini._Ajiyar zuciya Mummy ta sauk’e dama tasan za’ayi haka.Dama tasan Nazeefah ce Afzal ze saka kawai bata so ta nunamata bane don kar ta tayar mata da hanaki amma tasan hakaza’ayi dama kodan ma Allah ya kama Daddy yasa shima yajizafin da mahaifiyar Amal taji sanda yayi mata fyad’e. Tasanidole ne wannan k’addara ya fad’a akan Nazeefah sabodaitama Amal ta samu farin ciki koda sau d’aya ne a rayuwarta.Idan harda ace wannan saki akan Amal ya fad’a da Daddybaze ji zafi kaman yadda ace zeji yanzu da ya fad’a akanNazeefah. Ta hakan ne kawai Allah ze sanyasa gir6e abinda yashuk’a, ta hanyar mayar masa da ‘ya bazawara kaman yaddaya k’wace wa ‘yar mutane budurci.”Shikenan ka huta ai yanzu Alhj, amma kasani nida ‘ya’yanabazamu ta6a yafe maka wannan abun kunya daka aikata ba.”Be bari ta shiga takawa ba yayi sauri ya rik’e k’asan hijabinta”Hjy Surayya bazan ma fara tambayan gafararki ba sabodanasan abinda nayi miki da ‘ya’yanki is unforgivable but atleastgive me a chance to apologize and tell you sorry. I’m gravelysorry for hiding the truth away from you, wallahi bawai donbana sonki bane kokuwa don bana mutuntaki yasa na 6oyemiki wannan al’amari, sonki da nakeyi ne ya rufe min ido,bana son abinda ze shiga tsakani na dake Hjy Surayya, banason in rasa ki. Dan son zuciya irin nawa se naga idan har nasanar dake gaskiya zaki gujeni kik’i aurena shiyasa na rik’ekomai wa kaina. I love you so much Hjy Surayya and I’ll neverstop loving you, I’ll wait. Zan jiraki koda kuwa zuwa k’arshenrayuwana ne amma bazan gaji da baki hak’uri ba dan Allah kiyihak’uri ku dawo gida.””Babu wani abinda zaka sake fad’amun da zaisa in canzara’ayina. Idan ‘ya’yanka kake so kana iya shiga ciki yanzu kaebosu amma nikam takarda na nikeso. Kaman yadda ka shigatsakanin auren yaran nan kasa Afzal ya saki Nazeefah saki bad’aya ba, ba biyu ba har uku nima haka nake so ka rubuta munnawa. Idan har ‘yata zata shiga k’uncin rayuwa ka tabbata kaim seka shiga ninki ba ninkin nata don haka ka rubuta mintakarda na yanzun nan anan. Tunda rayuwan zawarci ka za6awa ‘yarka tayi nima mahaifiyarta shi zanyi.””Dan Allah kiyi hak’uri Hjy Surayya nasan nayi miki laifi, laifibabba amma dan Allah kiyi hak’uri ki gafirceni. Idan kika tafikika barni ya kikeson in rayu?””Bakayi tunanin hakan ba kafin ka danne ‘yar mutane kayimata fyad’e? Se kaje chan ku k’arasa da ita mahaifiyar Amald’in that is idan har zata iya yafe ma zaluntar ta da kayi.””Kema kinsan bazan iya rayuwa da kowa ba bayan ke HjySurayya, kinfi kowa sanin yadda nake sonki tun ba yau ba.””Sam ba haka bane, I was a fool to believe you love me Alhj,yaci ace tun a lokacin chan na gane kud’in mahaifina kawaikake so ba ni ba. Wallahi Allah ne kad’ai ze sak’a mun. Dukkalan halaccin danayi maka na sa mahaifina yayi maka dukbaka ga hakan ba you still chose to lie and cheat on me.””Dan Allah kiyi hak’uri bazan ta6a gajiya da baki hak’uri basaboda nasan ban kyuata ba amma wallahi I love you HjySurayya I really do.””Shin anya ma kuwa labarin daka tsara min da iyayena nacewa kai maraya ne gaskiya ne kuwa? Shin anya kuwa bak’arya ka shirya mana ba saboda ka samu kaci arzikinmahaifina Alhj?”Shiru Daddy yayi gun ya kasa cewa komai. Tabbas yayi matada mahaifinta daya kasance hanshak’in mai kud’i bahaushedaga Kano k’arya lokacinda yazo aurenta. Saboda gudun dayake kar a nemi iyayensa kowani d’an uwansa a garin hakanasirinsa ya tonu na cewa yayi ma wata fyad’e a k’auye Mummyta fasa aurensa ko iyayenta su hanata. Tun bayan da abin yafaru ya samu ya dawo makaranta be sake d’aga wayaniyayensa ba, duk lokacinda yaga kiransu baya d’agawa har tatsinke saboda yasan akan mey zasuyi masa magana shi kuwabayida abin cewa. Daga k’arshe ma da yaga kiran ya somaisansa se kawai ya sauya lamban wayansa gabad’aya, tundaga nan be kuma sake ji daga garesu ba se…”K’arya kayi mana ko? Why aren’t you saying anything Alhj?””Hjy Surayya yes, yes nayi miki da Abba k’arya batun iyayenaamma wallahi ba don bana respecting naki bane se don tsoroda nake kar a garin hakan gaskiya ya fito in rasaki.””Wani gaskiya?” tayi saurin katsesa.”Batun abinda ya faru tsakani na da mahaifiyar Amal.””Wane irin mak’aryaci ne kai Alhj? Mey nayi maka a rayuwada ka za6i ka gina duk wani abinda mukayi accomplishing tareakan k’arya?” Ta tambayesa hawaye na saurin ciko mata a ido.”All I did was to love you Alhj I’m so disappointed in you natabbata da Abba yana raye a yau da shima baze ta6a yafemaka ba.””I’m truly sorry Hjy Surayya amma abinda ya faru ya riga yafaru idan da zan iya mayar da lokaci baya da nayi dan in gyarakomai amma bazan iya ba please give me a second chanceidan kika tafi kika barni taya kikeson in rayu? Tabbas idan bake su Nazeefah bazasu amince su dawo gida a gareni baplease kiyi hak’uri.””Bayan k’aryan nan se kuma wani k’arya ka sakeyi mun?””Hjy Surayya a shirye nake da in sanar dake duk wani abindakike buk’atan ki sani amma zaki galabaita tsaye a nan sabodalabarina nada tsawo kiyi hak’uri mu shiga mota kokuwa muk’arisa cikin reception.” Bata ce da shi komai ba kawai tashiga takawa yayinda yake biye a bayanta, a VIP receptionsuka zauna sannan Daddy yayi gyaran murya ya soma kamanhaka.   “A shekaran da na dawo hutun second year d’ina ne mukahad’u da mahaifiyar Amal wato Jameela wacce nake kira daJamee na. Jameela ta kasance itace mace ta farko da Allahya fara sanya min soyayyarta a zuciya na, so kuma na aurebana lalata ba. We started off as friends amma cikink’ank’anin lokaci soyayya mey k’arfi ya shiga tsakaninmu.Jameela was simply everything I could ever ask for, lokacin damuka fara soyayya kwata-kwata shekarunta goma sha shidane, she was so beautiful, young and innocent. Tsaftacacciyarsoyayya muka gudanar nida ita as ko zance naje wajenta iyakamuyi hira ba wani ta6e-ta6e bale makamancin hakan sabodaJameela yarinya ce kamila wacce take san addininta sosaitake kuma k’ok’arin bin dokokin da ya kafa mata. Ahaka ne harnazo na koma makaranta wanda bada dad’ewa ba Jameelatayi mun waya cewa mahaifiyarta na shirin had’ata aure dad’an chairman na garinmu idan har ban hanzarta turomagabata na ba ana iya aura mata shi d’an chairman d’in.Hankalina ne ya matuk’an tashi se Allah-Allah nake sessiond’in ya k’are in dawo gida. Kasancewar a scholarship na samukaratun seya zammana banida gatan dawowa gida kowanihutu se shekara-shekara. Addu’a muka tsayar sosai nidaJameela cikin ikon Allah kuwa se har wata shekarar ta zagayoshi wannan yaro be turo ba. Na dawo bada dad’ewa ba nasamu mahaifina nayi mishi maganan Jameela akan ina son atura tambaya gidansu sede sam Abba yak’i amincewa akancewa da baki na ne zan ajiye mata idan nayi aure yanzu inakaratu. Duk yadda naso fahimtar dashi cewa Jameela bata damatsala da hakan besides ma ina d’an yin business,makaranta kuma shekara d’aya ne ya rage sedai hakan yagagara Abba yak’i ya amince ya bani goyin baya. A sanadinhaka nida Jameela muka shiga tashin hankali sedai bamu cirerai ba, muka mik’a komai ga ubangiji. Ban san ya akayi ba deamma wataran mahaifiyar Jameela ta jiyota muna waya bayankuma ita ta riga tayi mata miji a sanadin haka tayi maJameela duka tayi seizing wayarta sannan ta horeta da kada tasake kulani. Kwana biyu na daina ji daga gun Jameela ko nakira layinta baya shiga gashi sun k’are makaranta lokacin baleinje mu had’u a chan d’in. Rana d’aya kawai na jajirce na jenigidansu dan yadda shirun yayi yawa, dukda cewan ta hanenida taka bakin k’ofan gidnasu saboda yadda ta nuna munmahaifiyarta bata sona. A farko da naje mahaifiyar ta kar6enida fara’a kasancewar bata gane waye niba a lokacin da nayimata bayanin kaina kawai ranta ya 6aci ta sauk’e duk wanihaushin da takeji a kaina tayi mun koran kare harda muciyantuwo ta bini waje. Hakan ba k’aramin 6ata mun rai yayi ba dandole na hak’ura da Jameelah saboda a rayuwa na washiwalak’anci na kuma d’au alwashin sena rama cin mutuncinnan da tayi mun ko ta yaya ne. Rana d’aya ina zaune kawaisega kiran Jameelah ban 6ata lokaci ba na d’aga inda takesanar dani tana son mu had’u. Chan na kaita bayan gari dasiyasan cewa abu nake so in nuna mata, ina son Jameelahamma abinda mahaifiyarta tayi mun ya tsaya mun a wuya kokallonta nayi se na tuna da abin. Haka kawai shaid’an ya somaraya mun in d’au fansa akanta sedai kuma sonta da nake yanarik’eni. Amma haka shaid’an ya rinjayi zuciyana ta hanyan rayamun ai tunda mahaifiyarta tana sonta idan na ta6a lafiyartakaman na ta6a na mahaifiyar ne don haka idan na lalata matarayuwa abun seya fi wa mahaifiyar zafi. Ana cikin haka nesega abokai na guda biyu dana basu labarin abinda mahaifiyarAmal tayi mun nan suka sake k’arfafamun guiwa suka banihad’in kai nayi ma Jameela fyad’e ba tare da d’igon imani ba.””Koda mahaifinta ya kai k’arana dana mahaifina gurin meyunguwa k’aryata komai nayi na samu abokaina suka rufa munasiri shima Abba ya goya mun baya saboda baze ta6a kawowaa ransa zan iya aikata abinda nayi ba. Acikin satin ko na gabana samu na koma makaranta ban sake ji daga garesu ba. Akaron chan ne na had’u dake Surayya, kika yi mun erasing dukwani bad memory’n dana bari da a k’auyen Askira. Tunda nasameki komai ya canza Surayya, soyayyar da kika nuna min tadabance. Banida komai, Baki sanni ba, baki san wani nawa baamma kika so ni kika kuma amince dani regardless. Ko amafarki ban ta6a tsammanin cewa wataran zan iya mallakan’yar babbar gida kamar ki ba mey hankali da tausayi. Lokacinda kika ce mun muyi aure ne nashiga tashin hankali badonbana sonki ba se don banason hakan ya tono mun labarinadana bari a garin Askira. Ban san da wani idon zan sake kalloniyayena da na shafesu a doron k’asa saboda selfish interestd’ina ba na kusan shekara. Rud’ani na matuk’a na shiga yayinda na rasa ya zanyi gashi bana son in rasaki saboda da in rasaki gara na rasa komi nawa koda kuwa raina ne. Don haka nayimiki da Abba k’aryan cewa ni maraya ne. A tunani na hakan nekad’ai zaisa Abba ya amince ya aura min ke Surayya. Baabinda Abba beyi mun ba bayan dana aureki, abinda ya kamakayan da zansa, gidan da zamu zauna, motan da zan hauharta sadakin ki shi ya biya mun, komai da na sani na mallakaa lokacin na Abba ne. Harta aiki shi ya samo mun bayan da yabiya mun kud’i na gama masters d’ina muka dawo gida nanNigeria idan ban manta ba kina da cikin Khaleefah.””A lokacin da muka dawo ne bayan na tafi yin service d’inana koma k’auyen Askira dan d’auko su Abba in nemi tubansuin basu hak’uri ake tabbatar min da cewa sunyi hatsarishekaru biyu da suka wuce a hanyansu na zuwa k’auyenDambuwa. Shi Abba a take ya cika ita kuwa Umma tayi jinyanwata shida sannan mutuwa yayi halinsa. I felt hopeless anduseless Surayya, iyayena sun mutu amma seda shekara biyunake sani. Ji nayi kaman in soka wuk’a wa kaina in mutu waniirin d’a ne ni? Na sosai nayi nadaman abinda na aikata na d’aualk’awarin yin sadak’atul jariya da sunayensu Allah ya kai musuladan kabari. Nasan rashin kyautatawan da nayi wa iyayenayasa nima Allah ya jarabce ni da gagararriyar ‘ya kamanNazeefah.l   “Daga gida na wuce gidansu Jameelah inda ake sanar danisuma sun tashi sun k’aura sun bar garin gabad’aya. Ba wandaya sanar dani cewan rabo ya shiga tsakani na da ita bayanfaruwan abun shiyasa ban ta6a sanin Amal ‘yata bace serecently. Wallahi ba k’arya nake yi miki ba Surayya pleasebelieve me, taya zan so in had’a ‘ya’yan cikina kishi Surayyabayan na san yin hakan haramun ne?””Yanzu ina ita mahaifiyar Amal d’in take Jameelah?”Mummy data amince da duk wani abinda ya fad’a ta soma datambayansa.  “Tana cikin garin nan da zama amma bansan inda take ba,rannan Afzal ya taho da ita da mahaifinta gidan Nazeefah indamukayi magana duka akan yadda za’a 6ullowa al’amarin nannasu.” “Baka san inda take ba kace?””Wallahi ban sani ba Hjy Surayya ai kinsan bazan miki k’aryaba.”  “Bawai ina k’aryata ka bane Alhj I just want to be certain,tana da aure?””Wallahi banda masaniya akan hakan amma base on abindaAmal ta ta6a fad’amun kaman mahaifiyar nata bata da aure.””Ka aureta Alhj” ta sanar dashi. Da mamaki ya tsaya yanakallonta yayinda ya kasa amincewa da abinda tace.”Eh?” Ya tambaya.”Nace idan har Jameelah bata da aure kuma bata niyyan yinwani auran anan kusa ka aureta.””Hjy Surayya kin ko san abinda kike cewa?””This’s the only way zamu iya samu mu had’a kan yaran nanNazeefah da Amal mu gyara zuri’ar mu. Ka fini sanin halinNazeefah, yanzu da Afzal ya d’au Amal a kanta ba k’aramintsanar yarinyar nan zatayi ba dama already ta riga ta tsaneta.””Toh mey auro Jameelah zeyi ya gyara wannan lamari HjySurayya?”  “Tabbas auro Jameelah zaisa Nazeefah ta shiga hankalinta tanutsu ta sani cewa mu dasu mun riga mun zamo abu d’ayayanzu ta kuma sani cewa shi kishiya na akan kowa ne idan harda tanayin kwatance dani tagani toh yau nima gashi anyi munkishiya.”   “Tabbas kinyi gaskiya Hjy Surayya amma bana son in had’asoyayyarki da kowa ke kad’ai nakeso.””Karka damu dani kuma ma ai nasan kana son Jameelar takahar yau ko ba haka ba?””Amma ba kaman yadda nake sonki ba Hjy Surayya nitausayin Jameelah kawai nake yanzu.””Karka damu ai ni nace ka aurota.””Hjy Surayya nifa banga amfanin yin hakan ba. Ba sena auroJameelah ba.”  “Ka aurota Alhj ni na baka dama karka damu.””Surayya-” hannunta ta aza akan nasa cutting him off “Don’tworry nima ai zama ni d’aya tal d’innan ya isheni ka kawo munabokiyar zama tana tayani hira na tabbata kaman yadda Amalbata da matsala itama mahaifiyar tata haka ne.””Wannan ba sekin fad’a ba Hjy Surayya Jameelah sambatada hayaniya.””Toh kaga komi ya zo mana da sauk’i kenan, ka auro ta kaji?”Hjy Surayya what can I say? You’re the reason behind who Iam today and everything I’ve achieved, banida bakin yi mikida Abba godiya. Allah saka da alkhairi ya cigaba da sanya mikialbarka a rayuwarki ya kuma ci gaba da kai rahama kabarinAbba.”   “Ameen Alhj tare da iyayenka kai ma.””Kin hak’ura zaki biyoni gida?””Har sena amsa tukuna zaka tabbatar da hakan?””Gani nake kaman mafarki nake Hjy Surayya, Allah yabar minke tabbas irinku acikin mata d’ad’d’aiku ne.”RANA DAYA Chapter 45Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323PAGE 45″Ameen Alhj na.””Mey hakan ke nufi kenan Hjy Surayya? Kin hak’ura kin yafemun kenan?””We all make mistakes Alhj amma ba dukan mu bane mukegano kuskurenmu har ma mu nemi tuban wanda muka walaifi, shin meyasa bazan yafe maka ba tunda har kai ka ganekuranka ka kuma nemi tuba? Na yafe maka Alhj Allah kuma yayafe mana gabaki d’aya” ta k’arashe tana murmushi. Daddybaze iya kwatanta irin farin ciki da murnan da kalamunMummy suka sanyasa ba. Da murmushi kwance fal a fuskansaya mik’a hannunsa ya rik’o nata “Thank you so much HjySurayya I can say my life has never been better until I met you,Allah ya cigaba da miki albarka ya kuma barmu tare.””Ameen Alhj you’re welcome.””Kinsan wani abu?””Seka fad’a.””I love you” yana sanar da ita bata san lokacin da ta fashe dadariya ba “Ji Alhj de, yaushe kuma muka fara wasan nan?””I’m serious Hjy Surayya saboda bana fad’a miki doesn’tmean I don’t love you, I love you like the day I just met youHjy Surayya never forget that.””Thank you Alhj.””Thank you kad’ai? Ni bazaki cemin I love you in return ba?””Ka ga La’asar ya kusa gara ka tashi ka fice muyi niyya duka.””Yau kuma? Toh sekin fad’a min zan bar nan.””Lallai kuwa, nikam ka ga tafiya na” bata kai ga mik’ewa baya dakatar da ita ta hanyan kama hannunta. “Alhj ka sakenimana!”  “Nak’i”  “Zan tara maka jama’a fah.””Ni d’in Hjy Surayya? Ni d’in naki?””Toh ka sakeni.””On one condition.””Name it.””Yaushe zaki dawo gida? Ina matuk’an kewarki.””Kai da zaka k’aro amarya kode ka manta ne?””Amarya daban ke daban so yaushe zaki dawo keda ‘yan’yannamu?”   “Zamu dawo karka damu.””Promise?” Kai zalla ta gyad’a mar sannan ya saketa “Toh seanjima ki gaishe mun da Nazeefah da Khaleefah.””I’ll semun sake magana.” Da haka ta fice ciki inda shi kumaya mik’e ya yi tafiyarsa.D’akinta da Nazeefah ta wuce direct inda ta tarar daNazeefah mik’e kan gado kaman maciji ta zurfafa a cikintunani ko makaranta tak’i fita. “Tashi ki zauna muyi magana”Mummy tace da ita bayan ta zauna a gefenta ta bakin gadon.Ba gardama ta mik’e ta zaune.”Ina son ki saurareni da kunnen masu hankali a matsayinki namusulma me kar6an k’addara me kyau ko akasin sa.” Tunanan gaban Nazeefah ya fara bugun d’ari-d’ari dukda cewanbata fahimci inda Mummy ta dosa ba.”Ki sani cewa komai na faruwa ne bisa dalili fatan mu kawaiAllah ya sa hakan kawai shi ne mafi alkhairi a garekugabad’aya.”  “Mummy ban fahimce kiba shin mey kike fad’i? Meya faru?””Ga wannan takardan ki ne Afzal ya kawo wa Daddy jiyayana mey baki hak’uri kuma” ta fad’a had’e da mik’a mata. Jikina k’yarma Nazeefah ta mik’a hannu ta amsa had’e dabud’ewa sannan ta karance hawaye kawai Mummy taga nagangara daga idanunta ba makawa.”Nazee-“”Noooo!” Tasa wani irin d’ankaren ihu “Noo this can’t behappening, bani Ya Afzal yayi niyyan saka ba na tabbatamunafukan chan ce ta tilasta mai ya rabu dani wallahi baniyayi niyyan saka ba Munmy.””Nazeefah ya isa” Mummy ta fad’a tana k’ok’arin shawokanta saidai hakan sake tunzirata yayi. Zabura tayi tana kad’akai yayinda hawaye ke ambaliya a fuskarta “Mummy wallahibani Ya Afzal yayi niyyan saka ba ki yarda dani.””Nazeefah please-“”Tsaya kiga ina key’n mota na inje in samesa kiji bani bacewannan takardan Amal ne ba nawa ba.””Wani irin banzan magana kike Nazeefah? Bayan ga sunankinan boldly rubuce akai? Taya zakice ba naki bane na Amalne?”  “Wallahi Allah ba nawa bane ina key’n mota na yake?””Shin wai ina zakije?” Ta tambayeta. “Zan je in samesasaboda bani yayi niyyan saka ba.””Nazeefah there is no point kiyi hak’uri ki rungumi k’addarar kikowa yasan rabuwa da masoyi da zafi amma ba yadda kikaiya.”  “Hak’uri? Hak’uri Mummy? Wallahi inde akan Ya Afzal nebazan ta6a hak’ura ba.””Toh ya zakiyi? K’addara ta riga fata, the earlier kikayiaccepting gaskiya the better.””How Mummy? So kike kice mun shikenan na rasa Ya Afzal arayuwa na kenan? So kike kice in nad’e hannu in bar Amal tasace mun miji ina ji ina gani?””Kema kinsan Amal baza ta ta6a yin hakan ba, Amal ba ita tasace miki miji ba Nazeefah, Allah ne ya k’addara rabuwan ku.””No Mummy kinyi kuskure, idan ba mutuwa ba banga abindaze rabani da Y Afzal ba” mayafinta ta sanya ta janye key dagagaban dresing mirror da niyan ficewa inda Mummy ta cafkemata hannu.”Bada yawu na zaki fita ba Nazeefah.””Just let me go” tace da ita had’e da fisgan hannunta. Kamana kyaftawan ido Mummy ta isa bakin k’ofa ta kulle da keyhad’e da zarewa ta rik’e a hannunta.”Mummy ki matsa mun.””Ba inda zakije Nazeefah saki ne ya riga ya auku ba abindakika isa kiyi da zeyi reversing case d’in sede hak’uri kawai, kid’au komi a matsayin k’addara ki yi tawasalli.””Na gaya miki Mummy inde akan Ya Afzal ne bazan ta6ahak’ura ba har se sakin nan ya koma kan Amal, bazan rasashini kad’ai ba se inde mu biyu duka mu rasa sa so move out.””Ina nan tsaye anan ba inda zaki.” Dube-dube Nazeefah tashiga yi a d’akin chan ta hango wuk’a a kan bed side drawernan da nan taje ta d’auka ta saita dai-dai wuyan hannunta(wrist) “Ko ki matsa ko in yanke kaina in mutu” Baki Mummyta hangame cike da mamaki da k’in yarda tana kallonNazeefah, batayi tsammanin rashin sanin addinin nata haryakai matakin da za tayi tunanin d’aukan ranta da kanta ba.”Nazeefah?” Ta kirata da d’umbun mamaki. “Da hankalinki?””Mummy banida wata amfani tunda na rasa Ya Afzal gara inmutu in huta kowa ma ya mutu.””Da hankalinki kike tunanin d’aukan ranki da kanki? Shin bakisan hukuncin hakan bane a addinance?””I don’t care Mummy amma bazan iya rasa Ya Afzal ba Ican’t because I love him, I love him so very much and Amalstole him away from me, what else can I do?””Idan kika hak’ura komi mey wucewa ne Nazeefah wataranse labari.”  “No Mummy I can’t move on, bazan ta6a iya son wani bayanYa Afzal ba, I can’t do without him dan Allah ku bashi hak’uriya mayar dani d’akina.””‘Yar uwarki Amal kuma fah? Ya kikeson ayi da ita?””Ki daina kwatanta ta da ‘yar uwata, idan da ta d’aukeni amatsayin ‘yar uwarta da bazata sace mun miji ba so ki matsako kuma in yanke kaina.””It doesn’t have to be this way Nazeefah” Mummy ta sanarda ita tana mey matsowa kusa da ita a hankali.”Mummy stay away.””Nazeefah dan Allah kiyi hak’uri karki yanke kanki” ko kallonta Nazeefah batayi ba ta sa wuk’an ta yanke hannunta wani irinihu Mummy ta k’urma had’e da k’arisawa kan Nazeefah da tashiga zamewa k’asa. Tarota Mummy tayi suka sauk’a k’asanatare tana mey bubbuga fuskanta yayinda idanunta sukacigaba da kakkafewa. “Nazeefah? Nazeefah? Innalillahi danAllah ki tashi Khaleefah!” Ba shiri ta saketa ta d’auko wayantahad’e da kiran Daddy. A karo na farko ya d’aga, ko damanmagana bata basa ba tace, “Alhj ka juyo ka juyo da wuriNazeefah ta yanke kanta.””What?!’ I’m on my way” U-turn yasha nan take ya dawo batare da 6ata lokaci ba akayi da Nazeefah nearest clinic indaakayi emergency room da ita._53 minutes later_Da wani irin gudu Afzal ya shiga haraban asibiti sannan yanemi waje yayi parking ya fito ya k’arisa ciki. Tsaye a indaakayi mai kwatance ya same su da tashin hankali bayyanekarara a fuskokinsu.”Afzal?” Daddy ya kirasa yana mey mamakin yadda akayiyasan halin da suke ciki.”Afzal waya sanar da kai muna nan?” Mummy ta tambaya.”Mummy nine” Khaleefah ya amsa.”How’s she?” Afzal ya tambaya. Shiru ne ya d’auki wajen sechan Mummy ta amsa “Muma jira muke likitocin su fitotukuna.”  15 minutes more sega emergency room d’in ya bud’u nanduk suka duk’ufa sukayi wajen kowa da abinda yake tambaya.Nan Dr’n ya musu bayanin komai yakuma tabbatae musucewa cut d’in beyi affecting Radial artery nata ba in less thanan hour zata farfad’o. Godiya suka masa sannan ya fice.”Daddy, Mummy I’m so sorry I’m terribly sorry nasan duk laifina ne.””Ko kad’an Afzal” Daddy yayi saurin katsesa “you’re not to beblamed for anything, idan har akwai mey laifi anan toh nine sokabar damuwa.””Mummy I’m sorry.””Don’t be Afzal mungode da kulawanka in shaa Allahu zansanar da Nazeefah zuwanka.””Thank you Allah ya bata lafiya.””Ameen mungode Khaleefah ka rakasa” cewan Mummy.”No don’t bother” Afzal yayi saurin amsawa sannan ya fice.Gida ya wuce direct sede tun shigansa Amal ta karanciyanayinsa wani iri. Bayan ta mar sannu da zuwa ta d’aukomasa ruwa ta zauna a gefensa. “Ya Omri lafiya?””Babu” ya amsa sama-sama.”Kaman ya babu Ya Omri? Tell me kaji.””Nagaji ne kawai barin je in watsa ruwa in huta” hannunsatayi saurin kamawa” kafin ya mik’e “Please tell me Ya Omrinasan akwai abinda yake damunka.””Rania I’m sorry.””Why what for?””Rania it’s Nazeefah tana kwance a asibiti yanzu haka as wespeak.”   “Subhanallahi meya sameta?””Yanke kanta tayi.””Nazeefan? Dalili?””Batun takardan ta, yanke kanta tayi in attempt to killherself.”  “I want to go and see her Ya Omri.””Rania-“”Please” tayi saurin katsesa “Ya Omri ji nake kaman duk laifina ne, komin mey Nazeefah tayi laifi na ne.””Kar kiyi magana haka Rania, in har akwai wanda za ayiblaming anan mahaifinku ne and he’s sorry mu taya Nazeefahda addu’a kawai Allah yasa ta gane gaskiya da wuri.””Ameen but I still want to go and see her please kar kahanani Ya Omri.” Hannunta ya d’au ya rik’e a cikin nasa “Okayzanyi wa Mummy magana se muje.””Thank you.””Don’t mention so me kika girka mana? I’m hungry.””Spaghetti ne kawai nima ban dad’e da dawowa daga schoolba.”  “Oh! Muje toh.”****   Bayan Maghrib Afzal yayi wa Mummy waya inda ya tabbatarda cewa ba a sallamesu ba har anan sannan yace mata sunashigowa shi da Amal. Acikin k’ank’anin lokaci suka isa indaMummy ta taresu ta k’arisa ciki dasu. Nazeefah na ganin Amaltaji tsikan jikinta gabad’aya na tashi yayinda ta shiga yi matawani irin tsananin tsana.”Mey wanann take mun a d’aki Mummy? Send her out sendher out!””Nazeef-“”Bana k’aunan ganinta a kusa dani ku fitar mun da ita dagad’aki” ta katse Mummy da hanzari.”Nazeefah please” Afzal ya sa baki. “Kiyi hak’uri.””Hak’uri Ya Afzal? Da abinda zaka sak’a mun kenan? Ashe forall these while k’arya kake mun? I never expected this fromyou, I thought you love me ashe ba haka bane, ka sani dagakai har matar taka bazan ta6a yafe muku wannan abu da kukamun ba Mummy send them out.””Nazeefah dan Allah kiyi hak’uri” Amal tace da ita.”Ko da wasa karki kuskura ki sake kiran suna na Amal sabodakeba ‘yar uwata ba ce. You ruined my life, first you stole myfather away from me and then now my husband, meyasa kikenok’e-nok’e? Ki fito fili kice kina son ki zama ni kina son kisace nun rayuwa. Amal na tsaneki, na tsani duk wani meysonki, ba kuma abinda ze fi mun nishad’i da jin dad’i kamaninga gawanki bana k’aunanki in har kina son kanki ki ficemundaga d’aki you have absolutely no right to speak to me getout.” Hawaye Amal ta shiga yi yayinda Afzal ya janyeta jikinsa”Ku fice mun daga d’aki bana k’aunan ganinku duka.””Nazeefah meyasa bakida mutunci ne?” Mummy tatambayeta tana mey tsananin jin takaicin abinda Nazeefah taaikata.  “Shikenan Mummy zamu koma” fad’in Afzal “Nazeefah Allahya baki lafiya we mean you no harm” daga fad’in haka yasauk’o da ganinsa akan Amal “Let’s go Amal.” Badan Amal naso ba ta amince ya jata waje se kallon Nazeefah take tanakuka itako Nazeefah ko sake kallon 6angarensu batayi ba.”Meyasa baku barni na mutu ba Mummy? I hate my life Ihate Amal.””Nazeefah it pains me as a mother ace ni na tsuguna nahaifeki, Allah ma shaida ne ni ba tarbiyyan dana baki ba kenan,bansan a ina kika d’auko wannan banzan hali ba dan bazan cena mahaifinku bane saboda koda wasa be ta6a gigin d’aukanransa da kansa ba. Kuma Amal da kike gani kika raina wataranzaki nemata hannu bibbiyu ki rasata kuma ko kin k’i kin so ‘yaruwarki ce ba abinda zaki iyayi da ze canza hakan. Ki tashi ki ciabinci yanzu za’a sallameki zamu koma gida.””Wani gida?””Ban gane wani gida ba gida gida mana.””Meya samu hotel da muke zaune aciki?””Zamu koma gida gun Daddy’nku nide na fad’a miki.””No Mummy ni bazan koma gun Daddy ba, a dalilin mey?Bayan duk bak’in ciki da k’uncin da nake ciki shine sanadi.””So? He’s still your father nothing can change that.””Ni gaskiya bazan bi ku ba.””Ni na fad’a miki” tana kaiwa nan ta fice had’e da rufo matak’ofan.****  Tun da suka shiga mota har suka isa gida Amal take ta kuka.”Amal it’s okay with time in shaa Allah Nazeefah zatafahimci komai kukan ya isa haka” Afzal yace da ita bayan sunk’arasa ciki yana mey share mata hawayenta.”Yaya I feel so responsible for everything Nazeefah is goingthrough, Nazeefah tana sonka har yau har gobe tana sonkashe can’t ever stop loving you.””And you too Lily, you love me don’t you?””I do Yaya amma Nazeefah kuma fah? Yaya har ranta fa taso d’auka akan soyayyar ka.””Amal you matter to me more than anyone morethanNazeefah kibar tada hankalinki kinji? I love only you”rungumeta yayi a hankali itama ta zagaye hannayenta abayansa tana mey lumewa acikin rik’onsa yayinda kalamunNazeefah suke faman yi mata wasa a kai.****   Washegari…  Dawowan Daddy daga gidansu Mami kenan amma sam babuwalwala tattare da shi. Yana shigowa Mummy da ta karanciyanayin nasa tayi mai sannu da zuwa.”Tak’i amincewa?” Ta tambayansa a hankali.”Hjy Surayya ko bani dama in nemi tubansu sun hanani balein sanar dasu k’udurina, Jameelah tana matuk’ar fushi danihaka ma mahaifinta. Ban san ya zanyi ba muddin tak’i yafemun, alhak’in ta ya cigaba da bina kenan idan da ma akainakad’ai ze tsaya da da sauk’i amma har ku baku tsira ba, banak’aunan sake ganin ku cikin k’unci Hjy Surayya bana son abindaze sake raba kanmu yadda na samu da k’yar Nazeefah taamince ta biyoki kuka dawo mun.””Ka kwantar da hankalinka Alhj.””Ta yaya Hjy Surayya? Ta ina hankalina yaga ta kwanciyabayan rayuwan mu duka yana cikin gwagwarmaya.””Ni da kaina zanje in samu Jameelah gobe muyi magana inshaa Allahu zata yafe maka komai ta kuma amince dak’udurinmu.”  “Keda kanki?” Ya tambaya yana mey kasa 6oye mamakin daya sha.”Baka yarda bane?””Hjy Surayya a ina aka ta6ayin haka? Dan Allah karki baiwakanki wahala-“”Kabar zancen nan Alhj” tayi saurin katsesa “Ai mun wucehaka yanzu try not to worry Allah kaimu goben.””Ameen Hjy Surayya banida bakin yi maki godiya, Allah sakaya biyaki da gidan Aljannah.””Toh kuma godiyan mey kake? Muje kaci abinci.””Ya jikin Nazeefah?””Da sauk’i tana kwance a d’aki tana bacci.””Toh madallah”.****Tamkar mey ta6in hankali haka Nazeefah ta zame musu agidan ko abinci tak’i ci tun dawowansu daga asibiti jiya dadare har izuwa yinin yau. Allah ma yaso ana sa mata ruwa.Banda kuka ba aikinta a gidan, Mummy tayi mata nasiha tayimata fad’a amma ina tak’i ji haka zata kafa hotunan auransuda Afzal tayita kalla ba fashi. Washegari kamar yadda Mummyta d’au alk’awari ita da Daddy suka jesu gidansu Mami inda yatsaya daga waje ita kima ta k’arasa ciki. Sallama tayi yayindatake sa kai cikin gidan, Mami dake gida ita kad’ai ce ta amsa.Kallo d’aya tayiwa Mummy ta tabbata mahaifiyar Nazeefah cesaboda tsan-tsan kaman da sukeyi.”Mahaifiyar Nazeefah?” Ta tambaya. murmushi Mummy tasaka had’e da gyad’a mata kai. “Bismillah ki shigo” tabarma tashimfid’a musu inda suka zauna sannan suka gaisa.”Bari in kawo miki ruwa.””A’a ‘yar uwa ba amfani.””Toh lafiya dai ko?””Lafiya k’alau batun Abdallah nazo muyi magana.””Kiyi hak’uri maman Nazeefah amma in har abinda ya kawoki kenan saidai ki koma.””Nasani ‘yar uwa nasan abinda Abdallah yayi miki da zafi daciwo amma abu ne ya riga ya faru ba abinda zamu iyayi da zaicanza hakan saidai muyi gyara. Kiyi hak’uri ki yafe masa, shiyafiya ba kowa bane Allah yake basa iko da zuciyan yi ammana tambayeki ne saboda nasan zaki yafe masa saboda ko bantambaya ba nasan a wajenki ‘yarki Amal ta yo gadonkyawawan d’abi’unta. Idan muka ce zamu biye ta zuciyoyin mutoh wallahi ba abinda zamu tsinana wa kanmu na arziki. Koban fad’a miki ba nasan kinsan irin tsanan da ke tsakaninyaran mu Nazeefah da Amal. Duk yadda Amal ke son shiryatsakaninta da ‘yar uwarta hakan ya gagara kuma ba wanda zeiya had’a mana kawunan yaran nan sama da ke.””Ban fahimce kiba Maman Nazeefah ta yaya zanyi hakan?””Ki amince ki auri Abdallah.””Iyyeh?” Mami ta zaro ido wuru-wuru waje. “Kikace?””Eh, ki amince ki auri mijina ta hakan ne kawai zamu iyagyara zuri’ar mu mu had’a kawunan yaran nan dan Allah kiamince.”  “Kiyi hak’uri Maman Nazeefah amma bazan iya cika mikiwannan buri naki ba, bazan iya auran Khaleefah ba bazan iyaba.”  “Zaki iya ‘yar uwa muddin kika yarda da hakan, dan Allahkarki bari tsanan dake tsakanin yaran nan yayi tsamari iche tunyana d’anyensa ake iya tank’warasa, muddin ba’a sa musu ajiki cewa mun zama abu d’aya ba yanzu toh wallahi gabatsanan da zasu tashi dashi a cikin zuciyoyinsu baze so yayikyau ba ki taimaka.””Maman Nazeefah tunda nake ban ta6a jin inda uwar gidatazo taya mai gidanta k’aro aure ba ko da kuwa a radio ne,saboda haka ban san abinda ke cikin zuciyarki ba keda mijinki,bansan mey kuke shirin yi mani ba amma koma menene kuyihak’uri ku janye ni daga cikin matsalarku tunda na samu auren’yata be mutu ba Alhamdulillah koni na mutu a haka bazandamu ba.””Jameelah da zuciya d’aya nazo na sameki bada watamanufa ba, Jameelah har yau har gobe nasan Abdallah yanasonki, kema kin sani ba sena fad’a miki ba, ni kuma har gaAllah har cikin zuciyata tun cemin da Abdallah yayi bakidaaure naji tausayinki ya shige min zuciya nasan ba komai yahanaki yin aure ba illa idan kika juya baya kika ga abindaAdallah yayi miki, shi ya lalata miki rayuwa dan haka kuma shiya tantanci yayi making everything right don haka na basagoyin baya na bashi shawaran ya auro ki. Kuma kinga ta hakanne kawai zamu iya had’a kawunan yaran mu. Zan barki kiyitunani anytime your mind is made up ga lamba na” ta fad’ahad’e da ajiye mata wani gajeren paper data rubutanumber’nta ajiki “Seki kirani, hope to hear from you soon nizan wuce.””Toh bari in rakaki.””Ba amfani ‘yar uwa yi zamanki nagode da wannan lokaci dakika bani se anjima.” Tun fitan Mummy Mami ta shiga tunani,gabaki d’aya kanta ya d’aure se bata jikinta yake trap suMummy suke shirin shirya mata in ba haka ba har a ina uwargida ta ta6a aran bakin mijinta dan nema masa mata?Daddy kuwa a gida ya sauk’e Mummy ya wuce gidansuAmal, yasani it’s now or never. Bayan mey gadi ya bud’e mishigate ya k’arasa ya samu gu yayi parking sannan ya fito ya nufientrane door inda yake ta knocking amma ba responsekasancewar bacci da suke duka daga ciki. Ganin ba mahaliccise Allah kawai seya kira wayan Afzal. Kaman a mafarki Afzalya soma jin ringing na wayansa dake ajiye akan side drawer’nkansa kafin ya mik’a hannu ya d’aga har Amal itama ta farka.Sorry go back to sleep” ya sanar da ita rik’e a hannunsa yanamey sake daidaita kanta a k’irjinsa sannan ya d’au wayan indaya tarar da missed call na Daddy nan take ya kirasa back,”Halo Daddy?”Na’am Afzal gani a bakin k’ofan gidanku fa amma shiru kobakuwa nan ne?””Afuwan Bacci ne ya d’auke mu bari inyi ma mey gadimagana ya bud’e maka.””No already ina ciki ya riga ya bud’e mun ina bakin parlourne.”  “Sorry bari ina fitowa yanzu” ya fad’a had’e da kashe wayansannan ya sauk’o da kallonsa akan Amal “Rania bari in fitaDaddy yazo yana waje.” Kai zalla ta gyad’a masa sannan takoma gefe ta cigaba da kwanciyanta. Jallabiyansa ya sanya yafito ya bud’e wa Daddy yana mey sake basa hak’uri. Ruwa dajuice ya d’auko masa inda suka gaisa yake tambayansa ya jikinNazeefah.   “Da sauk’i Alhamdulillah.””Toh Allah k’ara mata lafiya.””Ameen yaya Amal kuma?””Lafiyanta itama.””Ina sake baka hak’uri game da abinda Nazeefah tayi mukuranan, ni kaina I’m having a hard time with her kuyi hak’uri kuyimata uzuri.””Ba komai Daddy duka nan mun san what she’s goingthrough is not easy fatan mu Allah kawo mata sauk’i.””Ameen Afzal thank you.””Ba komai Daddy.””Yauwa dama batun Amal nazo ne Afzal, ina son muyimagana da ita in kuma bata hak’uri gameda duk wani abindanayi mata, Afzal ka sani a addu’a I want to make everythingright I want to marry Amal’s mother.” Mamaki da dad’i ne yaziyarci zuciyan Afzal wanda ya kasa 6oyewa “Tabbas kayitunani Daddy, Allah sanya alkhairi acikin hakan ya biya makabuk’atunka na alkhairi.””Ameen Afzal zan iya yi ma Amal magana.””Sure tana bacci bari in tayar da ita.””No no in tana bacci ka barta kawai ko gobe ina iyadawowa.”  “A’a don’t worry.” D’akin nasu ya koma yaje ya samu Amal yashiga tada ita. “Rania?””Uhmmm?””Daddy yazo.””Uhmm?””Yana son ya ganki kuyi magana.” A hankali ta bud’e idanunta”Yaya I don’t want to face him ban san mey zance mishi ba.””I know Rania, I know kiyi hak’uri kije kiji mey zai ce miki.””Yaya-“”Kar muyi haka dake kinji? Tashi hungo kayanki kisa” dakanshi ya mik’ar da ita zaune ya sanya mata kayan da hijabisuka fito suka zauna a kan two seater.”Ina yini Daddy?” Ta durk’usa har k’asa ta gaishesa.”A’a please Amal koma ki zauna Afzal ce mata ta zauna” dukda haka Amal tak’i mik’ewa seda ya amsa tukuna. Gaisawasama-sama sukayi sannan ya fayyace mata dalilinsa na zuwadan ya nemi tubarta.”Nasan na cuceki a rayuwa Amal, nasan nayi depriving nakiduk wani right da gatan da kika cancanta a rayuwarki, nasanban kyauta miki ba ban kuma kyauta wa mahaifiyarki ba ammagani yau nazo neman tubanki” ya k’arasa had’e da sauk’a k’asaakan guiwoyinsa. “Daddy please ka tashi” tayi saurin cewaamma yak’i. “I’m dearly sorry Amal, kiyi hak’uri ki yafe mun I’mhere and ready to take full responsibility for everything ki banidama in cika aiki na a matsayina na mahaifinki, ki bani damain kula dake in soki a matsayina na mahaifinki da jini na kegudana a jikinki. Amal I’m so sorry” Afzal be ji tashin Amal bakawai ganinta yayi gaban Daddy tana k’ok’arin d’agosa “Don’tbe Daddy komai ya riga ya wuce ka kuma sani ni na riga nayafe maka komai da jimawa Allah ya yafe mana gabad’aya.”Rungumeta tsam yayi a jikinsa cike da farin ciki yayin da duksuke zubda hawayen jin dad’i “Oh Amal thank you so muchAllah cigaba da yi miki albarka bansan da wani bakin zan yimiki godiya ba.” Itama a hankali ta zagaye hannunta a bayansa”Ameen Daddy ka daina yimun godiya.” Se murmushi Afzaldake ganin komi kaman a mafarki yake faruwa, this’s all he’sever wanted, ranan da Allah ze bayyana musu mahaifin Amalya nemi tubanta su shirya se gashi Allah ya kawo musu ranan.”Amal?””Na’am Daddy” ta amsa.”Amal nasan kinsan yadda Mahaifiyarki ta tsaneni ko?” Shirutayi bata ce komai ba. “Amal I need your help, Mahaifiyarkitak’i ta bani dama in bata hak’uri bale in nemi tubanta Amal ashirye nake da in auri Mahaifiyar ki in har zata amince.””Zaka auri Mami?” Ta tambayesa d’auke da d’unbun mamaki.”In har zata amince, eh.””Mummy kuma fa? Bana son abinda ya faru tsakani na daNazeefah ya faru dasu suma, in har Mummy bata goyi bayanzancen nan ba babu amfani Daddy.””Hasali Mummy’nku nema ta kawo shawaran nan Amal,Mummy’nku batada matsala da hakan idan har kedamahaifiyarki kun amince.””Kayi wa Mami magana ne?””Naso amma tak’i bani dama d’azu nida Mummy’nku mukajetayi mata magana sede har yanzu bata shirya bamu had’in kaiba please help me Amal nasan bani da daman tambayanhakan daga gareki but Amal I love your mom, har yau hargobe ina sonta kuma ina son in aureta.” Na matuk’a Amal tajidad’i ta juma tana mafarkin rananda Mami zata shiga d’akinmijinta itama koda sau d’aya ne taji dad’i a rayuwanta. Indehakane kuwa se inda k’arfin ta ya k’are inshaa Allahu bazatagaji ba seta shawo kan Mami waya sani ko da haka Nazeefahzatayi accepting nata ta bata chance suyi working outrelationship nasu.”Amal? Bazaki iya ba ko? Bakiya son mahaifiyarki ta kasancetare dani ko? Look I’m terribly sorry wallahi nayi nadamanabinda nayi muku please forgive me.””Ko kad’an ba haka bane Daddy hasali nayi murna da farincikin wannan labari in shaa Allah kuma zan tayaka yima Mamimagana.”   “Nagode sosai ‘yata Allah miki albarka sak’a miki daalkhairi.”  “Ameen Daddy.””Toh ni bari zan koma.””Da wuri haka Daddy?” Fad’in Afzal “kabari mana mucidinner.”  “A’a karka damu.””Please stay Daddy” Amal ta sanya baki.”Tunda ‘yata tasa baki na isa ince a’a? Se in jira d’in.” Dad’isosai both Amal da Afzal suka ji haka Daddy ya yini musukoda Mummy taji shiru ta kira ta tambayi dalili kuwa ce matayayi se zuwa dare ze shigo, zeci dinner a gidansu Amal. Kafinsu dawo daga masallaci Amal har ta gama tsara kan dining dahad’ad’d’un dishes ta bi gidan da turaren wuta. Nan tayi musumagana suka k’ariso se yaba abincin nata Daddy yake Afzal nata jin dad’i ana yaba girkin matarsa. Hira suka sha kaman bagobe anan Daddy ya gano ababe da dama tattare da Amal,he’s in every way submissive to be a great Dad to Amal. Dayazo tafiya kuwa har wajen motansa suka rakasa sannan Amaltace a gaishe mata da Nazeefah.Washegari…Wajajen sha d’aya Amal ta dawo daga school bayan morninglectures nata ya k’are. Tana dawowa ta kama shara bayan tagama ta aza tukunyan tuwo sannan ta d’au waya ta kira Mamiwacce ta d’aga a karo na farko.”Halo Mami.””Na’am Amal ya kike?””Ina yini Mami? Ya kike ya Papi?””Lafiya k’alau ya Afzal?””Yana office.””Makaranta fah?””Alhamdulillah ban jima da dawowa bama kinsan mun kusafara exams.”  “Aww haba? Se part 4 kuma ko?””Eh in shaa Allah.””Toh Allah sanya alkhairi ya bada sa’a mamana.””Ameen Mami.””Ba wata matsala dai ko?””A’a ba komai.””Toh madallah.””Mami jiya Daddy yazo.””Wani Daddy d’aya?””Daddy mahaifin Nazeefah.””Kuma mahaifinki ba.””Eh” ta amsa tana murmushi “jiya yazo muka yini se bayanIsha ya tafi.””Allah sarki.””Yazo ya nemi tuba na.””Kin yafe masa?””Eh Mami.””Madallah toh yayi kyau.””Mami kefa?””Baby-“”Mami kiyi hak’uri komi ya riga ya wuce Daddy yace min yanason ya aureki.””Baby ke kanki kinsan baze yiwu in auri mahaifinki ba ko?””Dalili Mami? Hasn’t it always been your advocate to getmarried someday?””Yes Baby amma ba ga mahaifinki ba.””Meyasa Mami? Didn’t you loved him? Dan Allah kar kiyi maDaddy haka.””Baby bazaki gane bane.””Toh meneh Mami? Daddy yana sonki har yau har gobe kemakin sani.”  “Baby ba wannan bane matsalar.””Toh meye ne?””Mahaifiyar Nazeefah.””Mummy? Me tayi?””Baby bakiya ganin kaman wani muguntan suke shirin yi mun?In ba haka ba a ina ne kika ta6a ganin inda uwar gida tazonema wa mai gidanta aure?””Gaskiya ba a ta6a yin hakan ba amma kuma I trust Mummyna tabbata Mummy baza ta ta6a aikata abinda ze cutar dakeba Mami.””Wai meyasa kike biye wa Mahaifin naki ne haka?””Because he loves you Mami and he’s sorry mey aciki idankin yafe masa kunyi reconciling? Duk mun san abinda Daddyya miki da ciwo da zafi amma yayi nadama Mami please kiyihak’uri ki yafe masa ki sauraresa.””Baby-“”Please Mami do this for me” rok’an kanta Amal ta rik’a yiamma ina Mami fa sam babu a ranta ta auri Daddy. Sunagama wayan Amal ta kira Papi ta irga masa komai mamakiyasha yadda har abu haka ze faru amma Mami bata sanar dashi ba. Chan dare bayan sun k’are cin abinci yayi gyaran muryahad’e da kiran sunanta.”Na’am Abba wani abu ne?””Tun shekaran jiya kika ce Khaleefah be sake shigowa ba?”Dum taji zuciyanta ya tsinke amma sam bata kawo a ranta harAmal zata kirasa ta sanar da shi komai ba dan haka se tayimasa k’arya “A’a wani abu ne?””Meyasa kike yi mun k’arya Jameela? Yaushe kika farahaka?”  “Abba-”  “Ashe har matarsa ya turo da ta baki hak’uri amma kika k’isauraronsu?”  “Abba ba haka bane.””Dakata tukuna, shi fa d’an Adam ajizi ne kuma dukan munan ba wanda zece baya yi wa Allah sa6o amma kuma mey?Da zaran muka tuba kuma muka nemi yafiyarsa yana yafemana ba wanda yace Khaleefah ya kyauta abinda yayi mikiamma tunda ya gane kuransa yana son ya dai-daita komaimeyasa bazaki basa had’in kai ba?””Abba ba haka bane.””Jameelah har yanzu ke yarinya ce shekarunki dududu nawane? Kin kai arba’in ne?””A’a Abba””Toh haka kikeson ki k’are rayuwarki ba aure? Bakiya son kibar yaran da zasu yi miki addu’a bayan kin rasu? Ko gani kikeAmal ita d’ai ta isheki? Kisani fa dan ba na nuna miki bawaihakan na nufin ina jin dad’in zamanki a haka bane, kiyi wakanki fad’a ki dubi tuban mutumin nan ku rufa wa junankuasiri.” Shiru tayi batace ko k’ala ba “Ko baki ji ba?””Naji Abba.””Toh tashi ki tafi.””Toh seda safe.” Ko bacci Mami ta kasa yi ranan se tunaabunda Amal da Papi suka fad’a mata take gabad’aya ta rasamey take ciki ita har ga Allah bata k’aunan abinda ze sakehad’ata da Daddy saboda kasa mancewa da abinda yayi matada take. Duk sanda ta kallesa se ta tuna da wancan mumunarranan taji ta tsanesa. Amma ya ta iya yanzu tunda har Papiyasa baki? Bayan nan kuma kaman yadda Mummy ta fad’a koba dan tana so ba kamata yayi ta amince saboda su gyarazuri’a su had’a kan yaransu. Daga k’arshe de kawai ta yankehukuncin yin Istikhara duk abinda Allah ya za6an mata shi zatabi.  _One week later…_Cikin satin nan da aka shiga su Amal da Nazeefah suka faraexams har yau Mummy bata sake ji daga Mami ba shima Papibe sake yi mata magana ba as ya zuba mata ido yaga iyagudun ruwanta. Amal da Afzal suna zaune a parlour se famankallo yake a laptop nasa yasa earpiece a kunne ita kuwa sekaratu take kasancewar tana da paper k’arfe d’aya gobe.Wayanta dake gefenta ne ya shiga ringing dubawanda zatayitaga new number, without hesitation ta d’aga tare da yin shiru.”Assalamu Alaikum” akayi sallama daga d’ayan 6angaren.”Mummy?””Ashe ‘yar tawa zata gane muryan uwarta.””Mummy ina yini?””Lafiya k’alau ya kike ya gida ya Afzal kuma?””Alhamdulillah dukan mu lafiya.””Ya exams toh?””Alhamdulillah Mummy ya Nazeefah? Jiya ma Khaleefah yakirani muka gaisa.””Allah sarki ya Mami?””Lafiyarta k’alau.””Kwana biyu shiru banji daga gareta ba nace ko zaki iya muntexting number’nta.”  “Sure Mummy bari in miki texting yanzu.””Yauwa ‘yata thank you Allah ya bada sa’an jarabawa.””Ameen Mummy seda safe” nan tayi hanging take tayi matasending numban Mami, itama Mumny tana gani tayi replyingnata da ‘Thanks.'”Lafiya dai ko?” Afzal da ya zare kunnen earpiece nasa d’ayaya tambaya.”Lafiya kawai tana son su gaisa ne.””Oh Rania I’m hungry.””Toh Ya Omri baga kitchen ba.””Aww ma ni zanyi girkin da kaina?””Toh Ya Omri karatu fa nakeyi” ta fad’a cike da shagwa6a.”Ni o’o” ya fad’a harda doke kafad’a wanda hakan yasa Amaldariya. “Toh mey kakeso kaci?””Na fasa chin abincin ma I just want to sleep.””Tun yanzu?” Ta tambaya had’e da duban agogo “it’s just 9O’clock.”  “Yes Rania na gaji kallon ma na fasa.””Toh sekaje ka kwanta ai seda safe.””Ni kad’ai?””Toh Ya Omri baka ga karatu nakeyi ba?””Nasani anan nake nufi” kafin ta karanci abinda yake shirin yikawai taji ya sauk’e kansa a k’irjinta ita ta rasa damuwansa, gagado amma yace shi se a jikinta ze kwanta adjusting kansayayi ya kwanta da kyau a jikinta “Toh goodnight” tace da shi.”Goodnight Rania I love you.””I love you too Ya Omri” ta amsa had’e da placing peck acikin gashin kansa. Handout nata ta d’auka ta cigaba dakaratunta haka har bacci ya d’auketa itama. Se chan wajajenk’arfe biyu Afzal ya farka se jin numfashin mutum yake a kansashafawa da yayi ya gano Amal ce. Murmushi ya saki sannan yarik’e kanta ya janye nasa a hankali. Handout na hannunta yacire ya d’agata ya kaita d’aki suka kwanta.Washegari Mummy da Daddy suka jesu gidansu Papi kamanyadda Munmy ta sanar da ita cewan zasu shigo sede bata ceda Daddy ba sam Mami batayi farin cikin zuwansu tare baamma ya ta iya? Sannu da zuwa tayi musu ta shimfid’a musutabarma sannan ta kira Papi inda duk suka gaisa.”Toh ga Jameelah nan sama da sati kenan yau ina jiran jidaga wajenta amma shiru se jiya da daddare bayan da Surayyata kira take fayyace mun cewa tayi Istikhara kwanaki hud’u dasuka wuce za6i kuma Allah yayi mata” se kuma yayi shiru.”Muna jinka Abba” Daddy da ya kasa hak’uri ya tambaya.”Khaleefah zan d’auki amanar ‘yata in baka ba wai dan kacancanta ba se don yin hakan ne ya kamata kodan mu samumu had’a kawunan yaran nan. Kai ba yaro bane ka riga kasankomai ba sena sake nanata maka ba seka taimaki kanka kayiabinda ya dace wannan duka matanka ne ka kwatanta yinadalci a tsakaninsu Allah ya baku zaman lafiya gabaki d’ayabatun yafiya kuma duka mun yafe maka Allah yafe managabaki d’aya.””Ameen Abba nagode sosai in shaa Alalhu zaka sameni meyrik’on amana Jameelah nagode Allah sak’a da alkhairi.””Ameen” duka suka amsa.”Abba in ba matsala bana so a jinkirta auren.””Toh Khaleefah gaskiya seka d’an bamu lokaci mu shirya.””Wani shiri Abba? Ba shirin da zakuyi zan d’au nauyin komaida komai ni kawai kar mu jinkirta.””Toh madallah zamuyi magana duk abinda tace haka za’ayi.””Toh nagode, nagode sosai zamu koma.””Toh Surayya kekuma Allah ya sak’a miki da alkhairi ya bakiriban hak’uri tabbas irinku acikin mata d’ad’d’aiku ne Allah yabaku zaman lafiya mai d’aurewa.””Ameen Abba nagode” ta amsa.”Toh zamu koma ga wannan” Daddy yayi maganan had’e dazaro wani bak’in leda daga aljihunsa wanda yake d’auke dakud’i.  “Na mey kuma? Kaga kar mu fara haka da kai.””Abba dan Allah kar kayi rejecting mu tafi Hjy Surayya.” Dukyadda Papi beso kar6an kud’in ba seda ya kar6a sabodayadda Daddy yayita insisting.Da Maghrib bayan Daddy ya dawo daga masallaci Nazeefahtayi sallama ta shiga d’akinsa inda ta tarar da Mummy aciki.”Ya Nazeefah lafiya?””Daddy ina son bayan graduation namu inyi proceedingmasters program d’ina.””Toh masha Allah anan Unimaid zakiyi?””A’a a UK.””K’asar waje?” Mummy tayi sayrin tambaya.”Eh Mummy.””Ko meyasa?””Achan nafi so inyi yafi sauk’i.””Toh shikenan se ayi making arrangements amma ai sekinjira results naku sun fito.””Zan tafi tun yanzu in results d’in ya fito seku amsa min atura mun achan, Nagode” tana kaiwa nan ta mik’e ta fice.Bayanta Mummy ta biyo “Why the sudden decision Nazeefah?I thought ke kikace bakiyason fita k’asar waje karatu?””I changed my mind Mummy.””Saboda mey?””Babu.””Saboda kiyi nesa da Amal yeah???””Mummy Amal ba matsala ta bace bani da damuwa da ita I’mdoing this for myself.””Ke Nazeefah bakiya tunanin mutuwa ne? Rayuwan ma nawatake da har kike neman gujewa ‘yar uwarki haka?””Amal ba ‘yar uwata bace stop referring to her as one.””Da kin k’i da kin so Amal ‘yar uwarki ce yanzu maganan damuke da Daddy’nku ma shirin auro mahaifiyarta yakeJameelah.”   “What? Wa d’in?””Mahaifiyar Amal, Jameelah.””Wannan wani irin abin kunya ne? Kuma kika amince?””Hasali ni na kawo masa shawaran ma saboda mun riga munzama abu d’aya yanzu.””What? Mummy are you okay? Taya zaki amince Daddy yak’ara aure, auren ma wai mahaifiyar Amal of all people?Wallahi baza ayi abun kunyan nan da ni ba.””Ya kika iya? The earlier the better Nazeefah just accept itmu da su mun zamo abu d’aya.””No Mummy bazan ta6a accepting su Amal as one of myown ba duk abinda kuke shirin yi count me out cause I’ll neverwelcome their kind into my family.””Yayi miki kyau.”****Acikin wata d’aya Daddy yagama had’a d’akin Mami, an sarana nan da sati uku. Da ikon Allah kuma su Amal suka k’areexams nasu results yafito alhamdulillah duk sunyi passing. Bayadda Mummy batayi da Nazeefah ba da tabari se bayand’aurin auren tayi tafiyan nata amma tak’i. Ana saura satid’aurin aure tabar Nigeria.****”Rania lafiya?” Afzal daya kasa hak’ura dan jin meke faruwaya tambaya.”Ya Omri” kawai seta rushe da kuka.”Subhanllahi!” da sauri yayo kanta hugging her in his armsyana bata hak’uri. “Ya Omri ta tafi” ta amsa at last.”Ita wa?””Nazeefah” ta sanar dashi yana share mata hawayenta.”Ta tafi ina?””UK tabar Nigeria tace bazata sake dawowa.””What? Meyasa?””Ya Omri har yau Nazeefah takasa acepting d’ina da Mamitun kafin ma taji Daddy ze auri Mami tace ita zata wuce Uktayi proceeding masters nata yanzu kuma dataji gaskiyanal’amarin jiya bayan sunyi landing ta kira Mummy ta jaddadamata cewa bazata sake dawowa ba.””Shhh it’s okay sooner ot later zata gano gaskiya in shaaAllah kuma da k’afarta zata dawo.””I really do hope so Ya Omri bana son Nazeefah tayi nesa dagida the more she stays away from us the more lost she’ll be.””I know but don’t lose hope okay? Nasan Nazeefah she’llsoon come around.””Thank you Ya Omri.””Anytime, still zamu fita d’in ko?””Yes.””Alright toh.”***   Mami ce zaune a d’akinta ta baje zannuwa da dama agabanta tana za6an wanda zata kai d’inki. Tana cikin hakasega wayanta dake gefenta ya shiga ruri dubawan da zatayitaga Daddy ke kira. ‘Yar murmushi ta saki sannan ta d’aga.”Amarya bakiya laifi koda kin kashe d’an masu gida ne.””Haka de kace” ta amsa tana murmusawa.”Toh ya kike?””Lafiya k’alau ya ‘yar uwata?””Lafiyanta k’alau yanzun tace tasan kanki yayi zafi k’ila makina jin yunwa amma ba hankalinki.””Ai kuwa wallahi ina ta sorting kayakin nawa.””Toh mey kikeso ayi miki ordering wai?””Laaa kace mata kar ta damu zan dafa taliya in ci.””A’a nikam kinga aikana tayi fad’a mun.””Toh inde haka ne kace mata duk abinda ya sawwak’a.””Toh shikenan ki gaishe min da Abba.””Zeji se anjima.””Yauwa” da haka sukayi sallama.”Mey tace wai?” Mummy dake gefensa ta tambaya. “Cewatayi akai mata duk abinda ya sauwak’a.””Toh se a sai mata fried rice and chicken ai ko ya kace? Itada Abba.”  “Se abinda uwar gida tace.””Kai Alhj bana son zolaya fa.””Ai gaskiya ce.””Nifa har yau fushi nake da kai.””Afuwan in uwar gida na fushi dani a ina zan sa kaina?””Eh mana kak’i had’ani da ‘yar uwata a gida d’aya.””Ba wai nak’i bane Hjy Surayya.””Kak’i ne mana tun yaushe nake binka ayi a had’a ginin nankak’i.”   “Ai kinga har yau aikin ake kan yi in shaa Allahu anakammalawa zan dawo da ita nan chan d’in temporary ne.””Promise?””I cross my heart.””Toh Allah nuna mana .””Ameen Hjy Surayya nawa na kaina, bari in je in siyo ma ‘yaruwar taki abinci.””Gaskiya kam kar mu bar amarya da yunwa.””Toh a dawo lafiya.”***Ranar Asabar aka d’aura auren Alhj Abdallah da JameelaMuh’d akan sadaki dubu d’ari da sisin gwal arba’in. D’aurinaure kawai akayi da yammacin ranan aka kai amarya d’akinta.Se wani tattalinta Daddy yake, bayan sunci kajin amarcinsuDaddy yasa su sukayi raka’a biyu dan yima Allah godiya.RANA DAYA Chapter 46Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323Second 2 The LastPAGE 46Washegari…Hayaniyan da Daddy ya jiyo a kitchen ne ya sanyasa fitowadaga d’aki inda yake kwance. Mami ya tarar tsaye gun sink komey takeyi oho.”Jamee na mey kuma kike yi?” Ya tambayeta tsaye dagabakin k’ofan.”Oh Alhj!” Ta juyo a d’an razane “Har ka tashi ne?””K’aran kwanukanki suka tadani” ya sanar da ita.”Ayya yi hak’uri inzo in mayar da kai baccin ne ko zaka komada kanka?”  “Ko d’aya tambaya nake mey kikeyi?””Oh! Doya nake ferewa Abba kasan bey karya ba.””Inji wa? Ai da kin tambaya, tare aka siyo mana breakfast d’innasa mey gadi ya kai masa nasa se inde zaki site nasa kugaisa.”  “Allah sarki nagode.””Jimin matan nan fa godiyan mey kuma kike mun? Dan naciyar da Abban mu? Taho mu koma d’aki” ya k’are had’e damik’a mata hannunsa murmushi cike da kunya ta saki sannanta mayar da kayan aikin ta k’ariso ta mik’a hannunta ta sanyaacikin nasa, janta yayi izuwa d’akinsu had’e da zaunar da itakan gado. Cikin wardrobe nasu ya nufa ya d’auko wanipackage sannan ya dawo ya zauna a gefenta.”Hungo” ya mik’a mata.”Mey wannan?” Tayi saurin tambaya.”Kede bud’e ki ga” ba tare da yin gardama ba ta amsa tabud’e d’an kunne ta tarar aciki k’waya d’aya. “Ko na wayewannan Alhj?””Bazaki iya tunawa ba?””A’a gaskiya” ta amsa tana kad’a kai amsa yayi dagahannunta yace, “Kin tuna rana na uku dana fara d’auko ki dagamakaranta muna tsaye a k’ark’ashin makeken bishiyan chanmuna hira muna shan rakke chan kika ta6a kunnenki kikaji bad’an kunne? Muka ta nema amma muka rasa?”Murmushi take sosai cike da mamakin yadda akayi har yauDaddy be mance da wannan rana ba bayan ita da ba don yatuna mata yanzu ba ta riga ta mance da shi shaf. “Toh aibayan dana raka ki gida na dawo na cigaba da nema ashe maba a wajen ya fad’i ba tun a bakin makarantar ku ya fad’i.””Shine ka adana har yau Alhj?””Kamar yadda na adana soyayyarki a cikin zuciyata natsawon shekaru ashirin da biyu.” Ya amsa nan take.Mamaki ne ya mamaye Mami gabd’aya ta rasa na cewa chanta kira sunansa inda ya amsa a take “Alhj idan har kana so nahaka toh meyasa ka gujeni? Na fahimci kayi mun abinda kayine saboda ka rama abinda Umma tayi maka amma meyasa kakujeni? Meyasa ka daina d’aukan wayana?””Duk da hakan ma be kamata inyi miki abinda nayi miki baJamee amma a lokacin shaid’an ya riga ya rinjayeni I’m terriblysorry.”  “Komai ya riga ya wuce Alhj ka daina neman tuba na.””Nagode Allah yayi miki albarka.””Ameen Alhj baka amsa min tambayan danayi maka ba.””Kinsan wani sa’in mutum baya sanin muhimmancin abindayake da shi se idan ya rasa, da fari nak’i in amince da cikinAmal nawa ne saboda tsoro da nake kar in 6ata wa mahaifinasuna acikin gari, kowa ya sani mahaifina sanannen malami neba k’aramin zubar masa da mutunci zanyi ba idan har naamince da cikin cewa nawa ne. Tsoro ne yasa na gujekiJamee, na d’au bayan da nayi nesa daga gareki zan iyamancewa dake, na d’au yin hakan ne ze fiye mun kwanciyanhankali ashe sam ba haka bane. Tun bayan da nayi cutting offconact dake da duk wani nawa rayuwata ta dame, acikink’unci nake kwanciya in tashi har seda Allah ya shigo mun daSurayya cikin rayuwata, wacce ta yaye mun duk wani bak’inciki nawa take kuma bala’in tuna mun da ke ta kowani6angare. Duk da hakan saide idan ban kwanta ba Jameesenayi mafarkin ki, lokacin da na fara neman layinki kuma seyayita cemun switched off.””Ba shakka nakega lokacin da muka bar Askira ne Abba yabuk’aceni da in yasar da sim card d’ina ze sai min sabo.””Tabbas ma hakanne, saide duk da hakan ban kariya bakullum se na gwada layinki amma baya shiga, a wannanlokacin ne na tabbata da cewa guje miki da nayi shine babbankuskuren dana tafka a rayuwa na, a wannan lokacin natabbatar da cewa akwai gur6in da kika mamaye a zuciya na,gur6in da se ke ne zaki iya cike mun shi. Lokacin da mukadawo Nigeria na koma Askira don nemanki inda ake tabbatarmun da cewa Allah yayi wa Abba da Umma rasuwa.””Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un Allah ya jik’an su da rahama atunani na gabad’aya wanda ka kaini gunsu sune iyayenka.””A’a wan Abba ne da matarsa.””Allah sarki.””Daga chan se na wuce gidanku inda ake cemin kun bar garinAskira da dad’ewa kuma ba wanda yasan inda kuka dosa nayicigiyarku har na gaji amma rana baya ta6a wucewa ban yitunanin wani hali da yanayi kike ciki ba. Please forgive meJamee.”  Hannunsa ta d’au ta had’a da nata tana murzawa a hankali”Alhj komai ya riga ya wuce wannan d’an kunne kuma zancigaba da adana shi as a symbol of my love for you”Murmushi ya sakar yana mey jin dad’in abinda ta fad’a sannanya janyo wayanshi “Bari in kira Hjy Surayya muji daga gareta.””Gaskiya ya kamata.”  A karo na farko Mummy ta d’agawayan inda suka gaisa. “Kun jini shiru ban kawo mukubreakfast ba ko? Wallahi Khaleefah ne yamun tsiya na saAlarm a wayana kawai ya saci ido na ya d’auke wayan senamakara.”  “Barka, dama waya aikeki? Karki damu mun riga mun karya.””Kai ina ruwanka? Idan na kawo se kar ka ci so ka fad’awa’yar uwata kar tayi wahalan yin girkin rana I’ll make it up to youguys.”  “A’a Hjy Surayya dan Allah karki sa kanki wahala.””Nikam ka had’ani da ‘yar uwata mu gaisa” yana murmushi yamik’awa Mami wayar “Assalamu Alaikum” ta soma da cewa.”Amaryar mu” Mummy ta amsa.”Kai ‘yar uwa bazaki bar zolaya bade ya kike toh yaKhaleefah?”  “Gashi se shiri yake ya kusan komawa school.””Allar sarki Allah kiyaye ya bada sa’a.””Ameen sena shigo anjima sauran kice zakiyi girki kuma.””Oh ‘yar uwa kar ki sakaltani dayawa fah.””Ba ga Alhj ba yasan yadda zeyi dake ai.””Kai ‘yar uwa.”””Ahtoh barin bar ku haka se na shigo anjima.””Toh muna godiya Allah kaimu.””Yauwa se anjima.”Kaman yadda Mummy ta d’au alk’awari bayan sallan Azaharta shigo da abinci kala-kala se sauk’e kuloli kawai ake tayidaga mota. Yini Mummy tayima Mami se kusan Maghrib daDaddy ya kusa dawowa ta koma gidanta. Zaman lafiya marasmisaltuwa Mummy da Mami sukeyi sekace ba kishiyoyi bawane wasu ‘yan uwan jini, dai-dai da rana d’aya Daddy be ta6ajin kansu ba. Hasali har had’a kansu suke su biyu su waresa.Bayan ya k’are wa Mami kwana bakwai na amarchi ya soma yimusu kwana bibbiyu duka.***Haka kwanaki suka cigaba da shud’ewa yayinda zama yakek’ara yima wad’annan abokan zama dad’i. Labarin Nazeefahkuwa duk sanda ta bugi iska takan d’au waya ta kira Mummyamma dai-dai da rana d’aya bata ta6an d’aukan waya ta kiraDaddy ba ko da shi ya kirata ma se ta ga dama take d’agawa.9 months later…Abubuwa da dama sun gudana, Amal hutu ya k’are sun komamakaranta har sun k’are first semester suna second semesteryanzu. Maamah kuma an kai goron tambayan auranta, labarindawowan Ya Abdul kuwa shiru har yanzu ko su Mama sunyimishi magana se yace shi ba yanzu ba. Sultan ko har yaulabarin aure shiru ya tsaya rawan ido. Labarin k’awar AmalFalmata kuwa tayi aure abunta tabar Maiduguri ta koma aAzare take da zama inda mijin ke aiki. Har Azare su Amal sukakaita suka dawo. Tun tafiyan Amal wane akan allura Afzalyake zaune, minti-minti yake yi mata waya yaushe zata dawo.Sam baya iya jure rashin ta a kusa da shi.***  Amal ce zaune a d’akinsu da Afzal se faman karatu takegefenta kuwa plate ne cike da kayan k’walama ba abinda babudaga abinda ya kama kan tuwon madara, calanda, gullisuwa,tsamiyan biri, ba abinda babu ta d’au wannan ta d’au wancan.Haka kawai ta ke wani irin wawan kwad’ayi kwana biyu dukabinda tagani setaji tana so. Ba da dad’ewa ba wayanta dakeajiye a gefenta ya shiga ruri dubawanda tayi taga Afzal ke kirak’aramar tsuka taja ta cigaba da yin abinda ke gabanta. Yanatsinkewa ya shiga kira again nan ma tak’i d’agawa be dad’e basega sak’on sa._Please pick up Rania I’m sorry._Tana cikin shawaran ta d’aga ne kokuwa sega call nasaagain nan ma seda ya kusa tsinkewa ta d’aga had’e da yinshiru.   ”Baby yi hak’uri mana.””Nifa ban ce kayi mun laifi ba.””Toh meyasa in na kiraki bakiya d’agawa?””Karatu nake bana son distraction.””Baby Ya Omrin na kine kuma yau distraction? Yi hak’uri kinjiYaya is sorry.””Shikenan ni kayi ta mun wasa da hankali kenan kullum, yaukace gobe, jibi kace gata dan kawai kaga ina missing naka.””Haba baby yi hak’uri wallahi sune suka k’i sakemu sauramana trips biyu amma de yanzu.””Toh nikam se yaushe zaka dawo?””Zuwa next week in shaa Allah.””Har next week Ya Omri?””I’m sorry.””Promise?””I promise Baby.””Toh Allah ya kaimu.””Ameen kin daina fushin?””Ba dole na ba.””That’s my Rania so ya kike? Should I FaceTime you?””Okay.” Nan ya katse wayayn ya yi mata video call inda tad’auka suka cigaba da gaisawa. “Baby?””Na’am” ta amsa.”Mey kikeci haka ba ni?””Oh tuwon madara ne.””Da kuma mey? Mey wancan bak’in abun?” Plate d’in ta d’agata matso da shi kusa ”Tsamiyan biri ne.””Rania yaushe kika fara wannan ciye-ciye?””Ba ka nan ma ban tsira ba ko?””Toh ya Mami? Sun dawo?””A’a wai daga chan zasu wuce Dubai.””Oh ayyah Papi fa? Yana nan k’alau?””Eh Mummy tana kula da shi.””Allah sarki toh yayi kyau.””Toh se anjima ko? Kaga karatu nake” tayi maganan tananuna masa handouts nata.”Wait Rania d’an tsaya.””Yaya wai yau kai kake hana ni karatu?””Not at all, Idona ne kokuma k’iba kika k’ara bayan tafiya na?””K’iba?” Ta nanata tana duban jikinta”Eh mana kinga yadda kumatunki suka ciko.””Kai Ya Omri ka fa san bana son inyi k’iba.””Ai kuwa se kin fara slimming dan kin riga kin d’au hanya.””Omg! Dan Allah dagaske kake na k’ara k’iba?””Kije ki duba mirror kiga” katse video call d’in tayi ta ruga gunmadubi tana matse kumatunta. Kuma fa hakanne da gaske tak’ara k’iba toh kode? Kai da k’yar tayi sauri ta kad’a kanta.Koda tayi missing period nata last month bata damu ba causetunda ta samu miscarriage date nata ya rikice wani sa’in seyayi wata biyu be zo ba atimes kuma sati biyu zuwa uku yadawowa. Amma kuma ai tabar shan planning pills nata there’spossibility cewa tana da ciki. Toh amma wani irin ciki newannan ba laulayi ba komai? Ai wasu dama sunce cikin farine yafi bada wuya na biyu da sauk’i yake zuwa. Ta shigesuAllah taimaketa ba ciki take d’auke da shi ba in bahaka bazatayi bayani gun Afzal da yace su jira ta gama makarantatukuna su fara bearing children kasancewar yadda cikin farintaya mugun bata wuya. Da na sani ta shiga yi shin meyasa ma tadaina shan pills natan ta kuma cire implant d’in? Har ga Allahba don rashin ji tayi hakan ba illa dan so da take ta azurtaAfzal da yara, so take yaga jininsa shima bayan hak’urin dayayi na shekaru kusan biyar ba haihuwa. Bata son ta shigahak’k’insa dan wani personal interest nata. Ko ba a tambayaba tasan Afzal na son yara yadda kullum idan suka je gidanwani abokinsa da suke mugun zumunci yake wasa da yarantamkar ‘ya’yan cikinsa. Se kuma yanzu tsoro ya shigeta bayanalamomin juna biyu sun bayyana a jikinta, ji tayi gabad’ayadama bata cire implant d’in ba. Ita de zata jira zuwa nan dajibi idan har period nata be zo ba zata asibiti a dubata.Washegari bayan lectures nasu ya k’are suka wucerestaurant dan chin abinci ita da Maamah sede Amal tak’i cinkomai bayan kuma tana jin yunwan.”Wai toh mey zaki ci?” Maamah da abun ya isheta tatambaya.  “Ni wallahi ganda nake so.””Gan mey?” Maamah ta tambaya unbelievably.”Ganda wallahi.””Ahh gaskia kin so nishad’i ganda? Da ranan nan kuma acikinschool?”  “Wallahi shi nak so Maamah ki taimakeni.””Toh ya kikeson inyi Amal? Bawai ana siyar da ganda baneanan sede ki bari idan an tashi se driver’nki ya tsaya a kasuwaya sai miki kije gida ki girka.””Toh ai yanzu nake so bazan iya jira har anjima ba.””Oh Amal! Ko mey sabon ciki sede hakan.””Nikam da Allah.””Kode cikin gareki?””Kaman ya ciki sekace bakisan ina planning ba?””Nasani ko kin cire.””A’a kam bayan Yaya yace kar incire.””K’arya kike.””Dagaske fah”Mak’aryaciya rantse muji! idan ma cikin ne da ke in Ya Afzalya gano zakiyi bayani.””Maamah dan Allah ki taimakeni.””Aww cikin ne dake dagaske?””Wallahi ban sani ba but ji nake kaman I’m pregnant jiyamuna FaceTime da Ya Afzal yace wai na k’ara k’iba.””Ai gaskiyanshi kumatunki sun ciko.””Na shiga uku!””Ya gane amma?””A’a hankalinsa be basa ba.””Chab Allah ya taimakeki.””Da Allah ki daina tsorata ni nasan yadda zan sanar dashiidan har na tabbatar da komai.””Gara miki kam dan kinfi ni sanin halin ogan naki kikayi wasase kunyi fad’a ma.””Kai Maamah ki daina razana ni.””Allah kuwa yadda seda ya ja miki kunne akan kar kije kicire.”  “Nikam idan ba ganda zaki bani ba ki daina cika mun kunne.””Ganda kam sede unborn ya hak’ura dan babu inda zakisamu.”  “Ni bance miki ciki ne gareni ba” tayi maganan had’e damik’ewa “Ina kuma zaki?” Maamah tayi saurin tambaya.”Out of school zanje in nemi ganda.””Lallai abu ya tabbata” Maamah tace cike da neman tsokana.”Kanki akeji” Amal ta amsa had’e da galla mata hararasannan ta fita. Nan da nan ta kira driver’nta yazo ya d’auketa,haka suka shiga bin restaurant by restaurant suna tambayanko akwai ganda har seda suka samu.Na sosai hankalin Amal ya tashi bayan da tayi carryingpregnancy test a gida ya nuna mata positive sedai duk dahakan bata amince ba se da taje asibiti akayi mata tests dadama aka tabbatar mata da gaskiyan al’amarin cewa tanad’auke da juna biyu. Tirk’ashi! Yanzu mey abun yi? Tasan sesun haura sama idan Afzal ya gano gaskiya. Da fari tayitunanin kwata-kwata ma kada ta sanar dashi amma kumaseta tuna idan har shi ya gano da kansa al’amarin zefidamewa. Yanzu what’s the way out??Haka tana ji tana gani har Afzal ya dawo daga tafiya batayanke hukuncin ko ta sanar da shi kokuwa a’a ba. Gashi kodata gwada tambayan Falmata da Maamah shawara duk sukasake tsoratar da ita.”Rania k’iban nan naki lafiya kuwa?” Afzal dake mik’e akangado ya tambaya yana mey k’ure mata ido yayinda take zauneakan kujera tana faman tsifan kanta. Zuciyanta taji ya buga,miyau ta had’iye sannan ta saki murmushin dole.”Kai Ya Omri dan Allah ka daina razana ni.””Aikam da alama kinji dad’in tafiyan da nayi tunda har kika yiwannan k’iba.””Ni dama tayani wannan tsifa zakayi.””In dawo daga tafiya kuma ki sani aiki Rania?””Toh kayi shiru ka kwanta.””Zomu kwanta anjima in mun tashi se in tayaki.””Karatu nake so inyi anjuma.””Haba Baby na yi hak’uri mana.””Nikam barni inyi tsifa.””Toh zo kiji.””Mey?””Kekam kizo mana.””Meneh ka fad’e shi daga nan mana.” Ba salon da Afzal bebiba amma haka Amal tak’i tasowa ta samesa gashi kuma bayason ya fito fili ya tambayeta saboda sarai yasan ta ganeabinda yake nufi kawai bata son basa had’in kai ne. Mamakiya sha sosai saboda wannan ne karo na farko da ya ta6aneman Amal tak’i basa had’in kai. Toh koma mey ne de Allahya sa lafiya.Yau kwana uku kenan da dawowan Afzal amma Amal takasa mustering courage ta sanar da shi cewa tana da ciki setayi kaman zata sanar da shi seta fasa.”Rania kiyi sauri mana I’m gonna be late for work.””Ermm ermm..” amma ta kasa yin magana se cin farcenhannunta take “Yaya”Anzo gurin Afzal ya furta a ransa dama duk lokacinda takirasa da Yaya toh laifi tayi ko ne mey yanzu?”Iyayen rashin ji mey kuma kikayi wannan karan?””Yaya” ta furta cike da shagwa6a.”Rania speak up.””Kaga har past 7 hurry kar kayi latti.””Kin d’au na manta ne? Oya tell me what is it you want to tellme.”  “Dama so nake in ce maka I love you.”Wani kallo ya watsa mata “We are not done Rania zamuyimagana idan na dawo.” Kai zalla ta gyad’a mar tana turobakinta. Tun fitansa har dawowansa Amal ta kasa samunsukuni.   ****   Fitowan Afzal daga wanka kenan ya nufi wardrobe nasa danciro kayan da zesa sede kap T shirts nasa Amal ta sanya tayimasa datti da su. “Huh! God help me Rania ina kika kai munshirts d’ina?” Ya tambaya yana mey bud’e side na drawer’nta.Kaman a kyaftawan ido Amal ta mik’e dan dakatar da shi”Tsaya zan d’auko maka su da kaina kar ka d’aga chan” tayisaurin sanar da shi sedai ina tuni ya kai hannunsa wajen,paper ya ga wanda ya zaro waje. Hannu Amal ta mik’a zatak’wace amma ya janye “Yaya ka ba ni.” Ta fad’a tana k’ok’arinyin tsalle amma ina ko kusa da hannunsa ta kasa kaiwa.”Yaya please dan Allah kar ka bud’e.” Gabad’aya ta tsuretasan idan Afzal ya gani nata ya k’are.”Mey aciki?””Babu ka bani please.””Babu? Toh in babu bari in bud’e inga.””A’a please Yaya ka bani” se k’ok’arin k’wata take amma takasa.  “Dan Allah kar ka bud’e.””Mey aciki toh?””Ermm ermmm script na test d’ina ne wanda na fad’i pleasekar ka bud’e.” Dariya yasa “D’an tsaya toh muga zeron da kikaci d’in.””Yaya ple-” tana cikin yin magana ya bud’e sega pregnancyresults na Amal da fari ma cewa yayi tun cikinta na fari nesedai kuma da ya duba yaga data d’in ko sati be kai ba.”Amal?” Dum taji zuciyarta ta buga dama anytime ya kira tada asalin sunanta toh tana cikin big trouble nata ya k’are.”Yaya-“”Mey wannan?” Yayi saurin katse ta.”Yaya-“”Wait! Is this true?” Ya kuma katseta “Are you reallypregnant?”  “Yaya-”  “Just answer me Amal!” Ya fad’a a tsawace har seda tarazana.  “Yaya yes amma kayi hak’uri I can explain.””Explain what exactly Amal?!” Ya kuna daka mata wanitsawan da ya mugun razana ta.”Yaya dan Allah kayi hak’uri.””Cire implant d’in kikayi?””Yaya-“”I’m asking you for the last time Amal cirewa kikayi?””Eh” ta amsa k’asa-k’asa.”Wow tun yaushe?””Yaya-“”Amal answer me!””4 months back.””Wow! Seriously? Ki ka kuma daina shan pills nakin?” nan kaizallah ta gyad’a.  “Why? Mey na ce miki amma?””Kar in cire.””Meyasa kikayi toh?””Yaya I’m sorry.””Ba abun da na tambaya ba kenan meyasa kika cire?””Yaya I’m sorry gani nayi kaman ina d’aukan alhak’in ka neplease don’t be mad.””Tayaya? Tayaya kike d’aukan alhak’i na? Ni na kawoshawaran mu fara planning d’in kokuwa?””Yaya kaine I’m sorry.””No answer me so kike kice kin fini sanin abinda nake sokenan komey?””Yaya dan Allah kayi hak’uri.””Ban san meyasa bakiya ta6a jin magana ba koda nayi miki,seda na ja miki kunne nace miki this is my decision kominyaya kar ki cire implant d’innan se idan kin gama school ammakika k’i ji kika je kika cire saboda ni bansan abinda nakeyi bako?”   “Wallahi Yaya ba haka bane I’m sorry.””Then yayane meyasa kika cire?””Yaya-“”I’m not done” ya katseta “Answer me nace kin fini sanin yakamata kenan ko mey? Kokuma ni da nace kar ki cire d’inbansan abinda nakeyi ba? Wanne d’aya?””Yaya ko d’aya I’m sorry.””I’m very upset with you Amal sanin kanki ne last year resultnaki beyi kyau kaman yadda ya kamata ba, kinyi passingamma duk series of D ne dalilin da yasa nace mu faraplanning d’innan kenan saboda ki samu kiyi concentrating akaratunki ba tare da wani distraction ba.””Amma wannan be bani wuya ba Yaya ko sau d’aya banyiamai ba.””I don’t care Amal you’re still not safe, and no matter whatdole cikin nan zeyi miki causing distraction daga karatunki,abinda bana so kenan ni kuma I want you to focus on yourstudies just. Ko nid’in a jinki bana son inga jini na ne nace muhak’ura se kin gama school? Na fiki damuwa Amal but hakanayi hak’uri because thsit is what is best for you for us all” yak’arasa a tsawace.”Yaya I’m sorry bazan sake ba.””You’re never sorry Amal bana ta6a gaya miki magana ki jisede kiyi abinda ranki yake so bans-” sautin kukan Amal ne yadakatar da shi, kuka ta shiga rera masa tsaye a wajen.Sedai Afzal be shiga yi ma Amal masifa ba kawai se ta yankijiki ta fashe masa da kuka saboda tasan muddin ta fara kukaAfzal yana yin shiru. “Yaya I’m sorry” tace tana ta matso ‘yarhawayenta. Kallo ya watsa mata kawai yabi gefenta ya ficeizuwa d’ayan d’akin inda ya kwanta. Kukanta tasha a wajenseda ta gode wa Allah sannan ta mik’e ta je ta samesa ad’ayan d’akin Allah ya taimaketa ma be sa key ba. Akan gadota tsincesa yana bacci, sid’ak-sid’ak ta taka taje tasamesa,jikinsa ta shige ta kwanta akan hannunsa haka har itamabaccin ya d’auketa.Chan dab da goshin maghrib Afzal ya tashi se ganin Amalkawai yayi ajikinsa tana shar6an bacci. Ido ya k’ure matayadda take ta baccinta cikin kwanciyan hankali da jurwayenhawaye a fuskanta. ‘Yar murmushi ya saki tuna anytime ya faramata masifa se ta rushe masa da kuka sanin baya iya jurekukanta. Ya rasa wani irin d’an banzan shagwa6a ne da itakodan chan a gidansu ba a saba mata da masifa bane kokuwada gan-gan takeyi ne oho shide amma shagawa6an nata naburgesa duk lokacin da ta fara kawai se yaji ya huce. Hannu yaaza akan cikin nata. “I’m sorry I got mad at you earlier, Raniabana son a sanadi na GP’nki ya sake sauk’a, I only want thebest for you” tsugunawa yayi tare da pecking cikin nata. Dagahaka ya mik’e yaje ya kama ruwa yayi alwala bayan ya gamashiri ya dawo ya tada Amal, yana tayar da ita ya fice ba tareda yace da ita komai ba. Sallah tayi ta tofe add’u’o’inta sannanta zarce kitchen ta dafa macaroni da minced meat aciki tadawo ta shirya kan dinning. Tunda take girkin take tsammaninshigowan Afzal amma shiru gashi ko da ta gwada tryingnumbanshi taga wayar ma a gida ya barta. Haka se chankusan tara ya dawo Amal tayi jiran duniya har ta gaji. Yanashigowa ta zabura, mayar da k’ofan yayi ba tare da nunara’ayin yi mata magana ba so yake yaga ko zatayi masa.”Yaya sannu da zuwa” tace tana susan kanta yayinda ta kafeidanunta a k’asa.”Sannu” ya amsa sama-sama sannan ya shiga takawagabansa tasha da wuri “Yaya I’m sorry dan Allah kayi hak’uri”ta sanar da shi idanunta suna masu cikowa da hawaye.”Ni ya kamata in baki hak’uri Rania I’m sorry kinji?” Cike dad’unbun mamaki ta d’ago kai tana kallonsa “Eh?””I said I’m sorry for shouting at you earlier ki gafirceni.””Yaya-” dan mamaki tama kasa cewa komai. “Yaya ka dainafushi dani?”  “Meyasa zan yi fushi da maman unborn d’ina? Na fahimcekiRania, and I appreciate your commitment to give me a family,to give us a family. Just know that I’ll always be here for you ifyou needed me okay?” Hugging nasa kawai tayi tsabagenyadda takejin dad’i. “I love you so much Ya Omri.””I love you too babe” a hankali ya janyeta daga jikinsa. “Howmany months is my baby?””Ko scanning banyi ba saboda tsoro da nake idan ka ganogaskiya zaka mun fad’a hala ma ka daina mun magana.””Be kamata in hau kanki da masifa ba d’azu Rania but Icouldn’t help it bana son saboda ni ki sake komawa baya akaratunki shiyasa nace mu fara planning I love you so muchmy Amal.””And I love you more Ya Omri a shirye nake da in rasa kominawa saboda farin cikin ka, I’m willing to sacrifice my life foryou Ya Omri. I’ve seen the way you so much love and adorekids shiyasa nima nake so in yi maka fulfilling this one wish.””And I appreciate that so much Baby, I can’t believe I’m goingto be a Daddy in anytime soon, Allah ya inganta ya cigaba dayi miki albarka.””Ameen Ya Omri.””So first thing gobe zamu je muyi scanning koba haka ba?””Duk abinda kace my King Allah ya kaimu.””Ameen.””Muje muci abinci tun d’azu na sauk’e ina jiranka.””Har girki kikayi?””Eh mana ba kayi mun fushi ba.””Yi hak’uri toh kinga ni bana son kina aikin wuya yanzu zan yima Ummi magana ta turo mana mey aiki d’aya daga gida.””A’a a’a nikam bana so bana so zan nayin komai nawa da kaina.”  “But Bab-“”Trust me Ya Omri koda zaka d’auko mey aiki ma kabari bayanzu ba maybe idan nazo nayi nauyi amma yanzu kam dak’arfi na bana so.””What baby wishes she gets, fine se a bari se kinyi nauyi d’inamma fa karki na aiki sosai bana son ki galabaita mun baby.””Toh shikenan let’s go and eat.” Abincin su suka ci cikinkwanciyan hankali sannan sukayi wanka abinsu tare sukakwanta. Washegari kaman yadda Afzal ya fad’i suka wuceasibiti sukayi scanning ashe ciki har na wata biyu da sati d’ayane tattare da Amal amma bata sani ba. Afzal dad’i kaman zekashe sa se buge-bugen waya yake yana sanar da mutaneAmal tasa is pregnant. Se tattalinta yake wane k’wai, idan baabu yafi k’arfinsa ba sam baya barin Amal tayi aiki se inde shiyayi haka ta zama lalacacciya a gidan ko d’aga tsinke batayisede tayita ciye-ciye tace tana son wannan tace tan sonwancan. Wani irin d’an banzan kwad’ayi ta sake koyowa ammaAlhamdulillah ba amai ba jiri ba ciwo ba komai. Haka Afzal yacigaba da rainon cikin nata, kullum tare suke zuwa yinscanning. Koda aiki yayi masa yawa ze buk’ace ta da ta jirasaseya dawo. Cikin na da wata biyar sukayi first semester examsnasu. Na sosai Afzal ya taimaka mata ta samu tayi passingwith excellent results. Seda cikin ya kai wata bakwai tukun yafara fitowa sosai acikin kaya, abinku da doguwar mace, tundacikin ya fara fitowa Amal ta auri zama da hijabi a gida 24/7saboda tsokananta da Afzal yakeyi sede bata cire hijabin baseya nemi tsokananta. Har dan haka ma ta daina yin wankatare da shi. Cikin nada wata takwas ya fito yayi k’ato tim,zama da k’yar tashi da k’yar kusan komai Afzal ne yakeyimata. Haka kawi zata wayi gari rana d’aya tayita kukan banzain ya tambayeta dalili kuwa tace wai girman cikin ke batatsoro.   Bayan nan ga wani uban masifan da ta koya abu kad’an tahau surutu da masifa.Da daddare wajajen goma Afzal na kwance yana bacci Amalko se kuka cikinta yake sanadin yunwan da takeji, baccin mata kasa. Tun kafin su kwanta Afzal yake binta taci abinciamma tak’i saboda haushinsa da takeji har yanzu na hanatafita bikin sunan k’awarta da yayi. Shi kuwa dalilinsa wai sabodaEDD nata ya kusa ne, it is more safe idan tana zama a gida karlabor yaje ya kamata acikin jama’a. Se harara take ta zubamasa shiko se baccinsa yake hankali kwance. Mik’ewa tayi dak’yar ta nufi kitchen ta bud’e fridge, jollof na shin kafa,macaroni, d’anyen awara, soyayyan kifi ta tarar a cikin fridged’in sede duk ciki ba abinda ya gameta. Farin k’asa ta d’auko ainda take 6oyewa ta shiga tsotsa saboda Afzal ya haneta dasha tun lokacinda likitan ta tace musu abun baida kyau a jiki.Seda ta sha har biyu sannan ta koma d’akin, lokacin har gomada rabi yayi. Zama tayi daga bakin gadon tana tunanin tayadda zata fara tada shi.”Yaya!” Ta ambaci sunansa. “Yaya ka tashi!” Cikin bacci yaamsa. “Mey ne Baby?””Ni ka tashi” shareta yayi ya cigaba baccinsa.”Yaya ka tashi mana!””Maman Baby na yi hak’uri mu kwanta kinga ina da officegobe yi hak’uri.””Toh ni yunwa nakeji.””Yaya ka tashi!” Tasa ihu, ba shiri ya mik’e zaune.”Dan Allah mey kikeso Baby?””Ni pepper soup nakeso.””Toh ai akwai a fridge bari in miki micrwaving ko?””Ni ba na kaza nake so ba na kayan ciki wanda ba thymeaciki nakeso.”   “Baby fisabillahi a ina zan samu pepper soup na kayan cikicikin daren nan? K’arfe nawa ne?” Ya tambaya yana dubanagogo. “Baby sha d’aya fa ake nema, sha d’ayan dare.””Toh laifi na ne? Ba baby’nka bace se kayi mata fad’a ba niba.”  “Ni ba fad’a nake miki ba yi hak’uri ki bawa baby hak’uri kicemishi gobe da safe zanje in siyo mishi.””Ni baby na ba na miji bane baby girlce ka daina canza mata jinsi.””Toh naji yi hak’uri Maman baby girl ki bawa baby girl hak’uri.””Ni wallahi shi muke so.””God help me naji toh naji zanje in saya miki.””Kuma in da thyme aciki bana so.””Naji in shaa Allah ma babu.” Nan da nan ya canza kayanjikinsa ya d’au key. “Toh sena dawo.””Allah ya kare I love you.””Ameen maman baby girl I love you too.” Cikin sa’a kuwa ahotel na biyu da ya duba ya samu pepper soup d’in sede kumada thyme aciki haka seda ya biya extra kud’i aka samu akatankad’e masa romon aka yi getting rid of thyme d’in. Yanaisa gida ya d’iba mata a saucer ya d’au mata ruwa. Sam batajishigowansa ba kawai ji tayi karap an bud’e k’ofan. Kafin tacezata 6oye farin k’asan da take shan har Afzal ya gani.”Uhm uhm fito da shi na riga na gani fito da shi.””Yaya” kame-kame ta shiga yi. “Oya mik’a mun.””Yaya please””Rania give it to me.”Bata sake yin gardama ba ta mik’a masa.”Ina sauran?””Babu wannanne na k’arshe.””One… Two…” ya shiga counting inda ta dakatar da shi dasauri. “Ka tsaya zan fad’a zan fad’a.””Oya a ina kika 6oye?””Baby na” ta maraice fuska.”Three… four…””Yana cikin second cupboard a kitchen.””Kika sake saya se na kai k’aran ki gun Abba zance ko namiki magana bakiya ji ga shi zauna kisha an samu pepper soupd’in.”   “Na fasa sha ni awara nakeso.””Dan Allah kiyi hak’uri Rania bacci nakeji.””Ba zaka kai k’ara na gun Abba ba? Ni bazan ci ba.””Yi hak’uri wasa nake.””Nide wallahi awara nake so in ba haka ba inyi ma kuka.””Yi hak’uri Baby ta, ai bama haka dake kema kin sami, habamaman baby girl yi hak’uri ki sha mu kwanta ko? Gobe dakaina zan kaiki gidan k’awar naki kiga baby’n nata.””Daga baya kenan bayan an gama komai mey zanje inyi? Nide awara nakeso.””Wannan d’in fa? In zubar?””Ka sa a fridge amfaninsa ze taso wataran.””God help me!””Ni de awara nake so.” Haka dan dolensa ya juye peppersoup d’in a fridge ya fito da d’anyen awaran daga fridge damaalready a yayyanke ne soyawa kawai za’ayi har ya shigasoyawa ya tuna da gardaman Amal ze iya kai mata yanzu taceita mey k’wai ajiki takeso dan haka ya koma d’aki yatambayeta. Ai kuwa tace mey k’wai ajiki take so cikin mintunak’alilan ya gama soyawa ya kai mata nan ne ta zauna tacinyetas shide Afzal tausaya mata yake tun cewa da likita tayi idanta fiye cin abinci sosai toh baby’n nata zeyi girma in akayiwasa ma ta kasa haifa da kanta se anyi mata CS. Amma inaaita Amal ko a jikinta se aukin ci kaman gara. Dam tayi sannanta mik’e kan gado ta fara bacci. Se anan Afzal ya samu kansaya kwanta shima.Haka yayi ta fama da Amal har zuwa lokacin da haihuwantayayi. Dama likita ta basu tsakanin 12th-15th on the 14th Amalta tashi da wani irin ciwon ciki mey tsanani, dama Mami tacemata anytime taji cikinta na ciwo ko bayanta toh tayi matawaya. Aikam Allah ya taimaketa ranan asabar labornta ya tashibata fita school ba saboda ba wani serious lectures sukeyi ba,shima Afzal na a gida saboda ba aiki, tana zaune a d’aki tanad’e k’afa tana tsotsan tsamiyan biri tajiyo wani irin sharppain a mararta. Tuni tayi watsi da plate na tsamiyan birin tasauk’a k’asa, da cikin nata ya sake murd’awa ta sa wanid’ankaren ihun da seda Afzal dake parlour ya shigo ba shiri,kanta ya yo da wuri yana tambayarta ko lafiya.”Yaya call Mami up I think I’m in labor.””Labor?” Ya sake nanatawa a razane. “Sure!””Yaya kayi sauri wayyo Allah cikina zan mutu” nan da nan yakira Mami. Cikin mintuna k’asa da talatin ita da Mummy sukaiso kafin nan ba irin yak’ushi da masifan da Afzal be sha ba.Amal se kuka da k’yar Afzal ya d’agata ya kaita mota Mummyta biyo su da maternity bag nata duka suka yi asibiti inda akayidelivery room da Amal. Mutum d’aya aka buk’ata da ya shigacikin d’akin da Amal nan su Mummy sukace Afzal ya shigaamma d’ankaren tsoro ne dashi atapir yace shi baze shiga basede cikin d’ayansu ita da Mami d’aya ya shiga. Baze iya jureganin Amal tana kuka haka ba bayan ba abinda ze iya yi dazetsayar da azaban da take ji ba. K’arshe de Mami ce ta shiga,Amal se ihu take yi muryanta akeji ko ina a cikin asibitin Afzalko zama ya kasa se safa da marwa yake a haraban d’akin yanamey rok’on Allah ya sauk’e masa matarsa lafiya. Bayan severalpushes Amal ta samu kanta, ta haifo zankaleliyar ‘yarta. Anagama kimtsa su akayi ma Afzal magana.”Congratulations matarka ta sauk’a lafiya ta samu ‘yarta boththe mother and the baby are in good health zaka iya shigaganinta.” Dr ya sanar dashi da Mummy.Wani irin sanyi Afzal ya jiyo a jikinsa “AlhamdulillahAlhamdulillah thank you so much Dr.” Ita Mummy dan farinciki tama kasa magana.”You’re welcome” daga fad’in haka yabi gefensa ya fice nanAfzal da Mummy suka k’arasa cikin d’akin. Wajen Amal tasa yasoma nufa had’e da placing mata peck a goshi. “Sannu dak’ok’ari my Rania, Allah yayi miki albarka sannu ko?””Ameen Ya Omri” ta amsa a galabaice tana mishimurmushin dole.”Ga chan ‘yar tamu achan” Mami tayi masa nuni da crib daaka sanya baby’n aciki. Nan da nan yaje ya d’aukota, baze iyakwatanta irin farin cikin da ya ziyarci zuciyansa ba a lokacin daya rik’e baby’n nasa a hannu. Se kaman Amal kawai ya rik’e,yarinyan ba abinda ya rabata da Amal wane kakinta Amal tayi.Se masha Allah kawai Afzal yake ta furtwa har izuwa lokacinda ya dawo ya zauna a gefen Amal. Addu’a yayi mata Mummyta mik’a masa zamzam da aka jik’a dabino aciki ya bata.”Rania she looks just like you” ya sanar da ita had’e da mik’amata ita. Har kuka seda Amal tayi da ta rik’e yarinyar a hannu,yau Allah ya amsa mata addu’arta dan azaban data sha alabor room har cewa tayi ita mutuwa ma zatayi. Amshe baby’nMami tayi ta mata addu’a itama sannan ta mik’awa Mummyitama tayi mata inda Afzal ya sake amsanta. “Gaskiya ‘yar nanta d’ibo Amal dayawa” cewan Mummy.”Nace miki kaman Amal kawai na rik’e a hannu ba abinda yarabasu” Mami tace.”Alhamdulillah” Afzal ya sake mik’a godiyansa ga mahalicci.Ya rasa wani kyauta zeyi wa Amal wanda zey sanyata farin cikikaman farin cikin da ta sanyasa a ciki yau. “Rania?””Na’am?” Ta amsa mik’a mata baby’n yayi “Wani suna zamusa mata?”  “Yaya nice zan bata suna? Ai kaine mahaifinta kai zakayideciding.”   “Na baki wannan dama, ki sanya mata duk wani sunan dakika ga ya dace.” Shafe fuskan baby’n tayi a hankali had’e daplacing mata kiss a kan hanci “Ina son mu sanya mataNazeefah sunan k’anwata tilo.” Gabad’aya wajen seda sukayimamakin wannan ra’ayi na Amal, barin ma Mummy. Ina maace yadda Amal ke son Nazeefah haka itama Nazeefah takeson ta? Da kuwa ba abinda ze fiye wa Mummy farin ciki. Duksunyi murna matuk’a barin ma Mummy da har hawaye seda tazubar taso ace ta iya ta bawa ‘yarta tarbiyya kaman yaddaMami ta baiwa Amal, ta so ace Nazeefah tana da kyawunhalatayya irin na ‘yar uwarta Amal. Amsan yarinyan Afzal yayiya mata hud’uba. “Welcome to the family Nazeefah, Allah yaalbarkaci rayuwanki.””Masha Allah” fad’in Mami.”Allah miki albarka Amal, Ya k’ara muku lafiya keda Nazeefarmu.”  Ameen duka suka amsa a gun.RANA DAYA Chapter 47Admin 001 Mukhtar Adam NationTareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State@Whatapp 08083232323 or 09060202323End! End!! End!!! PAGE 47LAST AND FINAL CHAPTER DEDICATEDTO EVERY SINGLE READER ❤️”Toh kai Afzal haka akeyi ne? Ka rik’e ‘yatun d’azu ka hana mu kakanninta rik’e ta?”Mami ta fad’a cike da wasa wanda hakanya sanya su duka dariya a wajen.”Mami sai de fa kuyi hak’uri dan wallahiduk yadda naso bayyana muku kalan farinciki da walwalan da nake ciki a yanzu baganewa zaku yi ba, dan murna har ganinake kaman mafarki nake, I can’t believethat this beautiful here is my daughter andthat Amal is her mother, AlhamdulillahAllah abun godiya.””Tabbas Allah abun godiya ne Afzal”Mummy ta sanya baki.”Thank you Amal, Allah miki albarka.””Ameen Yaya” ta amsa da wahalallendariya, tana wasa da canular’n dakehannunta.  “Toh shin za ayi wa Nazeefar tamualkunya ne ko da Nazeefan zamu nakiranta? Naga ku iyayen zamani yanzuhaka kuke yayi.” Mami ta kuma tambayainda Mummy ta gyad’a kai in agreement.”Yaya?” Amal ta kira Afzal da ya kafa wa’yar nasu ido ko kyaftawa ba ya yi. “Yaya?”Ta sake kiransa se anan ne ya amsagabad’aya hankalinsa yayi nesa da shi.”Na’am Rania?” Ya amsa yana d’ago kai.”Baka ji Mami ba?””Sorry meney?””Za’ayi wa Nazeefah alkunya kokuwa?”Murmushi mey alfarma ya saki sannanyace, “Rania ni ai se abinda kikace.””But Yaya I’m asking you now.””A’a nikam se abinda kikace, don baze yiace bayan wannan gaggarumin kyauta dakika mun in sake cewa ga abinda nake soba, this’s your moment live in it, idan kinason mu sanya wa Nazeefah alkunyan finese mu nemi mey dad’i mu sa mata in kumaa’a we all good banida matsala.” KewayawaMummy tayi ta kalli Mami cike da jindad’in amsan da Afzal ya bada, inda itamata juyo tana kallonta suka sakar wa junamurmushi. A gaskiya Allah ya amsa mataaddu’an da ta dad’e tanayi wa Amal tuntana ‘yar yarinya na cewa Allah ya batamiji nagari wanda ze darajata ya kumakula da ita fisabilillah.”Tuna mun wannan suna da kace yanamaka dad’i.””Wanne d’aya?””Wannan da muka gani a cikin littafiranan.”  “Wai NIHAL?””Yes shi why not muyi mata alkunya dashi you once said you like the name.””I really do but are you sure? In be mikiba, ba semun sa ba.””Of course Yaya duk wani abinda yakemaka dad’i nima yana mun ko Mami?” Takewayo tana kallon Mami da murmushid’auke a fuskanta. Murmushin Mami tamayar mata had’e da amsawa “Eh Baby.””Toh kaga se mu sanya mata shi ko?””Thank you so much Amal, Mami har yaubansan da wani bakin zan yi miki godiyaba na tarbiyyattar da Amal da kikayi kikaraineta har izuwa lokacin da na zo nayimuku wayo na d’auke ta” dariya suka sasannan ya cigaba “Allah ya sak’a miki damafi alkhairi da ke da Papi gabad’aya.”Mami na murmushin jin dad’i ta amsa da”Ameen. So kun yanke shawaran kenanyanzu? Nihal zamu na kiran jikar tamu da’yar uwata?””Yes Mami” yayi saurin amsawa.”Toh Abban Nihal baka sanar damuma’anar sunan ba” fad’in Mummy.”It means gratified; delighted; happy;prosperous; and a blissful person just likeshe truly is.””Masha Allah gaskiya sunan yayi ma’anaAllah d’ayyiba ya raya mana Nihal” takuma cewa inda duk suka amsa da ameen.Mami ta cigaba “Duk yadda zan so cigabada zama anan in kula da Nihal hakan bazeyiwu ba yau girki na ne ko tukunya kumaban aza ba, ni zan wuce Mummy seta bi kikin gane?”  “A’a baza ayi haka ba ‘yar uwa” Mummytayi saurin katseta. “Jikar fari ce fah? Ku kutafi ni se in koma gida in yi ma Alhj girkinkarki damu.””Wayyo ‘yar uwa kin tabbata?””Kar kiji komai Allah ya raya mana Nihal.””Ameen ya Rabbi kai nagode sosaisakillahu bil jannah.””Ameen wa iyyaki kuje idan na gamagirkin se na sa a turo muku naku had’e dakayakin ki kema kokuma yanzu ina zuwain had’o miki kayakin se insa driver yakawo miki, wanne kika ga ze fi?””Kinga dad’in da muke gida d’aya yanzuko? In zaki iya had’a mun a yanzun nake gazefi ga key na site d’ina nagode sosai.””Toh shikenan bari inyi sauri in had’omiki” ta amsa had’e da kar6an key d’in.”Ermm Mummy?” Afzal ya kirata.”Na’am?” Ta amsa.”Kiga ba sekin yi wani wahalan kawoabinci ba already munyi waya da Ummitace zata kawo abincin so don’t worry.”Ji min d’a, ladan ma se mahaifiyarka cekake so ta samu wato ko?””Toh ai dukanku mummies d’ina neMummy” ya amsa yana dariya.”Toh shikenan breakfast de gobe ni zankawo ka fad’a mata na rigata.””Toh ba matsala Mummy thank you.””Yauwa barin wuce toh, mai jego senashigo gobe ko?””Toh Mummy thank you ki gaishe dagida.” Har waje Mami tayi mata rakiyahad’e da tuna mata kayakin da take so tatattaro mata sannan ta dawo ciki. In lessthan an hour bayan kayan Mami sun isoaka sallami su Amal suka komo gida bayantabbatarwa da likita yayi da ita da Nihalsuna cikin k’oshin lafiya. Wanka me kyauMami tayi ma Amal da kanta sannan tahad’a mata tea mey kauri ta sha dan samunruwan nono. Afzal ko na zaune a parlour sepictures yake tayi wa Nihal chan idan tafara kuka ya bata ruwan zamzam da sukatanadar.Bayan Amal ta gama shiri Mami ta kiraAfzal ya kawo Nihal dan a shayar da ita.Mutumiyar ku kam ta cire mama ta shayarda ‘yarta ta kasa se tayi kaman zata sa mataa baki seta fasa, kan Mami da Afzal ne yagama d’aurewa.Chan Mami da ta kasa hak’ura ta tambayiko lafiya “Ya haka Baby?””Babu” ta amsa k’asa k’asa cike dakid’imewa.  “Toh ki bata mana baki ji tana kukabane?”  “Zan bata.””Toh mey kike jira? In taimaka miki ne?””A’a zan iya zan iya” ta amsa cike datsoro.  “Toh muna jiranki.” Setayi kaman zata samata a baki seta fasa. “Wallahi Baby zansa6a miki me ke damunki wai?””Mami wallahi zafi zeyi, baki ji yadda yayitsami ba, rik’e shi ma haka da nake zafiyake mun” Baki Mami ta hangame tanakallonta cike da d’umbun mamaki, Afzal daya san kayansa kam se kad’a kai kawaiyake. Ance aure na sa hankali toh ga harAmal tasa ta haihu amma shagwa6a darashin hankalin nan nata na nan har yau,Allah taimake shi.”Dan zeyi zafi se baza ki shayar da ‘yarkiba? Ke d’in ba hak’ura nayi na shayar dakeba kema?””Toh ai Mami ke kina da dauriya.””Kinga bana son shashanci kiba ‘yar nannono ta sha tunda ta shigo duniya fa bandaruwa ba abinda aka sake bata.””Ni wallahi zafi” ta sake cewa tanazum6uro baki yayin da ta shiga cikaidanunta da k’walla.”Ikon Allah toh wallahi inde haka zakicigaba se Ummi tazo kuyi jegon tare natabbata idan itace akanki zaki nutsu.””Ya Omri ina ruwanta a sake bata.””Ruwa?” Mami ta katseta kafin Afzal yayimagana. “So kike cikin nata ya fashe? Kaikuma Afzal kayi tsaye achan baza kayimata fad’a bane?” Ta kewayo tana kallonAfzal dake rik’e da feeder’n Nihal a hannu.”Zan yi mata Mami, Amal yi hak’uri kibata kinji?” Ya ce da ita a hankali yana meynufan inda take zaune.”Aww ma hak’uri kake bata? Lalle kambanga laifin Baby ba kai kake d’aure matagindi ko ka sata ta bawa yarinyan nanmama tasha ko in kira Ummi tayi munmaganinku duka” tana kaiwa nan ta ficedaga d’akin. Se kuka Nihal take Amal najijjigata, ta kuma bata maman ta sha ta kasawai ita zafi. A nitse ya k’arisa ya zaunadaga gefenta tare da dafe ta.”Baby na?” Ya kirata, kai ta d’ago amaraice da k’walla cike dam a idonta tanakallonsa. Goshinta yayi pecking a hankalisannan yace, “Yi hak’uri ki ba Nihal ta shakinji? Yi hak’uri.””Ya Omri wallahi yayi tsami ta6awa kad’ainayi ma zafi yake mun” ta sanar da shi ashagwa6ance.  “I know sweetheart but kinga Nihal nakuka badan komai ba kuma se don yunwahelp her out okay? I trust you na san ki dadauriya.”  “Mu sake bata ruwa zuwa gobe se ingwada breastfeeding nata nasan kafin nantsamin ya d’an ragu.””Babe har zuwa gobe? Idan mukayi hakamunyi ma Princess adalci kenan? Yi hak’urikinji? I trust you I know you can do it”lalashinta yatayi yet still Amal ta kasa sawaNihal mama a baki ita kuma da gajanhak’uri ta k’i yin shiru. Lalla6ata ya tayihar se da ya samu ta amince, rufe idontatayi gam sannan shi da kansa ya saita kanNihal ya ajiyeta, tana kama bakin Amaltasa wani d’ankaren ihun da ya mugunrazana Nihal har da shi ma Afzal d’in. Sakenonon tayi ta shiga kuka cike da tsorokaman ba gobe. Da hanzari Mami ta shigod’akin a kid’ime se gani tayi Amal nahawaye, ita de ta na ganin shagwa6a yau, ahankali Amal ta mayar da bakin Nihal kaitashiga shayar da ita. Nihal bata yarda akacire maman daga bakinta ba har seda tayibacci.  Bada dad’ewa ba Ummi ta shigo da abinci,se rawan jiki take ta kasa zama gu d’aya daNihal duk da cewan barci take, daga tad’auketa suyi nan se suyi chan. Ita waitunda take bata ta6a ganin fine baby bakaman Nihal ba.*****”Ka ga hoton yarinyar?” Mummy ta fad’ahad’e da mik’a wa Daddy wayanta acrossthe table inda ya amsa. “Kaiii masha AllahAmal tayi k’ok’ari ita ta haifi wannank’atuwar baby’n da kanta.””Wallahi ko Alhj da kanta, yarinyartubarkallah k’atuwa.””Gaskiya Allah ya raya gobe in shaaAllahu zamu je mu dubata. Sun sa matasuna ko tukuna?””Eh sunsa Amal ce ma ta sa.””Masha Allah ya sunan?””Nazeefah, tayi wa ‘yar uwarta takwaraamma za ana kiranta da Nihal.””Alhamdulillah Alhamdulillah Allah sarkiAmal, Allah ya cigaba da yi mata albarkayasa ‘yar uwarta tayi koyi da ita.””Ameen Alhj wallahi addu’ata bata finhaka kullum.””Ya Nazeefar har yanzu tana kan bakantana cewa baza ta dawo ba?””Eh tun d’azu ma ina trying line nataamma baya shiga.””Toh Allah sa de lafiya.””Amin.””Jameelah zata kwana achan kenan ko?””Eh kasan dake girkinta ne setace ni intaya Amal kwana amma ai kaga idan nayihaka ban kyauta ba tunda de jikarta ce tafarko shi ne nace suje ni zan kula da kai.””Hakan yayi Hjy Surayya Uwar gida agidan Alhj Abdallah, Allah cigaba da yi mikialbarka.”  “Kai Alhj ameen kayi ka gama muje kawatsa ruwa ko baka fad’a ba na san kagaji.”  “Wallahi kuwa kaman kin sani meetingmeeting baya k’arewa haka.”Yana gama cin abincin ta sirka masaruwan d’umi ya watsa suka kwanta.Washegari da sassafe ta tashi ta shiga had’abreakfast na nan gida da kuma wanda zatakai wa su Amal. Tana cikin aikin newayanta dake kan counter ya shiga rurihannunta ta d’auraye tayi drying a jikintowel sannan tayi sauri ta d’aga dudacewan new number ne ke kira.”Assalamu Alaikum” ta soma da cewa.”Wa’alaikumus salam” aka amsa dagad’ayan 6angaren.”Nazeefah?” Ta ambata had’e da sauk’ewayan tana mey duban lamban da kyau.”Nazeefah is that you?””Yes Mummy ina kwana.””Wani layi nake ganin kaman Nigeriannumber? Kin dawo Nigeria ne?””Eh Mummy ina Abuja yanzu haka, zuwaanjima zan shigo in shaa Allah flight d’inaby 2 ne.””Toh Alhamdulillah Alhamdulillahi sannuda dawowa Nazeefah sekin shigo.””Ya Daddy?””Lafiyashi k’alau me kike so in dafa miki?””Anything will do Mummy.””Don’t you miss my Eghusi?””I really do Mummy amma bana son sakiaiki ne.””Karki damu Allah kawo ku lafiya.””Ameen Mummy se mun sake waya.””Erm Naz-” sede har Nazeefah ta katsewayan. Dama so take ta sanar da ita cewaAmal ta haihu kuma tayi mata takwara butthen seta ga it’ll even be better idanNazeefan ta shigo tukuna. She has a feelingeverything is going to work out yanzutunda yanzu ba tare da kowa ya mata fad’aba ta duba taga ya kamata ta dawo gida.Ohh she can’t wait ita da Amal su fara shiri.Nan da nan ta kammala girkin ta kai musunasu dining, ta kai wa Papi da sauran masuaiki nasu sannan tasa nasu Amal kuma aflask ta shirya komi tsaf sannan ta shigabayi tayi wanka ta shirya. Har ta gamakaryawa Daddy na bacci seda tazo fita ne tatada shi “Alhj ni zan wuce yaso ko dagabaya seka shigo.””Ina zakije da safen nan haka?” Yatambaya yana k’ok’arin bud’e idonshi.”Gidan Amal zan kai musu breakfast.””Ba munyi zamu fita tare ba? Ina Abba?””Ya na nan na kai mishi breakfast shimayana kwance yaso anjima seku taho tarenaga baccin naka yayi nisa ne Alhj kamanstress yayi maka yawa.”‘”Yata ce fa ta haihu.””Shiyasa ai zaka iya zuwa duk lokacin dayayi maka, nasani ‘yarka zatayi maka uzurinow go back to sleep idan ka tashi breakfastnaka na jiranka akan dining ni na tafi.””Toh ki gaishesu.””Zasuji ba-bye.” Acikin mintina k’alilandriver ya sauk’eta gidansu Amal inda yashiga da baskets d’in ciki. Kasancewar bakowa zaune a parlourn seta wuce ciki, tainda ta jiyo hayaniya ta dosa had’e da yinsallama bakin k’ofan kamin ta bud’e.”Yanzu k’ara ruwan sanyi kikayi akanwanda na sirka miki Baby?””Assalamu Alaikum” Mummy ta sake yinsallama wanda se a nan sukayi noticingpresence nata suka kewayo bakin k’ofan.”Ha’a ‘yar uwa yaushe kika shigo?Bismillah bismillah sannu da zuwa.””Ya nake ta jin hayaniya haka?””Ina kwana Mummy?” Amal dake d’aureda towel ta gaisheta tana mey k’ok’arinsauk’a k’asa.”A’a ‘yata yi a hankali kinsan k’asan kiciwo ne ba sekin durk’usa ba hakan mayayi, ina kwana ya jiki?””Alhamdulillah da sauki’i ya daddy?””Lafiyanshi k’alau na barosa yana bacciakan cewa anjima shi da Abba zasu shigo,ya jikata?””Ayyah haka yace mun jiya Allah kawo sulafiya.”  “Ina Nihal tamu?””Tana gun Yaya a d’ayan d’akin.””Har anyi mata wanka ne? Sannu dak’ok’ari ‘yar uwa.””Sannu ‘yar uwa ai da ma baza kizo kisame mu haka ba sede kizo kiga kowa yayiwanka tsaf amma wannan yarinyar” tayimaganan tana nuna Amal da yatsa “Nakegasede ke ko Ummi ne zaku tayata zamanjegon dan ni kam ta raina ni bata ko shakkana.” Mummy na dariya ta tambayi meyafaru inda Mami ta shiga irga mata, “yanzuhaka ruwan dana sirka mata bayan nacekar ta k’ara na sanyi akai ta kama ta k’ara.””Toh Amal ai seda ruwa mey d’umi akewankan ko so kike jikin ki yayi tsami yarub’e shi ruwan zafin ai magani ne kar faki manta jikin naki du ciwo ne yanzu.””Mummy wallahi baki ji d’umin ruwan bahar fa hayak’i yake.””Rufa mun baki sangaltacciya kawai.””A’a ‘yar uwa ke kuwa ya zakiyi mamaman Nihal haka? Kinga maman Nihal yihak’uri ki shiga bayin kiyi wanka bari insirka miki da kaina nawa baze kai na Mamizafi ba.” Haka da k’yar suka samu Amaltayi wankan ta fito itama Mami ta shigasuka karya sannan Amal taje amso Nihaldaga gun Afzal wa Mummy had’e da kaimasa breakfast nasa. Sallama tayi bakink’ofan bayan da ya amsa ta bud’e ta shiga.Tsince akan gado ta samesa da gajerenwando ajikinsa yayinda ya kwantar daNihal akan k’irjinsa tayi tsit sekace ba ita tafitinesu ta hanasu barci ba daren jiya.”Toh kuma kinyi tsaye a wajen bazakik’araso bane ko inzo in kar6e ki?” Yace daita.  “Not at all Ya Omri I just can’t believe myeyes, like you two are the most cutest beingsI’ve ever seen.””Look at you cute thing come in.”Murmushi ta sakar mishi sannan ta mayarda k’ofan ta k’arisa ciki ta ajiye abincin kanbed side drawer sannan ta zauna dagagefensa. “Good morning Ya Omri” tagaishesa tare da kissing lips nashi a lokaciguda.  “Morning my sunshine” ya amsa “You’relooking spectacular se kace ba ke kikahaihu ba jiya ba, such a strong girl.””Kai Ya Omri” ta amsa tana murmushi.”I’m damn serious kinyi kyau and aboveall you smell sooo good.””Thank you Love kai kam dan k’azanta kowankan ma bakayi ba anyways you’re stillsmelling good.””Aww dan ina mana raino kike so kizageni?” Ya tambaya da d’aurarren fuska.”Haba Sweetheart I was only kiddingjazakallah kaji? Ya Nihal? Tayi bacci?” Ahankali ya lek’a fuskan had’e da gyad’amata kai “Sekace ba ita ta cika mu da kukaba jiya.””Toh baku yi mata abinda take so ba aidole.”  “Kaman ya ba ayi mata abinda take so baYa Omri? Ita wai kar in cire maman dagabakinta, a ina aka ta6ayin haka?””Oho de se kiyi hak’uri after all dama natane.”  “Toh kawota in kaita wa Mummy she’s soeager to see her.””Oh ayyah, ehemm before I forget, waiMami yaushe zat tafi?””Yaushe tazo ko yaushe zata tafi kaketambaya?” Ta sa dariya.”Babe wallahi jiya da k’yar nayi bacci Imiss your legs wrapped around me.””Same here Ya Omri, I miss sleeping onyour broad chest amma ya muka iya? Se nafita daga arba’in Mami zata tafi.””What!! Wasa kike amma ko?””Ka zauna anan.””Rania wallahi bazan iya ba gaskiya, ifonly you have an idea how I sufferedyesterday alone.””Toh Baby ya zamuyi?” Ta tambayesa tanashafa gashin kansa a hankali “Kamanyadda ban iya wankan baby ba kaima natabbata baka iya ba idan ba Mami wa zenayi wa Nihal?””Toh ba se ki koya ba, in fact ni zan makoya.”  “Wa d’in wallahi baza ka iya ba.””Toh ke ki koya mana Baby?””Ni wallahi tsoro nake gani nake kamanzan karyata idan na rik’eta ba kaya a jiki.””God help me is just that I miss you Rania.””Me too Ya Omri” ta amsa had’e dakwantar da kanta a gefen na Nihal ak’irjinsa.  “She’s so beautiful” ta furta tana wasa da’yar hannunta.”Just like you” ya amsa had’e da zagayehannunsa a bayanta. “Kinsan wani abu?””Tell me.””Kinsan kin mun wayo ko?””Da nayi meh?””Da Nihal take kama dake ke kad’ai mana,ina laifin ko ido nane ta d’an d’auka.””Toh yi na ne Ya Omri? If it was my way aisede tayi kama da kai tunda de kafi nikyau.”  “Inji waye na fiki? Besides I was onlyjoking, darling you’re the most beautifulbeing I’ve ever known amma de ina sonsecond child d’ina yayi kama dani kisanyadda zakiyi.”  “Wa ya fad’a maka ma zan sake haihuwa?Daga Nihal se Nihal.””Chab lalle ma! A dalilin mey?””Da nace ka shigo labour room ina k’ikayi?” Tayi maganan tana k’ok’arinmik’ewa.  “Sweetheart ba haka bane” yayi saurinfad’a yana k’ok’arin dakatar da ita.”Toh yaya ne? Ni ban ta6a jin inda mata takira miji labor room yak’i shiga ba.””Shine kikayi zuciya?””Toh bazan yi ba?””Baby ba haka bane I was so scared banason jin kukanki.””But I needed you in there sweetheart.””I’m sorry okay? Next time in shaa Allahtare dani zaki shiga.””Ba wani next time d’innan daga kanNihal na gama haihuwa na se inde zakaauro wata.”  “Ba watan da zan auro ked’in de zakihaifo mun masu kama dani har goma.””Sannu toh kad’au haihuwan wasa ne?”Cike da dabara ya sake miyar da ita jikinsa”Yi hak’uri baby na yi hak’uri kinji?””Naji toh.””Then kiss me.””Dalili?””Dama nasan ni kad’ai ke kewarki?””Kaga bani Nihal in tafi nasan Mummy harta gaji da jirana.”Mik’ewa yayi ya zauna “you must kiss mefirst.”  “Or else?””Or else bazan bada Nihal ba.””lol ba se inje in fad’a musu ka hana niba.”  “Toh kije d’in” ganin ta mik’e dagaske yayisauri ya cafke hannunta wanda hakan yasata fad’i kan gadon. Nihal ya ajiye a gefeyayi sauri ya haye kanta yana mata dariyanmugunta.  “Yaya mey haka? Ka d’agani wallahibanida lafiya.” Wani killer’n murmushindake tafiyar mata da imani ya saki “Letyour dream boy kiss and take your sicknessaway baby.””Nikam ka d’agani Nihal dan Allah ki farakuka.”  “Ai ita ‘yar arziki ce ba kaman ki ba.””Au nice ‘yar tsiya?””Ni ban ce haka ba” ya amsa yana dariya.”Wallahi Yaya nasan maganin ka, nikamd’agani” bata hankara ba kawai tajisauk’an lips nasa akan nata. Kissing nata yashiga yi a hankali yana mey tafiyar mata daimani. A sannu a sannu yake kashe mataduk wani sassa a jikinta, Amal bata sanlokacinda ta shiga mayar masa da martaniba a garin haka har d’aurinta ya kunce.Knock da suka jiyo daga bakin k’ofan ne yadawo dasu daga duniyan da suka fad’a arikice Amal ta ture Afzal daga kanta tamik’e zaune tana k’ok’arin mayar da d’ankwalinta. “Baby??” Suka jiyo muryanMami.”Ermm na’am Mami” ta amsa cike datashin hankali.  “Kar6o Nihal d’inne har yanzu?””Ermm ermm na bata nono ne.””Ohh toh kiyi sauri Mummy na jiranki.””Toh Mami gani nan zuwa.” Juyowa tayi tadanna wa Afzal dake ta faman kallontaharara yana wani lasan le6ensa, dagabisani kawai ta kai masa pillow fuska. “Godhelp me! Ni kuma mey nayi?” Ya tambayayana mata dariyan mugunta.”Ma tambaya na kake ko? Fisabilillahiwani irin abun kunya ne wannan Yaya?””Da nayi mey? Talking as if you didn’tenjoy it too.”  “Aww ma haka zaka ce? Zaka gani” kafintace zata mik’e yayi sauri ya rik’eta”Shikenan ke Rania abu kad’an zuciya.””Ni sakeni in d’au ‘yata mu tafi.””‘Yarki ko ‘yar mu? Now that aside yihak’uri Yaya is sorry.””Naji sakeni.””Kiyi hak’uri mana toh I said I’m sorry.””Nace naji.””Toh smile” murmushi cike da tsangwamata sakar masa yayinda ya saketa ta d’auNihal dake kwance a gefe, har bakin k’ofanyayi mata rakiya had’e placing gentle kiss akan goshinta “See you around, I love you.””I love you too” ta sanar dashi sannan tak’arasa wajen su Mummy. Bada dad’ewa baMaamah, da sauran k’awayenta suka zo yimata barka. Da Azahar Ummi da Abba sukakawo abinci inda Abba ya sawa Nihalalbarka, sun kusan tafiya Papi da Daddysuka shigo suma. Wajajen 2:30 Nazeefahtayi wa Mummy waya kan sun iso dai-daiwannan lokaci Daddy suke shirin komawada Papi dan haka suka ke6e inda take sanarda shi shigowan Nazeefah. Mamaki na sosaiDaddy ya sha take suka wuce airpot sukad’aukota. Kuka sosai Nazeefah ta tsaya yi dasuka had’u se faman neman tubansu takehar suka isa gida. Bayan ta watsa ruwa tasauk’o ta sami Mummy inda tayi servingnata abinci.Abincin take ci amma gabad’aya babuhankalinta a tattare da ita.”Nazeefah lafiya?” Mummy da ta karanceta na d’an lokaci ta tambaya.”Ermm babu” ta k’irk’iro murmushin dole,miyan yayi dad’i I’ve missed yourcookings.”  “Thank you, fad’i tunanin mey kike?””Babu fa kawai naga gidan ne ya canzasite na waye wancan? Amaryar Daddy?””Eh na ‘yar uwata ce mahaifiyar Amalkuma amaryar Daddy’nku.””Oh” ta amsa sama-sama sounding notsurprised. “Meyasa Daddy ya had’aku?Kuma harda mahaifinta suka dawo?””Eh we’re one big happy family downhere, kuma ni na kawo shawaran a had’amu.”  “Happy?” Ta nanata cike da raininhankali.  “Nazeefah baki tambayi ya Amal ‘yaruwarki take ba?””Mey had’i na da ita? Please not this timeMummy.”  “Haba Nazeefah na d’au kin dawo sabodakin gano kuranki ne kina son ki gyaratafiyarki ko ba haka ba?””Wani kuskure Mummy? Mey na aikata?I’m not back because of that so called AmalI’m back because I’ve missed you andunless kina so acikin sati in koma in da nataho zaki daina mun maganan Amal banason jin maganan da ya shafeta.””Uh well tunda kince haka dama ina sonsanar dake cewan ta haihu ne jiya ta samu’yarta kuma tayi miki takwara.” Chak tatsaya da hannunta da take k’ok’arin kailoman tuwo. “What???” Ta tambaya out ofdisbelief.  “You heard me right Amal ta haihu ta yimiki takwara.”  “Ni tayi wa takwara?” Ta kuma tambayahad’e da sakar da wani dariyan raininhankali “You’re always good at telling jokesMummy but not this time around.””Yaushe na zama playmate naki da zan nacracking jokes da ke Nazeefah? Amal tahaihu kuma tayi miki takwaraamma ita daAfzal sunyi deciing zasu na kiran ‘yar daNihal.”  “Mummy kinsan mey kike fad’i kuwa?””Tabbas na sani kinga” tayi magananhad’e da d’ago wayanta kan pictures naNihal ta kai had’e da mik’a mata “hereswipe left ga yarinyar nan.” Hannu nak’yarma Nazeefah ta amshi wayan ta shigakalla da fari ma taso k’aryata komaisekuma taga irin tsan-tsan kaman dababy’n keyi da Amal nan ta sake tabbata dacewa eh ‘yarta ce amma kuma se tayi matatakwara? Me ta ta6a yi mata mey kyau aduniya da har zesa tayi mata takwara? ShinAmal bata sane da irin k’iyayyar da tayimata ne? Shin bata san cewa bayanshaid’an da fir’auna se ita tafi tsana fiye dakowa a duniya ba? Wow! Bata hankara bakawai taji hawaye na tsiyaya daga d’ayanidonta wanda tayi saurin sa hannu ta gogehad’e da mik’a wa Mummy wayantasannan ta mik’e.”Ya haka lafiya?” Munmy tayi saurintambaya. Wanke hannunta tayi cikin bowlta goge da towel ta shiga tafiya ko amsaMummy batayi ba, tana kaiwa d’akinta tafad’a ciki ta nufi kan gado inda ta kwanta.Kuka ta shiga yi kaman ba gobe tana meytsanar kanta na d’aukan tsana da k’iyayyanduniya da tayi ta aza akan ‘yar uwartawanda suka kasance jini d’aya da ita. Ji tayikaman ta kashe kanta dan irin munananababen cutarwan da ta ringa yi wa Amalbaiwar Allah. Shin masu halayya irin naAmal guda nawa suke a duniya irin tamu tayanzu? Ace duk irin sharratayyan da bitadashi amma ita ta sak’a mata da alkhairihaka har ta d’auki sunanta ta sanya wa’yarta ta fari bayan ga mahaifiyarta danamijinta a raye? Subhanallah ita kanta bazata iya yafewa kanta abubuwan da tayi waAmal ba bale ta soma neman yafiyanta.Gaskiya ne ta cuci kanta a rayuwa, da tunfarko ta gane cewa idan abu rabon mutumne ko ta yaya zai samu idan kuwa akasinhakan ne toh ko ta yaya ya buga baze ta6asamun abun ba koda ya samu ma abunbaze yi lasting mishi ba. Da tun farko tarungumi k’addaran cewa ita da Afzal arenot meant to be da batayi hurting one andonly sistee nata ba.Tana cikin tsakiyan kuka Mummy ta bud’ek’ofan ta shiga da hanzari ta shiga sharehawayenta.  “Nazeefah?” Mummy ta kirata had’e dadafe kafad’arta.  “Kukan mey kike haka? Tashi ki zaunamuyi magana.” Ba gardama ta mik’e zaunecikin tsananin kuka tace, “Mummy I’vehurt Amal so much, ta ina zan fara batahak’uri? She really did not deserveeverything I put her go through Mummynayi nadaman abubuwan da nayi mata.””Inde Amal ce na tabbata ta jima da yafemiki komai Nazeefah tunda de har ta d’ausunanki ta sanya wa ‘yarta bayan gamahaifiyarta a raye, inspite of everythingAmal still loves you Nazeefah.””Abinda yafi ci mun rai kenan Mummy,meyasa zatayi mun takwara? Meyasa bazata tsane ni ba kaman yadda na nuna natsane ta? Meyasa bazata sak’a mun sharrinda nayi mata da sharri ba? Why is shemaking me feel like a bad guy?””She only did what’s right to reunite youguys.”  “Mummy I feel like a total crap ji nakekaman in kashe kaina Amal ta fini ta dukinda nake tunani” ta fad’a tana kuka sosai.”Kar kice haka Nazeefah, life is acompetition but we’re not competitionsamongst ourselves, yadda kike ganin Amalta fiki da wani abun itama haka take ganinkin fita ta wani fannin, you guys are sistersNazeefah you learn from each other okay?”Fad’awa jikin Mummy tayi tana mey cigabada kuka yayinda Mummy ke lalashinta.**** Washegari…”Har kin shirya ne?” Mummy ta tambayiNazeefah dake sauk’owa daga kan stairs.”Eh Mummy good morning.””Morning breakfast naki na kan dining.””Thank you Mummy ina Daddy?””Ya fita office just a while ago.””Ohh kakan Amal fah?””Yana nan zaki je gaishesa ne?” Kai tagyad’a a hankali, dad’i sosai Mummy taji”sunansa Papi ba Kakan Amal ba kinji?””Naji.””Muje in raka ki toh.”***  Bayan sunyi sallama Papi ya tashi yabud’e musu k’ofa, a parlour suka zaunainda Nazeefah ta sauk’a har k’asa tagaishesa. “Ina kwana Papi?” Na sosai Papiyaji dad’i ya amsa da fara’a “Tashimamana, tashi ki zauna ya karatu? Ya k’areko da saura?””Ya k’are Papi sauran graduation nekawai.”  “Toh madallah Allah sanya alkhairi.””Ameen Amal tazo ta samu ‘yarta kuma.””Eh mun samu takwararki.””Haka Mummy tace, toh Allah ya raya yad’ayyiba.”  “Ameen ameen.””Dama nace barin gaisheka kafin in wucechan gida in duba Amal kuma in bakahak’uri game da duk wani rashin hankalinda na tafka da a baya, please forgive me.””Ba komai ‘yata nagode Allah sak’a daalkhairi ya miki albarka komai ya riga yawuce kinji?””Ameen Papi, thank you so much.””Toh Abba bari mu koma” fad’in Mummyhar bakin k’ofa ya rakasu sannan ya dawociki. Nazeefah na gama breakfast ta jiraMummy ta shirya suka fice. Tun da suka isagidan gabanta ke fad’i shin idan sun had’uda Afzal zatayi mishi magana ne ko kuwa?”Mummy I can’t do this” ta fad’a kafin sushiga ciki.”Sure you can Nazeefah karki ji komaiokay??” Kai zallah ta iya ta gyad’a sukayisallama suka shiga.”Ha’a Mummy sannu da zuwa” cewanAfzal dake zaune a parlour da Nihal rik’e ahannunsa yana mey k’ok’arin tashi.Mik’ewan da yace zeyi sukayi ido hud’u daNazeefah ba k’aramin fad’i gabansa yayi bafor a second ya d’au ma ko hallucinatingnata yake.”Nazeefah?” Ya ambata bayan tsawonlokacin da suka d’auka suna kallon juna dasauri ta kawar da kanta daga kallonsahad’e da gaishesa “Ina yini Ya Afzal?””Nazeefah yaushe kika dawo? Bismillah kushigo” waje suka nema suka zauna ita daMummy yayinda ya cigaba da rik’e Nihal.”Jiya-jiya ta shigo” Mummy ta amsa.”Oh ayyah ya karatu? Ya k’are ko dasaura?”  “Ya k’are Amal ta sauk’a lafiya?””Lafiya k’alau Alhamdulillah an samutakwararki” ya amsa had’e da mik’ewa dankai mata baby’n, a garin mik’a mata itahannunsa ya goga nata kad’an. Mutuwantsaye yayi waien yayinda itama tayifreezing inda take zaune, ji tayi duk wanirayuwan da sukayi da a baya suna dawomata, ta d’au by now tayi moving on, tad’au koda ta sake sanya sa acikink’wayoyin idanunta baza ta sake ji mishiwani abu ba ashe ba haka bane, har yauakwai ragowan soyayyarsa a cikinzuciyarta.  “Masha Allah she’s soo big” ta fad’a tanak’ok’arin 6oye bak’on lamarin daya ziyarceta. “And soo beautiful ga shi kamanninsud’aya da Amal.””Wane an raba kara” cewan Mummy.Bayan Nazeefah ta d’an rik’eta ta mik’awaMummy sannan tayi gyaran murya. “YaAfzal nasan komi ya riga ya wuce ammadan Allah ka yafe mun duk wani abindanayi maka da wanda na sani da wandabana sane da shi I’m really sorry.””Nazeefah there’s no need to, mun rigamun zamo abu d’aya yanzu, Allah ya yafemana gabad’aya Amal will be so thrilled tosee you bari inyi mata magana.” Knockingyayi bayan an amsa ya shiga a gabandressing mirror ya sameta zaune tana tajesumarta.  “Ya Omri?””Ina Mami?””Wanka” ta amsa.”Come there’s something you need to see.””Menene? Meya faru?” Lokaci gudahankalinta ya tashi a cewarta wani abu neya samu Nihal.”Kede kizo.””Yaya please speak up menene ya faru?Nihal ce?””Just come” cike da fargaba ta mik’e tabibayansa suna shiga parlour ya matsa gefewanda hakan ya bata daman sanyaNazeefah a ido. Da fari ma k’in amincewatayi, ta d’au ko wasa idanunta suke yimata.”Nazeefah?” Ta kira ta cike da k’in yarda.”My sister” Nazeefah ta amsa idanuntasuna masu cikowa da hawaye.”Nazeefah kece??” Itama ba shiri idanunnata suka ciko da hawaye.”Yes Amal ni ce” da gudu ta ruga taje tayihugging nata inda suka fashe da kukadukansu biyu. Mummy dake rik’e da Nihalitama bata san lokacinda idonta ya cika dak’walla ba.  “Amal I’m so sorry please forgive me.” Ahankali Amal ta janyeta daga jikintasannan ta shiga share mata hawayen ta, “kidaina neman tuba na Nazeefah, har cikinraina na yafe miki komai duniya wa lahirakukan ya isa haka.” Sake rungumetaNazeefah tayi tana mey sake tsanar kantana duk wani cutarwan da tayi wa ‘yauwarta.”Amal ban san da wani bakin zan yi mikigodiya ba” cewan Nazeefah bayan sunnemi waje sun zauna a gefen Mummy.”Amal you named your first daughter afterme, duk kalan mugunta da bak’in halin dana miki hakan be hanaki aikata abinda kikafasa ba, da Mummy tace mun kin yi muntakwara na kasa amincewa sabida kasagane wace irin mutum ce ke da nayi,instead ki sak’a mun da sharri kamanyadda nayita cutar da ke se kika gwammaciki sak’a mun da alkhairi, alkhairin da bakowa ne ze iya yin irinsa ba, Amal I hatemyself for ever hurting you please forgiveme.”  “Nazeefah komi ya riga ya wuce and Ican’t tell you how happy I am right nowthat you’re back with us, addu’ata kullumbata fin Allah ya dawo mana dake cikink’oshin lafiya and here you’re in goodhealth and shape Alhamdulillah.””Amal thank you so much, thank you.””Don’t mention Nazeefah kuma dan Allahkibar kukan haka ya isa.””Allah ya raya mana Nihal gani nakekaman mafarki har yanzu wai kin yi muntakwara, ‘yar uwata guda tayi mun takwrait feels like a dream.” Murmushi meyk’ayatarwa Amal ta sakar wa Nazeefah “Yakaratu ya k’are?””Eh saura graduation.””Ayyah congratulations Allah sanyaalkhairi.”  “Ameen, Naki fah?””Final year zan shiga nima.””Masha Allah Allah sanya alkhairi inaMami?”  “Tana wanka nakega ta fito yanzu.””Muje ki raka ni in gaisheta.”Da murmushi kwance a fuskanta ta mik’e”Oya tashi muje toh.” Afzal ya kasa dainamurmushi, all he’s ever wanted is to see hisAmal happy and ya san ba abinda ze kaimata shiryawa da Nazeefah dad’i se gashiyau Allah ya shirya tsakaninsu, he can’t askfor more.Har cikin d’aki gun Mami Amal ta kaitainda suka gaisa sannan Nazeefah ta nemitubanta na duk wani abinda tayi wa Amalwanda ta san yayi wa Mami zafi, a wajenduk sukayi reconciling. Kusan AzaharMummy tace zata koma dan yin girkiNazeefah kam tace sam bata tafiya, se hirasuke da Amal ta rik’e takwararta a hannu.Chan da zatayi sallah ta mik’a ta wa Amaldan yin alwala, tana cikin yin sallah newayanta dake gefen Amal ya shiga rurilek’awa tayi dan ganin wake kira acewantama ko Mummy ce se gani tayi Baby❤️💕🔐na flashing akan screen d’in da hoton wanikyakkyawan bawan Allah yana nan d’anbak’i da shi attatched to it. Murmushi tasakar ta cigaba da rik’e Nihal har izuwalokacinda Nazeefar ta idar.”Wa ya kira?” Ta soma da tambayanta.”Baby” Amal ta amsa.”Oh!” Ta furta tana sunkuyar da kai.”Baza ki kira shi bane?””Ba matsala ko anjima zan kira shi.””Wai kunya na kikeji ne? Kinga baza kishanya mun in law ba haka kawai, d’auwaya ki kira shi kice mishi sallah kike,gashi” Mik’a mata wayan tayi sannan tacigaba da shayar da Nihal.Kaman yadda Amal ta bui’aceta tayi ta kirasa back inda ya d’aga a first ring.”Halo Babe?””Belle how’re you?””I’m fine Babe? Ya kake?””I also, just that I miss you.” So take taceshe misses him too amma kunyan Amaltake ji “Ermm Babe kasan wani abu? I willcall you later okay? Se anjima” bata jira jinme zece ba ta katse. “Iyyeee so tell me whois the handsome looking dude?””Kai Amal kede kiyi focusing a abindakikeyi kafin kisa nono ya bi mun kantakwarata.”  “Baki amsani ba waye shi?””Wani ne.””Your man?” Gira ta d’age mata as yes.”Wow ina kuka had’u? A UK?” Nan magiran ta sake d’agewa.”Awwn am so happy for you sister tell meabout him mana.””Nak’i.””Pleaseeeeee.””Sa’anki d’aya saboda Nihal.””Haha naji ina sauraronki.””Sunan sa Ahmad A UK muka had’u najeyin masters d’ina whereas shi kuma PHD.He’s a Nigerian, yana zama a abuja yana daaure da yara biyu.””Wow I’m really impressed in ba wai kinfad’a ba mutum baze ta6a cewa yana daaure ba.””I know right ko ni da ya cemun yana daaure ban yarda ba, ashe wai harda yarabiyu, ko da shike auren wuri yayi when hewas 22, he had his first son at 24 and hissecond daughter at 27 he’s now 34 yearsold.”  “Impressive Nazeefah I’m so happy for youwallahi su Mummy sun sani?””Not yet ke na fara sanarda ina son se yagama karatunsa ya dawo se in yiintroducing nashi to the family.””Hakan yayi Nazeefah wallahi nayi mikimurna sosai ya uwar gidan ta shi? Yahad’aku ko tukuna?””Ya had’amu, ai be jima bama suka jemishi hutu suka komo bari kiga pictures damuka d’auka da ya fita damu outing ranan”tayi maganan tana latsa wayanta “Here yougo” amsa Amal tayi ta shiga viewing tanaswiping “Goodness he’s got such a beautifulfamily wallahi, da ke da uwar gidan bansan waye gaba a kyau ba gaskiya gataitama very young.””Yes she’s 28 years old amma kika gantawane tana early twenties nata.””Bata da wata matsala ko?””Sam wallahi yadda kika san kanki hakatake tamkar ‘yar uwarta haka ta d’aukeni.””Such is life Allah ya baku zaman lafiyamey d’aurewa ya sunan yaran nasa?””Fawwas da Fauzah.””Masha Allah I’m sooo happy for you sis.””Thank you Maman takwara.”****  Ba Nazeefah ce tabar gidan ba se bayansallan isha. Haka kusan kullum tana gidanAmal, kafin suna kuwa ta samu ta had’aakwati mey set uku wa Amal biyu na babyd’aya nata. Amal ta samu kyautuka sosaisede ace masha Allah. Seda Mami tayi mataarba’in sannan ta koma gida.Nihal na da watanni uku Amal ta somashiga school so anytime zata fita school se tabiya gida ta kai wa su Nazeefah raino.Atimes kuma wa Ummi. Da Khaleefah yadawo hutu kuwa se su had’u suyita fad’aakan Nihal cewa sam d’aya baze ta6a ta ba.Yarinya san kowa k’in wanda ya tasa, gafara’a ga murmushi, gata very plumpy,gashin kan nan tabarkallah. Haka nanrayuwa ta cigaba da kasance musu cikinkwanciyan hankali da so da k’auna. Nasosai Afzal yake ji da Nihal sau dayawayakan riga Amal dawowa gida daga officeda ya tashi seya biya gidansu Mummy yaamshi ‘yarsa su dawo gida ya mata wankayayi rainonta kafin Rania’nsa ta dawo.Amal could not ask for more, this is indeeda dream she’s living. A perfect daughter, aperfect husband and a perfect family._7 months later…_Ababe da dama sun gudana, da izininAllah su Amal sukayi graduating bata daspill ko d’aya, ta d’ayan fannin maNazeefah har taje UK ita da Mummy anyimusu graduation nasu sun dawo. Shimasaurayin nata Ahmad ya gama PHD nasa yadawo gida har Nazeefah tayi introducingnasa wa su Daddy. Maganan da ake yanzuhaka sa rana kad’ai ya rage. Kafin nan timeto time yakan zuwa Maiduguri ya dubaNazeefah sannan ya koma, ko wanizuwansa kuwa da tsaraban da yaketanadarwa Nihal na musamman takwaranwife to be nasa. Na sosai yake son Nazeefahdan haka yake son duk wani nata tuni yanemi Afzal suka k’ulla abotaka abinsu.Kullum sede be shigo gari ba se sun saSultan da ya kasa yin aure har yau a gaba.Maganan da ake yanzu haka Ahmad yahad’a Sultan da wata cousin tasa, abukaman wasa wai Sultan ke soyayya. Nasosai yarinyar ta masa bayan ya kwanabiyu haka yakan je Abuja ya duba ta. Afzalda Amal kuma sede abinda ya k’ari,soyayya suke zubawa kaman ba gobesekace jiya-jiya aka d’aura musu aure eventhough suna d’an ta6a fad’ansu time to timeamma hakan baisa sun daina son juna bada kuma daina son farinta wa juna ba.Yau ranan ta kama Asabar ranar da aka fisani da ranar d’aurin aure.Amal ce zaune akan dining table da Nihaldake da 10 months yanzu a gefenta tanafeeding nata custards, tana sha tanayi matawasa. Ba ruwanta ta sha nono ta shamadara ta ta6a custards gata nan k’atuwagwanin sha’awa. “That’s girl” Amal tayipraising nata tana k’ok’arin sake kai matawani spoon d’in baki “shanye se mu tafiunguwa ko? Muje dinner’n Aunty Maamahda na Ya Abdool, ai zaki je?””Dada” ta amsa wane taji abinda aka cemata.  “Na Ya Abdool kikeso? Toh ai duka zamuje ko kin mance a venue d’aya za’ayi?””Dada!””Yauwa Princess d’ina shanye toh se mutafi” Wayanta dake ruri ne tayi saurind’agawa ganin Nazeefah ke kira tare dasawa a hands free.”Mamman Nihal””Na’am sis yane?””Ina kwana ya kike?””Lafiya k’alau ya gida ya Ya Ahmad?””Yana nan d’an wahala yaushe ne ya tafiba last week ba?””Amal na dariya ta amsa “eh wani abune?”  “Wai ze sake zuwa he’s missing me.””Shine zaki ce mishi d’an wahala?””Toh mey ne? Sekace baya son kansa danAllah, shi bai tunanin stress ne ai nakegacewa Fareeda (matar Ahmad) zan kar tabarsa yayi wannan tafiya.””Ji min ‘ya! Ke baki san cewa garin masoyibaya nisa bane? Ko a tunaninki idan bayasonki zena zuwa ganinki akai akai hakane?”  “Toh ai ni tausayinsa nake I don’t wanthim stressed out.””Ke bar shi ya d’an d’ana kafin ya kaikigidansa, kinga fa da zaran kin shigagidansa se yadda yayi dake.””lol toh uwar mugunta.””Eh mana enjoy your time while it lasts,kafin ya d’aukeki ya tafi dake.””Ya tafi da wa? Ce miki akai zan bishiAbuja?”  “Yo eh mana” ta amsa tana dariya.”Lallai wallahi anan zan zauna kinsan nibana k’aunan zaman Abuja, gara nayizama na anan kusa da takwara ta.””Lol toh zamu gani de.””Ina takwara ta?””Gata nan ina feeding nata, Nihal gaAunty Nazeefah kice mata hello.””Titi titi” ta soma cewa tana wasa wai Titine Aunty Nazeefah.”My baby how are you?””She’s fine tana having breakfast.””Oh ayyah yanzu tailorn ya kawo managowns namu fa.””Haba yayi kyau?””Wallahi sosai barin ma na Nihal sekingayadda d’inkin ya fita.””Yaushe zaki shigo toh?””Yanzu idan nayi wanka na karya.””Alright toh sekin shigo ki gaishe da kowada kowa.””Zasuji ba bye.” Ta kai ga ajiye wayankawai taci karo da 6arnan da Nihal tayi,goran ruwanta ta kwantar se tsiyaya yaketana kalla tana jin dad’i.”Haba! Haba Princess shikenan ke ba a isaa baki abinci ba se kin miyar da wajenk’azanta?”  “Rania?” Afzal dake fitowa daga d’akinsuya kirata, yana sanye da babban riga skyblue da ya sha aiki ya kuma mugun amsansa ba shakka d’aurin auren Maamah dakuma na Ya Abdool zasa tunda se an d’aurana Ya Abdool za ayi na Maamah a differentvenue.  “Yes Ya Omri?” Ta amsa tana mey d’agokai don kallonsa. “Dayyumm” ta furta aranta dan wani irin kyan da yayi. “Kingasabon cuff links da na siya last tafiyan danayin nan? I’m running late” sede kamanba da ita yake ba dan yadda hankalintayayi nesa da ita. Nihal dake gefenta sefaman kiransa take da “Dada” tanak’ok’arin mik’ewa daga kan kujerarta tajeta wajensa. Cike da tak’ama yake takawahar ya k’arisa dining aean, har anan binsada kallo Amal take.”Rania?” Ya kirata had’e da shafe gefenfuskanta wanda hakan ya sanya tamurmushi. “Ya Omri you look you look…”tama rasa abinda za tace.”Handsome?” Ya d’age mata gira.”Yes you look handsome, masha Allah”tsugunawa yayi had’e da pecking nata”Thanks Babe.””Dada Dada!” Nihal ta cigaba da kiransa.”My Princesss” ya mik’a hannu ze d’agata”tukunah bari in d’auraye mata jiki kar ta6ata maka kaya” murmushi ya sakar matasannan ya ja kujera ya zauna dagagefeyana yiwa Nihal wasa har zuwalokacinda Amal ta goge mata jiki ya d’agata.”So Kinga cuff links d’ina?””Wanda ka taho dasu last tafiyan ka?””Yep” ya amsa yana yiwa Nihal dake tafaman dariya wasa.”Muje yana cikin wardrobe naka.””Na duba ban gani ba.””Kai dama ka iya duba abu ne? Yana nana ciki muje.””Ni d’in ko? Muje zakig” d’akin suka nufa,Amal tayi gaba ta shiga neman pack d’minbada dad’ewa ba se gashi ta fito da shi.”Now tell me what is this?” Ta juyo had’eda tambayeshi. Shiru yayi na d’an lokaci “Aina kika samu? Bade a ciki ba.””Da a ina? Here of course” tayi nuni dacikin wardrobe d’in”But I j-“”Shhh literally Nihal is the only infantbaby here but technically there are twobabies tunda ko neman abu in ban sahannu ba baka iya samu, here kar6i injeinyi wa Nihal wanka muma mu shirya.”Hannunta ya rik’e kafin ta fahimci abindayake shirin yi ya janyeta seda ta fad’ajikinsa.  “Thank you for handling my crazy assBabe I love you very much” ya sanar da italooking deep into her eyes. It’s been almost5 years but anytime Afzal ya sanar da itacewa yana sonta se bugun zuciyanta yadad’u. There’s no lying, she’s immensely inlove with him.”I love you much more my very ownhandsome” ta mayar mishi, adjusting heightnasa yayi ready to kiss her, dai-dai lips nasayazo sauk’a akan nata Nihal ta tsinka matamari tas a kumatu”Wayyo Allah Mami na!!” Amal ta sa ihuAfzal be san sanda yasa dariya ba ganinhaka itama Nihal ta bi sa se dariya sukeyiwa Amal.  “Nihal kika mareni? Kika mari Mamma?Kai kuma Yaya maimakon ka mata fad’a seka tsaya kana dariya ko? Wallahi da zafi”ta k’arashe tamkar zatayi kuka.”Nihal tell Mamma sorry” itako se ta d’agahannu da niyyan k’arawa Amal wanimarin.  “Wallahi kika mareni ba ke ba shan nonoyau.”  “A’a yi hak’uri beyi zafi haka ba Nihal andDada are sorry yi hak’uri kinji sweetheart.””Ni kayi sauri kar ka makara Ya Abdoolyace nice ban shirya ka da wuri ba?””Ko da nayi latti ma ai zey mun uzuri ko?””Dalili?””Because I have such a gorgeous wife.””Really?””Yes baby” da wayo ya sauk’e Nihal a kangado sannan ya zagaye hannayensa a ‘yarkunkuminta yana mey sunkuyar da ita tabaya a hankali, “Now I really wanna kissy-” bata bari ya k’are maganan da yake bata katsesa ta hanyan kissing lips nasa, asannu a sannu har suka kai jikin bangosuna manne da juna, chan Amal tayipulling out, “Yaya you really have to go n-“shima nan be bata daman k’arisa abindatayi niyyan fad’i ba ya kuma crashing lipsnasa akan nata.Warin da suka jiyo yana tashi ne ya dawodasu daga duniyan da suka fad’a. “HummPrincess is that you?” Afzal ya kewayo yanakallon Nihal data d’age d’uwawu a sama.”Nihal sannu ko?” Fad’in Amal “Ya Omrika san mey za ayi yanzu? Bari in tayakacire babban rigan nan ka wanke waPrincess taka pupu ko?””O my God Rania kiga it’s almost getting to10 ina hula na kar inyi latti.””Now you’re trying to run away huh?””Take care of yourself okay? I love you,Nihal I love you too.””Dada!!” Juyowa yayi ya sakar wa Amalmurmushi sannan ya nufi gaban mirror yasa cuff links nasa ya cakkwala hulanZannan nan ya kuma feffeshe jikinsa daturare “See you around Babe.” MurmushiAmal ta tsaya yi wa kanta admiring howgorgeous he is. “Be back safely, Allah karemun kai Yaya.” Wajen Nihal ta nufa tad’agata sukayi bayi inda ta wanke ta dakyau sannan tayi mata wanka daga nanitama tayi nata. Tana cikin shafawa Nihaloil a gashi Nazeefah ta shigo nan Nihaltafara kiranta da “Titi Titi!” Nan da nanNazeefah ta amshi Nihal ta gama shiryataitama Amal ta samu ta shiga shiri. Ana cikinhaka Maamah ta shiga kiranta a waya.”Maamah zata kasheni gashi har pass 11bamu tafi ba” ta furta tare da answeringcall d’in.”Haba Amal it’s pass eleven already.””Amarya a gidan Mansoor yi hak’uriwallahi ankon dinner’n mu ne basu iso dawuri ba kinga yanzu da mun tafi se kumabayan dinner mu dawo yi hak’uri we’re onour way.””Toh se kunzo send my love to princess.””I will bye se mun shigo.” Nan da nan sukagama shiri suka fita “Mamman Nihalwallahi kinyi kyau tsaya in d’aukeku daprincess.””Sis bakiga munyi latti bane kam?””Pleaseee mana Mamman Nihal bakiyason in tura wa Ya Afzal ne? Mu d’an birkitamasa lisafi a gun d’aurin aure?” ta k’aretana mata signal da gira.”Alright pose d’aya kawai fa amma.””Eh eh naji” nan ta ciro wayanta yayindaAmal ta tsaya gyara pose nata dana Nihalnan Nazeefah ta shiga d’aukansu bata tsayaba seda ta d’auki a k’alla ishirin “Yauwaaasauran selfie yanzu” da sauri tayi joiningnasu ta musu selfies. “Bari in nemi wandayayi kyau in tura wa Ya Afzal” tayimaganan suna masu takawa gun mota indadriver ke jiran su. Suna shiga driver yajamota.”Yauwa kinga Ya Afzal yana ma online,tsaya kiga yana bud’ewa ze kiraki.” CewanNazeefah se kuwa tana mishi sending picsd’in yana bud’ewa in the next like oneminute wayan Amal ya shiga ruri tanadubawa taga Afzal.”Mena fad’a miki?” Nazeefah ta tambayatana dariya itama Amal d’in dariya takesannan tayi swiping ta d’aga.”Rania tell me I’m not dreaming how canyou be soooo beautiful?? Masha Allah Ihave the most beeeyouteefull wife anddaughter” se blushing kawai Amal take koamsa sa ta kasa yi dan dad’i.ALHAMDULILLAH Anan na kawok’arshen wannan littafi nawa mey takenRANA D’AYA. Allah ya sa mu amfana dadarusan da suke ciki inda nayi kuskurekuma Allah ya yafe mana gabad’aya.Ameen.Download Rana Daya Littafi Na Ɗaya Complete Hausa Novels

Leave a Reply

Back to top button